Sashe 19
My Enemy Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Remain 7 days Razhdeen zai koma U.S.
Ita kuma Ƴar Amana an saka ta a wani tsararren private school da ake koyan komai da komai,
Makaranta ne na koyan karatun boko da Islamic a wani ɓangaren daban kuma ana koyar da rawa da kuma kaɗa jita, akwai waɗanda ake rubuta musu waƙoƙi ta turanci da larabci sai su bada sautin su da irin basirar da Allah ya basu,
Ƴar Amana kasancewar ta bata iya magana balle a rubuta mata waƙa yasa take iya koyan rawa already ta iya kaɗa jitar ta.
Da uniform ɗinsu na musamman tin safe idan security ya kaita school ba'a dawo da ita sai 6:00 na yamma, tana samun tsaro na musamman da kulawa, idan ka ganta kai kace ƴar gidan shugaban ƙasa ne, domin tin daga kalar suturar ta zaka gane cewa ba ƴar ƙananun mutane ba ce.
Razhdeen ba ƙaramin kuɗi yake kashe mata ba,
Ga kuma wacce ya ɗauko wato Madam Blessing mutumiyar kirki ce tana ganin Ƴar Amana taji yarinyar ta shiga ranta sosai, da duk kan alamu ba ƙaramin kulawa zata samu a wurin Madam Blessing ba..
Baiwar ALLAH ce kwance saman katafaren gadonta ido a lumshe kamar mai yin bacci amma sai dai ba baccin take ba, jin ana knocking ƙofar bedroom ɗinta ne yasa ta ɗan buɗe idon tana mamakin waye yazo mata a wannan lokacin.
Ɗaga kanta sama tayi tana kallon agogon da ke manne saman bango, misalin ƙarfe 12 na dare, dasauri ta kalli bakin ƙofar zuciyar ta na bugun uku-uku, a hankali ta tashi ta nufi wurin ƙofar cikin kakkarwar murya ta ce "wa wa ye?..."
Ji tayi an bata amsa da cewa "Ammata ni ne ki buÉ—e..."
Haɗe rai tayi cikin fushi ta ce "me ya kawo ka ɓangare na?..."
Cikin sassanyar murya ya ce "Please Ammata ki taimaka magana nake so nayi da ke mai muhimmanci..."
Ta ce "shin gari ba zai waye ba ne?..."
Ya ce "Dan ALLAH..."
Jin kamar a cikin damuwa yake yasa ta buɗe masa, ganin a halin da yake ciki ne yasa ta firgita, yana kame da cikin sa da hannu bibbiyu ko miƙe wa baya iya yi, eyes ɗinsa duk sun kaɗa sunyi jawur, yana fitar da numfashi da ƙer, kamar wanda aka hankaɗo shi jiki na ɓari ya shugo cikin bedroom ɗinta, wuri ya samu a bakin gado ya zauna domin idan ya cigaba da tsayuwa zai iya faɗuwa ne...
Baiwar ALLAH gaba É—aya ta gama tsorita domin a halin da yake ciki kamar mutuwa zai yi,
Murya na kakkarwa ta ce "mai ya faru da kai Yaya Roshan?..."
Ɗagowa ya yi da rinannun eyes ɗinsa yana binta da kallo daga bisani ya ce "ke ke ce damuwa ta, ke ke ke ce matsala ta, Ammata dan ALLAH ki taimake ni ina cikin mawuyancin halin da bazan iya control kaina ba, mai na miki ne kike azabtar da ni? idan nayi laifi ki sanar mun ko zan samu salama acikin raina, wannan hukuncin yayi mun tsauri da yawa wanda ƙwaƙwalwata baza ta iya ɗauka ba, please Ammata nah..."
Baiwar ALLAH tana tsaye a kansa cike da mamaki ta goya hannayenta a saman ƙirjinta fuska a haɗe ta ce "wai mai kake buƙata ne daga gare ni Roshan?..."
Cikin sassanyar murya ya ce "ke! ke nake buƙata Ammata, da zaki mallaka mun kan ki da kin kawo ƙarshen matsala ta ..."
Wani abu taji ya daki zuciyarta cikin nuna fushi ta ce "Roshan please stay away from me, kana buƙata ta amma ni sam bana ra'ayin hakan, ko ana dole ne? shin ni kake so ko biyan buƙatar ka?..."
Haka lips É—insa yake kakkarwa haÉ—e da teeth É—insa kamar mai jin sanyi ya ce "ke ke ke nake so Ammata..."
yana magana murya na ƙaƙƙafewa sakamakon tsananin ciwon cikin da yake fama da shi...
Murmushi tayi sannan ta ce "to indai har da gaske kana sona inaso ka cire wannan batun daga bakin ka, kafin kayi Aure shin neman mata kake yi ne? nasan baka neman mata haka kake haƙuri har tsawon shekaru, to yanzun ma inaso ka cigaba da haƙuri ka zauna da ni a haka idan zaka iya..."
Roshan ya ce "amma mai yasa kika yanke wannan hukuncin?..."
Murya cikin tsawa ta ce "saboda bana sonka Roshan, bana jin sonka a cikin zuciyata, baka san irin raÉ—aÉ—in da nake ji a cikin zuciyata ba dana kasance inada igiyar Auren ka,
Roshan idan nace zaka samu farin ciki daga gareni nayi maka ƙarya domin nima an datse mun nawa farin ciki, inaso mu cigaba da zama haka cikin ƙunci nake ga hakan zai fi..."
Roshan ji yayi kamar ana kwaÉ—a masa guduma a tsakiyar kansa lokaci guda ya fara jin hawaye suna masa go slow a saman kuncin sa, girgiza kai yayi tare da faÉ—in "kin zalunci kanki da baki sanar mun tin kafin a É—aura Aure ba, sannan kin zalunce ni da kika kasa furta mun abinda ke ranki har kika bari aka É—aura Aure, amma dan ALLAH inason sanin dalilin da yasa bakya sona?..."
Baiwar ALLAH ta ce "duk wata hanyar da yakamata na bi don na nuna maka cewa bana sonka na bi hanyar amma ka kasa fahimta, ance labarin zuciya a tambayi fuska amma kai duk da hakan baka gane ba saboda a lokacin ƙwaƙwalwarka a toshe take bata gane farin cikin mutum da kuma baƙin cikin mutum, kai kanka kawai ka sani, farin cikin ka kawai ka sani,
You know what? bari na sanar maka wani abu da baka sani ba, ina damuwata kake son sani ko? to yau zaka sani..."
Ƙarasawa gabansa tayi ta durƙusa da gwiwowinta tana fuskantar sa a yayin da shi kuma yake zaune a bakin gado.
Ta ce "Yaya Roshan kayi haƙuri da abinda zaka ji daga bakina duk da nasan zaka ji ba daɗi amma rashin daɗin nake so kaji kamar yanda nima ba'a cikin daɗin nake ba, tin farko zuciyata da kai ta fara aminta amma daga ƙarshe labari ta sauya zuwa kan Razhdeen..."
Cikin rashin fahimta Roshan yake binta da kallo ya ce "bangane mai kike nufi ba..."
Ta ce "Razhdeen ya saye mun zuciyata, shi nake so, kuma nake son kasancewa tare da shi, har yau har gobe son sa bai ragu a cikin zuciyata ba..."
Roshan wani irin zazzaɓi ne yake shirin rufan sa murya na kakkarwa ya ce "amma meyasa baki sanar tin da wuri ba? mai yasa zaki cutar da zuciyarki? kina son Ɗan uwana amma kin kasa sanar wa kowa why? hatta shi kan shi bai sani ba, inda kin sanar mun wallahi bazan bari ayi Auren da ni ba, ina sonki har cikin zuciyata amma jin irin son da kike wa twins ɗina yasa na ƙara sonki, Ammata bazan bari zuciyarki ta cigaba da azabtuwa ba, zan sama miki mafita, ki kwantar da hankalinki Okay..."
Lokaci guda taji wani irin matsanancin kuka ya yanko mata, kwantar da kanta tayi kan cinyarsa tana kuka, shima za mo wa yayi ƙasi ya ɗago da fuskarta suna fuskantar juna ya ce "kukan mai kike? ba nace ki kwantar da hankalin ki ba, ina dai Razhdeen kike so? to ki yi haƙuri zaki same shi..."
Ya ƙarasa maganar tare da fashe wa da kuka shima ya rungumota jikinsa duk kukan suke babu mai rarrashin kowa a cikin su...
Bayan kwana biyu da faruwar haka Roshan yana zaune a falon Meeting ɗin Abbah da shi Abbah ɗin, Roshan ne yake son sanar wa Abbah halin da Baiwar ALLAH take ciki na tsananin son Razhdeen da kuma yana son sanar wa Abbah cewa zai haƙura da ita domin sama mata farin cikin ta,
tunani ya zurfafa daga bisani Abbah ya katsar da shi da cewa "mai yake faruwa ne Roshan?..."
Roshan cikin tsananin damuwa ya ce "Abbah daman ina so zan yi magana da kai ne..."
Abbah ya ce "ina jinka Roshan! naga kamar kana cikin damuwa please tell me my Son..."
Lokaci guda sai ga hawaye shaɓe-shaɓa akan fuskar sa kamar wanda yake jira ayi masa magana, kuma daman yana maƙale da hawayen..
Abbah ya ce "Subhanallahi Roshan kuka kuma? kai ɗin? dan ALLAH ka taimaka ka sanar mun bana so ka rinƙa jefa kan ka cikin damuwa kasan kana da matsalar heart, ka duba kamar marar lafiyan da yayi shekara a kwance duk ka bi ka rarrame..."
A hankali Roshan yake motsa lips ɗinsa waɗanda suke ta faman kakkarwa kamar mai jin zunzurutun sanyi, da ƙer ya iya cewa "A A A Abbbah, please help me my heart so pain........!!!"
lokaci guda ya fashe da wani irin raunannen kuka har sai da ya za me ƙasin carpet, ya kifar da kansa a ƙasi ba abinda yake sai kuka..
Jikin Abbah ne ya fara ɓari gaba ɗaya ya tsorita da ganin Roshan acikin wannan hali, cike da mamaki ya nufo wurin da yake shima ya durƙusa yasa hannu yana ƙoƙarin ɗago shi.
Abbah Ya ce "shin Daughter ce ta mutu? ko kuma tana kwance ne a gadon asibiti? ka sanar mun mana..."
Roshan rungumar Abbah yayi jikinsa duk ya ɗau zafi murya na kakkarwa yake faɗin "Abbah Ammata bani take so ba, gaba ɗayan mu babu mai kwanciya hankali, ni bana cikin farin ciki itama haka, ina matuƙar ƙaunar Ammata amma ita sam ba ni ne a gaban ta ba, tinda muka yi Aure tsawon wata uku zuwa huɗu yanzu bamu taɓa raya sunnah ba please Abbah inaso na bar duniyan nan, am really tired of this would, wannan duniyar cike take da ruɗani da tashin hankali Abbah, ina da abubuwan more rayuwa amma bani da kwanciyar hankali Abbah..."
Abbah shima idanuwan sa ne suka cicciko da hawaye tsananin tausayin Roshan ne ya ziyarci cikin zuciyar sa, kwantar da kan Roshan ya yi saman ƙirjinsa yana bubbugan bayansa alamar rarrashi tare da faɗin "it's okay my Son, everything will be come easy, know tell me what's going wrong?.."
Roshan kan sa a kwance saman ƙirjin Abbah ya ce "i told you Abbah, Ammata bani take so ba, Auren dole akayi mata..."
Abbah ya ce "shin aina kaji wannan batun, ita ta sanar maka?..."
Roshan ya ce "yess Abbah ta sanar mun duk abinda ya ke ranta, bata sona..."
Ita kuma Ƴar Amana an saka ta a wani tsararren private school da ake koyan komai da komai,
Makaranta ne na koyan karatun boko da Islamic a wani ɓangaren daban kuma ana koyar da rawa da kuma kaɗa jita, akwai waɗanda ake rubuta musu waƙoƙi ta turanci da larabci sai su bada sautin su da irin basirar da Allah ya basu,
Ƴar Amana kasancewar ta bata iya magana balle a rubuta mata waƙa yasa take iya koyan rawa already ta iya kaɗa jitar ta.
Da uniform ɗinsu na musamman tin safe idan security ya kaita school ba'a dawo da ita sai 6:00 na yamma, tana samun tsaro na musamman da kulawa, idan ka ganta kai kace ƴar gidan shugaban ƙasa ne, domin tin daga kalar suturar ta zaka gane cewa ba ƴar ƙananun mutane ba ce.
Razhdeen ba ƙaramin kuɗi yake kashe mata ba,
Ga kuma wacce ya ɗauko wato Madam Blessing mutumiyar kirki ce tana ganin Ƴar Amana taji yarinyar ta shiga ranta sosai, da duk kan alamu ba ƙaramin kulawa zata samu a wurin Madam Blessing ba..
Baiwar ALLAH ce kwance saman katafaren gadonta ido a lumshe kamar mai yin bacci amma sai dai ba baccin take ba, jin ana knocking ƙofar bedroom ɗinta ne yasa ta ɗan buɗe idon tana mamakin waye yazo mata a wannan lokacin.
Ɗaga kanta sama tayi tana kallon agogon da ke manne saman bango, misalin ƙarfe 12 na dare, dasauri ta kalli bakin ƙofar zuciyar ta na bugun uku-uku, a hankali ta tashi ta nufi wurin ƙofar cikin kakkarwar murya ta ce "wa wa ye?..."
Ji tayi an bata amsa da cewa "Ammata ni ne ki buÉ—e..."
Haɗe rai tayi cikin fushi ta ce "me ya kawo ka ɓangare na?..."
Cikin sassanyar murya ya ce "Please Ammata ki taimaka magana nake so nayi da ke mai muhimmanci..."
Ta ce "shin gari ba zai waye ba ne?..."
Ya ce "Dan ALLAH..."
Jin kamar a cikin damuwa yake yasa ta buɗe masa, ganin a halin da yake ciki ne yasa ta firgita, yana kame da cikin sa da hannu bibbiyu ko miƙe wa baya iya yi, eyes ɗinsa duk sun kaɗa sunyi jawur, yana fitar da numfashi da ƙer, kamar wanda aka hankaɗo shi jiki na ɓari ya shugo cikin bedroom ɗinta, wuri ya samu a bakin gado ya zauna domin idan ya cigaba da tsayuwa zai iya faɗuwa ne...
Baiwar ALLAH gaba É—aya ta gama tsorita domin a halin da yake ciki kamar mutuwa zai yi,
Murya na kakkarwa ta ce "mai ya faru da kai Yaya Roshan?..."
Ɗagowa ya yi da rinannun eyes ɗinsa yana binta da kallo daga bisani ya ce "ke ke ce damuwa ta, ke ke ke ce matsala ta, Ammata dan ALLAH ki taimake ni ina cikin mawuyancin halin da bazan iya control kaina ba, mai na miki ne kike azabtar da ni? idan nayi laifi ki sanar mun ko zan samu salama acikin raina, wannan hukuncin yayi mun tsauri da yawa wanda ƙwaƙwalwata baza ta iya ɗauka ba, please Ammata nah..."
Baiwar ALLAH tana tsaye a kansa cike da mamaki ta goya hannayenta a saman ƙirjinta fuska a haɗe ta ce "wai mai kake buƙata ne daga gare ni Roshan?..."
Cikin sassanyar murya ya ce "ke! ke nake buƙata Ammata, da zaki mallaka mun kan ki da kin kawo ƙarshen matsala ta ..."
Wani abu taji ya daki zuciyarta cikin nuna fushi ta ce "Roshan please stay away from me, kana buƙata ta amma ni sam bana ra'ayin hakan, ko ana dole ne? shin ni kake so ko biyan buƙatar ka?..."
Haka lips É—insa yake kakkarwa haÉ—e da teeth É—insa kamar mai jin sanyi ya ce "ke ke ke nake so Ammata..."
yana magana murya na ƙaƙƙafewa sakamakon tsananin ciwon cikin da yake fama da shi...
Murmushi tayi sannan ta ce "to indai har da gaske kana sona inaso ka cire wannan batun daga bakin ka, kafin kayi Aure shin neman mata kake yi ne? nasan baka neman mata haka kake haƙuri har tsawon shekaru, to yanzun ma inaso ka cigaba da haƙuri ka zauna da ni a haka idan zaka iya..."
Roshan ya ce "amma mai yasa kika yanke wannan hukuncin?..."
Murya cikin tsawa ta ce "saboda bana sonka Roshan, bana jin sonka a cikin zuciyata, baka san irin raÉ—aÉ—in da nake ji a cikin zuciyata ba dana kasance inada igiyar Auren ka,
Roshan idan nace zaka samu farin ciki daga gareni nayi maka ƙarya domin nima an datse mun nawa farin ciki, inaso mu cigaba da zama haka cikin ƙunci nake ga hakan zai fi..."
Roshan ji yayi kamar ana kwaÉ—a masa guduma a tsakiyar kansa lokaci guda ya fara jin hawaye suna masa go slow a saman kuncin sa, girgiza kai yayi tare da faÉ—in "kin zalunci kanki da baki sanar mun tin kafin a É—aura Aure ba, sannan kin zalunce ni da kika kasa furta mun abinda ke ranki har kika bari aka É—aura Aure, amma dan ALLAH inason sanin dalilin da yasa bakya sona?..."
Baiwar ALLAH ta ce "duk wata hanyar da yakamata na bi don na nuna maka cewa bana sonka na bi hanyar amma ka kasa fahimta, ance labarin zuciya a tambayi fuska amma kai duk da hakan baka gane ba saboda a lokacin ƙwaƙwalwarka a toshe take bata gane farin cikin mutum da kuma baƙin cikin mutum, kai kanka kawai ka sani, farin cikin ka kawai ka sani,
You know what? bari na sanar maka wani abu da baka sani ba, ina damuwata kake son sani ko? to yau zaka sani..."
Ƙarasawa gabansa tayi ta durƙusa da gwiwowinta tana fuskantar sa a yayin da shi kuma yake zaune a bakin gado.
Ta ce "Yaya Roshan kayi haƙuri da abinda zaka ji daga bakina duk da nasan zaka ji ba daɗi amma rashin daɗin nake so kaji kamar yanda nima ba'a cikin daɗin nake ba, tin farko zuciyata da kai ta fara aminta amma daga ƙarshe labari ta sauya zuwa kan Razhdeen..."
Cikin rashin fahimta Roshan yake binta da kallo ya ce "bangane mai kike nufi ba..."
Ta ce "Razhdeen ya saye mun zuciyata, shi nake so, kuma nake son kasancewa tare da shi, har yau har gobe son sa bai ragu a cikin zuciyata ba..."
Roshan wani irin zazzaɓi ne yake shirin rufan sa murya na kakkarwa ya ce "amma meyasa baki sanar tin da wuri ba? mai yasa zaki cutar da zuciyarki? kina son Ɗan uwana amma kin kasa sanar wa kowa why? hatta shi kan shi bai sani ba, inda kin sanar mun wallahi bazan bari ayi Auren da ni ba, ina sonki har cikin zuciyata amma jin irin son da kike wa twins ɗina yasa na ƙara sonki, Ammata bazan bari zuciyarki ta cigaba da azabtuwa ba, zan sama miki mafita, ki kwantar da hankalinki Okay..."
Lokaci guda taji wani irin matsanancin kuka ya yanko mata, kwantar da kanta tayi kan cinyarsa tana kuka, shima za mo wa yayi ƙasi ya ɗago da fuskarta suna fuskantar juna ya ce "kukan mai kike? ba nace ki kwantar da hankalin ki ba, ina dai Razhdeen kike so? to ki yi haƙuri zaki same shi..."
Ya ƙarasa maganar tare da fashe wa da kuka shima ya rungumota jikinsa duk kukan suke babu mai rarrashin kowa a cikin su...
Bayan kwana biyu da faruwar haka Roshan yana zaune a falon Meeting ɗin Abbah da shi Abbah ɗin, Roshan ne yake son sanar wa Abbah halin da Baiwar ALLAH take ciki na tsananin son Razhdeen da kuma yana son sanar wa Abbah cewa zai haƙura da ita domin sama mata farin cikin ta,
tunani ya zurfafa daga bisani Abbah ya katsar da shi da cewa "mai yake faruwa ne Roshan?..."
Roshan cikin tsananin damuwa ya ce "Abbah daman ina so zan yi magana da kai ne..."
Abbah ya ce "ina jinka Roshan! naga kamar kana cikin damuwa please tell me my Son..."
Lokaci guda sai ga hawaye shaɓe-shaɓa akan fuskar sa kamar wanda yake jira ayi masa magana, kuma daman yana maƙale da hawayen..
Abbah ya ce "Subhanallahi Roshan kuka kuma? kai ɗin? dan ALLAH ka taimaka ka sanar mun bana so ka rinƙa jefa kan ka cikin damuwa kasan kana da matsalar heart, ka duba kamar marar lafiyan da yayi shekara a kwance duk ka bi ka rarrame..."
A hankali Roshan yake motsa lips ɗinsa waɗanda suke ta faman kakkarwa kamar mai jin zunzurutun sanyi, da ƙer ya iya cewa "A A A Abbbah, please help me my heart so pain........!!!"
lokaci guda ya fashe da wani irin raunannen kuka har sai da ya za me ƙasin carpet, ya kifar da kansa a ƙasi ba abinda yake sai kuka..
Jikin Abbah ne ya fara ɓari gaba ɗaya ya tsorita da ganin Roshan acikin wannan hali, cike da mamaki ya nufo wurin da yake shima ya durƙusa yasa hannu yana ƙoƙarin ɗago shi.
Abbah Ya ce "shin Daughter ce ta mutu? ko kuma tana kwance ne a gadon asibiti? ka sanar mun mana..."
Roshan rungumar Abbah yayi jikinsa duk ya ɗau zafi murya na kakkarwa yake faɗin "Abbah Ammata bani take so ba, gaba ɗayan mu babu mai kwanciya hankali, ni bana cikin farin ciki itama haka, ina matuƙar ƙaunar Ammata amma ita sam ba ni ne a gaban ta ba, tinda muka yi Aure tsawon wata uku zuwa huɗu yanzu bamu taɓa raya sunnah ba please Abbah inaso na bar duniyan nan, am really tired of this would, wannan duniyar cike take da ruɗani da tashin hankali Abbah, ina da abubuwan more rayuwa amma bani da kwanciyar hankali Abbah..."
Abbah shima idanuwan sa ne suka cicciko da hawaye tsananin tausayin Roshan ne ya ziyarci cikin zuciyar sa, kwantar da kan Roshan ya yi saman ƙirjinsa yana bubbugan bayansa alamar rarrashi tare da faɗin "it's okay my Son, everything will be come easy, know tell me what's going wrong?.."
Roshan kan sa a kwance saman ƙirjin Abbah ya ce "i told you Abbah, Ammata bani take so ba, Auren dole akayi mata..."
Abbah ya ce "shin aina kaji wannan batun, ita ta sanar maka?..."
Roshan ya ce "yess Abbah ta sanar mun duk abinda ya ke ranta, bata sona..."