Sashe 30
My Enemy Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bayan ta ci abincin da aka girka mata na gyaran jiki tashi tayi taje tasa wasu ƙananun kaya riga da wando irin na kwallo amma sai dai wandon gajere ne a iya cinya ya tsaya mata sai rigar wandon marar hannu gata jiki a dire abun ba'a cewa komai, gashin kanta ta tuttuƙe shi tayi donut da shi sannan ta sanya takalmi cover shoe mai igiya irin na ƴan wasan ƙwallo, tana kammala shirin ta kawai ta ɗauki ball ɗinta ta fice, tana wasan basket ball ne idan rana ta kama ranar Saturday da sunday wasu lokuta kuma takan yi wasan kabadi ita da madam Blessing, a filin wasa dake part guda a killace, wani lokaci kuma tasa kayan swimming pool ƴan ƙananu taje tana rayuwar kifaye a cikin ruwan, ko wani sati da kalan wasannin da take yi, sometimes kuma ta fita yawon shakatawa ita da Madam Blessing, suje super market su yo siyayya daga nan su je wurin wasan yara har gidan zoo sai sun gama zagaya wa sannan suke komawa gida.
Madam Blessing ba ƙaramin kuɗi take cabka a wurin Uncle Deen ba hakan yasa take bawa Ƴar Amana kulawa ta musamman...
Bayan sati ɗaya Madam Blessing ce ta haura saman ɗakin Ƴar Amana zata je ta tayata shirin tafiya makaranta domin ta kammala haɗa kayan breakfast..
Shigar ɗakin ke da wuya ta tarar da Ƴar Amana kwance ƙasin carpet ɗin ɗakin tana kame da cikinta ta tukwikwiye guri ɗaya, da gudu Madam Blessing ta ƙarasa gurin ta tana ƙiran sunanta, ai kuwa tana ɗago ta taga bata motsi ga ido a lumshe,
ƙirjin Madam Blessing ne yayi wani irin bugawa da ƙarfin gaske sai ambaton "Jesus, Jesus take domin bata san me zata ga ya wa Razhdeen ba, kuma tsoron ta kar taje ta mutu, haka ta ɗagota daƙer tayi waje da ita, daƙer ta iya sauƙar da Ƴar Amana ƙasin down stairs domin yanzu tayi cikar da mace bazata iya ɗaukarta ba, madam Blessing niyar ta ta nufi hospital da ita, tana shirin barin falo sai ga Roshan ya shugo falon da sallama a bakinsa, ganin madam Blessing tana riƙe da Ƴar Amana yasa shi yowa kansu da hanzarinsa yake faɗin "me ya faru da Sarah?..."
Cikin ƙiƙƙinar magana tsabar a ruɗe take ta ce "ban sani ba Nima, haka na same ta a sume..."
Roshan duba ta yayi sosai ya ga jini ya ɓata farin wandon ta, girgiza kai ya yi sannan ya ce "ba sai an kaita asibiti ba ta fara period ne..."
Yasa hannu ya karɓe ta tare da yi mata ɗaukar luɗa ya nufi ɗakinta, yana haurawa ya kwantar da ita akan gado sannan ya sanar wa Madam Blessing cewa "ki canza mata kaya sannan ki shirya ta, fatan dai kuna da pad?..."
Madam Blessing ta É—aga kai tare da faÉ—in "eh akwai pad..."
Ya ce "to kisa mata, zan je na kawo alluran da za'ayi mata ta dawo setting, sannan tana buƙatar ledar ruwa domin naga ba ƙaramin jikkata tayi ba..."
Yana ƙarasa maganar sai ga ƙira ya shugo masa waya, dubawa yayi yaga Razhdeen ne ya ɗauka yana sakin murmushi, kafin buɗe baki Razhdeen ya katsar da shi da cewa "ka je ka dubo mun Sarah meya faru da ita..."
Roshan sake baki yayi yana jinsa yana mamakin taya yasan bata da lafiya,
Roshan ne ya ce "kai da kake can taya kasan wani abu ya faru da ita?..."
Razhdeen ya ce "haka kawai zuciyata take bugawa da kowani harafi na sunanta, gaba É—aya na kasa kwantar da hakalina..."
Roshan cike da mamaki ya ce "to pah, kwantar da hankalin ka yanzu haka ina gidan, ciwon mara take fama da shi na period, yanzu haka zan fita naje na kawo wasu magungunan da zata na sha da allurar da za'ayi mata..."
Razhdeen ya ce "i known, daman nasan akwai abinda ya faru da ita, ba haka kawai zuciyata take bugawa ba kuma sannan na ƙira wayan Blessing yafi sau nawa she didn't answered dole zan damu, please you should better take care about her because she's my partner of mind, please bana so ta raunana sosai..."
Roshan jinjina kai yayi sannan ya ce "okay don't worry the father of lover not soldier in dis time..."
Razhdeen ne ya katse shi da cewa "who told you? kar kayi tunanin kawo mun maganar soyayya domin she is a younger girl how comes zan yi soyayya da ita, but ba ƙaramin raina mun wayo kayi ba twins..."
Roshan yana dariya ya ce "Ni ne ma ka ke raina mun wayo ai my Man, ka mayar ni yaro ƙarami..."
Razhdeen ya ce "Please ka dakatar da wannan shirmen nakan kayi mata video ka tura mun inason ganin a wani hali take..."
Roshan kamar yanda Razhdeen ya ce hakan ya yi daga baya ya tura masa, a yayin da Roshan ya fice zai je nemo maganunnuwa, ta wani bangaren kuma zuciyar sa na kuka ganin yanda Razhdeen yake nuna matuƙar kulawa akan Ƴar Amana amma sam baya maganar Baiwar ALLAH, ita kuma shine a zuciyar ta, ganin son maso wani take kuma bata son zama a gidan mijin da Allah ya zaɓa mata yasa yake jin takaici....
Da wannan takaicin ya fice.
Ata ɓangaren Razhdeen kuma ganin video yasa shi miƙewa tsaye daga zaune, ganin irin girman da Ƴar Amana tayi ta zama cikakkiyar mace, yarinyar da yake raina shekarun ta gashi har tafi wata mai shekara 25 cikar jiki, da breast da hips haɗe da ƙugu duk a cike, wani irin haɗiyar yawu yayi yana ƙareta da kallo kamar wanda yake gaban ta, girman yarinyar yarinyar ba ƙaramin mamaki ta bashi ba,
yana cikin wannan tunanin yaji an masa magana ta baya, switch ɗin wayar yayi tare da juya wa ganin Madam Parveen ce ta fito daga kitchen hannunta ɗauke da try ɗin kayan Abinci tana ƙoƙarin jera su akan dinning, cikin yaren turanci take faɗin "M.G Razhdeen meya faru ne naga ka miƙe tsaye..."
Ba tare da ya furta komai ba ya koma ya zauna yana hasasho Æ´ar Amana,
Madam Parveen ce ta ƙaraso cikin falon ta zauna a ɗayan kujera tana facing ɗin Razhdeen kamar zata yi kuka take faɗin "yanzu kaima zaka ce baka san yanda Mohandas ya shiga ba?..."
Razhdeen ya ce "tinda har ya aiko muku letter cewar yayi Aure sannan babu wanda zai san a yanda suke ai shikenam sai kuyi haƙuri ku jira bayyanowar su, duk da nasan ba son ƙanwata Minal kuke ba kuma most especially ya musulunta ba tare da sanin ku ba, duk wannan abubuwan da ya aikata ban san da su ba, ban san ya musulunta ba sannan ban san yayi Auren sirri da Minal ba sai labarin tafiyar su naji..."
Madam Parveen hawaye ne yake gangaro mata ta ce "shikenam yanzu a cikin yara uku bana tare da guda biyu? iya ɗaya nake da shi yanzu, Rakesh nake gani naji daɗi, Amreesh na rasa ta tin tana yarinya, yanzu kuma Mohandas shima ya guje ni, Ni in har zai dawo gare Ni na amince ya zauna da matar sa sannan ya zauna cikin musuluncin da ya zaɓa...."
Ta bayanta taji an katse ta da cewa "impossible, Mohandas tinda ya musulunta to yabar family na, sannan tinda har yayi Auren sirri hakan ma da ƴar maƙiyi na to ya aikata babban laifi saboda haka na sallame shi, don haka ko da shi ko ba shi we are completed family..."
Duk wannan maganganun Daddyn su ne ya fito daga part É—insa yake faÉ—in haka wato
"Chief Of Defence Staff" shugaban sojojin ƙasar U.S ya ƙarasa maganar tare da zama shima akan kujera.
Madam Parveen kallonsa tayi tare da faɗin "we are not complete, Mohandas he's my first born bazan taɓa cire shi a raina ba ina kan son sa har gobe, sannan my last born na rasa ta since how comes zaka ce we are completed? why? tell me your reason..."
Daddy ya gyara zamansa sannan ya ce "You want me to tell you my reason abi, okay the firstly my daughter Amreesh she has already passed, ta mutu kuma bamu isa mu dawo da ita ba sai dai mu tuna ta sannan muyi mata addu'a, shi kuma Mohandas ya bijire mana yayi tafiyar sa that means yanzu baya buƙatar mu tinda mun gama masa komai, munyi sanadiyar kawo shi duniya sannan mun masa gata yanzu kuma mun gama masa amfani,
Na fitar da shi daga cikin Æ´aÆ´an da na haifa..."
Rakesh ne ya shugo shima jikinsa a sanyaye jin abinda Daddynsu yake faÉ—i, dawowar sa daga wurin aiki kenam gashi sanye da kakin soja a jikinsa,
Gaishe su yayi zai zauna kenam Madam Parveen ta dakatar da shi da cewa "your welcome my Son but kaje ka rage kayan jikinka sai kazo mu je dinning..."
Ko ƙara kula Daddy bata yi ba saboda yanzu zaiyi abinda zai sa suyi faɗa, kowa yana ji da aikin ɗamarar sa.
Daddy ne ya kalli Razhdeen tare da sakin murmushi ya ce "M.G my best soldier naga aikin da kayi jiya ya burge ni sosai, kayi ƙoƙari..."
Razhdeen ya ce "thank you Dad..."
Razhdeen ne ya kuma yin magana yana faÉ—in "Dad Please i want to ask you something..."
Daddy ya ce "okay go ahead..."
Razhdeen ya fara magana da cewa "meyasa kake gava da mahaifina sannan baka son haɗa jinsi da shi amma kuma Ni ka ɗauke ni tamkar ɗan ka, ko kaɗan baka son ɓacin raina, a koda yaushe ja na kake a jikinka kuma nasan iya Ni kaɗai kake so acikin yaran mahaifina i don't know why...."
Madam Parveen ce ta kalli Chief domin ta daɗe tana bashi haƙuri akan yaje su sasanta kansu ko dan saboda Razhdeen,
Razhdeen bai taɓa masa wannan tambayar ba sai yau,
Shi kuma Chief Of Defence ya ce "bazai taɓa zuwa yanda Chief Of Army's Nigeria yake ba sai dai idan shine ya fara zuwa yanda yake domin a cewar sa ai shine sama da shi...
Daddy ya kalli Razhdeen sannan ya ce "idan a tsakanin kai da Rakesh ku ka samu matsala a wurin aikin soja shin acikin ku wa ya kamata wani ya gurfar da kai ya nemi yafiya?...."
Madam Blessing ba ƙaramin kuɗi take cabka a wurin Uncle Deen ba hakan yasa take bawa Ƴar Amana kulawa ta musamman...
Bayan sati ɗaya Madam Blessing ce ta haura saman ɗakin Ƴar Amana zata je ta tayata shirin tafiya makaranta domin ta kammala haɗa kayan breakfast..
Shigar ɗakin ke da wuya ta tarar da Ƴar Amana kwance ƙasin carpet ɗin ɗakin tana kame da cikinta ta tukwikwiye guri ɗaya, da gudu Madam Blessing ta ƙarasa gurin ta tana ƙiran sunanta, ai kuwa tana ɗago ta taga bata motsi ga ido a lumshe,
ƙirjin Madam Blessing ne yayi wani irin bugawa da ƙarfin gaske sai ambaton "Jesus, Jesus take domin bata san me zata ga ya wa Razhdeen ba, kuma tsoron ta kar taje ta mutu, haka ta ɗagota daƙer tayi waje da ita, daƙer ta iya sauƙar da Ƴar Amana ƙasin down stairs domin yanzu tayi cikar da mace bazata iya ɗaukarta ba, madam Blessing niyar ta ta nufi hospital da ita, tana shirin barin falo sai ga Roshan ya shugo falon da sallama a bakinsa, ganin madam Blessing tana riƙe da Ƴar Amana yasa shi yowa kansu da hanzarinsa yake faɗin "me ya faru da Sarah?..."
Cikin ƙiƙƙinar magana tsabar a ruɗe take ta ce "ban sani ba Nima, haka na same ta a sume..."
Roshan duba ta yayi sosai ya ga jini ya ɓata farin wandon ta, girgiza kai ya yi sannan ya ce "ba sai an kaita asibiti ba ta fara period ne..."
Yasa hannu ya karɓe ta tare da yi mata ɗaukar luɗa ya nufi ɗakinta, yana haurawa ya kwantar da ita akan gado sannan ya sanar wa Madam Blessing cewa "ki canza mata kaya sannan ki shirya ta, fatan dai kuna da pad?..."
Madam Blessing ta É—aga kai tare da faÉ—in "eh akwai pad..."
Ya ce "to kisa mata, zan je na kawo alluran da za'ayi mata ta dawo setting, sannan tana buƙatar ledar ruwa domin naga ba ƙaramin jikkata tayi ba..."
Yana ƙarasa maganar sai ga ƙira ya shugo masa waya, dubawa yayi yaga Razhdeen ne ya ɗauka yana sakin murmushi, kafin buɗe baki Razhdeen ya katsar da shi da cewa "ka je ka dubo mun Sarah meya faru da ita..."
Roshan sake baki yayi yana jinsa yana mamakin taya yasan bata da lafiya,
Roshan ne ya ce "kai da kake can taya kasan wani abu ya faru da ita?..."
Razhdeen ya ce "haka kawai zuciyata take bugawa da kowani harafi na sunanta, gaba É—aya na kasa kwantar da hakalina..."
Roshan cike da mamaki ya ce "to pah, kwantar da hankalin ka yanzu haka ina gidan, ciwon mara take fama da shi na period, yanzu haka zan fita naje na kawo wasu magungunan da zata na sha da allurar da za'ayi mata..."
Razhdeen ya ce "i known, daman nasan akwai abinda ya faru da ita, ba haka kawai zuciyata take bugawa ba kuma sannan na ƙira wayan Blessing yafi sau nawa she didn't answered dole zan damu, please you should better take care about her because she's my partner of mind, please bana so ta raunana sosai..."
Roshan jinjina kai yayi sannan ya ce "okay don't worry the father of lover not soldier in dis time..."
Razhdeen ne ya katse shi da cewa "who told you? kar kayi tunanin kawo mun maganar soyayya domin she is a younger girl how comes zan yi soyayya da ita, but ba ƙaramin raina mun wayo kayi ba twins..."
Roshan yana dariya ya ce "Ni ne ma ka ke raina mun wayo ai my Man, ka mayar ni yaro ƙarami..."
Razhdeen ya ce "Please ka dakatar da wannan shirmen nakan kayi mata video ka tura mun inason ganin a wani hali take..."
Roshan kamar yanda Razhdeen ya ce hakan ya yi daga baya ya tura masa, a yayin da Roshan ya fice zai je nemo maganunnuwa, ta wani bangaren kuma zuciyar sa na kuka ganin yanda Razhdeen yake nuna matuƙar kulawa akan Ƴar Amana amma sam baya maganar Baiwar ALLAH, ita kuma shine a zuciyar ta, ganin son maso wani take kuma bata son zama a gidan mijin da Allah ya zaɓa mata yasa yake jin takaici....
Da wannan takaicin ya fice.
Ata ɓangaren Razhdeen kuma ganin video yasa shi miƙewa tsaye daga zaune, ganin irin girman da Ƴar Amana tayi ta zama cikakkiyar mace, yarinyar da yake raina shekarun ta gashi har tafi wata mai shekara 25 cikar jiki, da breast da hips haɗe da ƙugu duk a cike, wani irin haɗiyar yawu yayi yana ƙareta da kallo kamar wanda yake gaban ta, girman yarinyar yarinyar ba ƙaramin mamaki ta bashi ba,
yana cikin wannan tunanin yaji an masa magana ta baya, switch ɗin wayar yayi tare da juya wa ganin Madam Parveen ce ta fito daga kitchen hannunta ɗauke da try ɗin kayan Abinci tana ƙoƙarin jera su akan dinning, cikin yaren turanci take faɗin "M.G Razhdeen meya faru ne naga ka miƙe tsaye..."
Ba tare da ya furta komai ba ya koma ya zauna yana hasasho Æ´ar Amana,
Madam Parveen ce ta ƙaraso cikin falon ta zauna a ɗayan kujera tana facing ɗin Razhdeen kamar zata yi kuka take faɗin "yanzu kaima zaka ce baka san yanda Mohandas ya shiga ba?..."
Razhdeen ya ce "tinda har ya aiko muku letter cewar yayi Aure sannan babu wanda zai san a yanda suke ai shikenam sai kuyi haƙuri ku jira bayyanowar su, duk da nasan ba son ƙanwata Minal kuke ba kuma most especially ya musulunta ba tare da sanin ku ba, duk wannan abubuwan da ya aikata ban san da su ba, ban san ya musulunta ba sannan ban san yayi Auren sirri da Minal ba sai labarin tafiyar su naji..."
Madam Parveen hawaye ne yake gangaro mata ta ce "shikenam yanzu a cikin yara uku bana tare da guda biyu? iya ɗaya nake da shi yanzu, Rakesh nake gani naji daɗi, Amreesh na rasa ta tin tana yarinya, yanzu kuma Mohandas shima ya guje ni, Ni in har zai dawo gare Ni na amince ya zauna da matar sa sannan ya zauna cikin musuluncin da ya zaɓa...."
Ta bayanta taji an katse ta da cewa "impossible, Mohandas tinda ya musulunta to yabar family na, sannan tinda har yayi Auren sirri hakan ma da ƴar maƙiyi na to ya aikata babban laifi saboda haka na sallame shi, don haka ko da shi ko ba shi we are completed family..."
Duk wannan maganganun Daddyn su ne ya fito daga part É—insa yake faÉ—in haka wato
"Chief Of Defence Staff" shugaban sojojin ƙasar U.S ya ƙarasa maganar tare da zama shima akan kujera.
Madam Parveen kallonsa tayi tare da faɗin "we are not complete, Mohandas he's my first born bazan taɓa cire shi a raina ba ina kan son sa har gobe, sannan my last born na rasa ta since how comes zaka ce we are completed? why? tell me your reason..."
Daddy ya gyara zamansa sannan ya ce "You want me to tell you my reason abi, okay the firstly my daughter Amreesh she has already passed, ta mutu kuma bamu isa mu dawo da ita ba sai dai mu tuna ta sannan muyi mata addu'a, shi kuma Mohandas ya bijire mana yayi tafiyar sa that means yanzu baya buƙatar mu tinda mun gama masa komai, munyi sanadiyar kawo shi duniya sannan mun masa gata yanzu kuma mun gama masa amfani,
Na fitar da shi daga cikin Æ´aÆ´an da na haifa..."
Rakesh ne ya shugo shima jikinsa a sanyaye jin abinda Daddynsu yake faÉ—i, dawowar sa daga wurin aiki kenam gashi sanye da kakin soja a jikinsa,
Gaishe su yayi zai zauna kenam Madam Parveen ta dakatar da shi da cewa "your welcome my Son but kaje ka rage kayan jikinka sai kazo mu je dinning..."
Ko ƙara kula Daddy bata yi ba saboda yanzu zaiyi abinda zai sa suyi faɗa, kowa yana ji da aikin ɗamarar sa.
Daddy ne ya kalli Razhdeen tare da sakin murmushi ya ce "M.G my best soldier naga aikin da kayi jiya ya burge ni sosai, kayi ƙoƙari..."
Razhdeen ya ce "thank you Dad..."
Razhdeen ne ya kuma yin magana yana faÉ—in "Dad Please i want to ask you something..."
Daddy ya ce "okay go ahead..."
Razhdeen ya fara magana da cewa "meyasa kake gava da mahaifina sannan baka son haɗa jinsi da shi amma kuma Ni ka ɗauke ni tamkar ɗan ka, ko kaɗan baka son ɓacin raina, a koda yaushe ja na kake a jikinka kuma nasan iya Ni kaɗai kake so acikin yaran mahaifina i don't know why...."
Madam Parveen ce ta kalli Chief domin ta daɗe tana bashi haƙuri akan yaje su sasanta kansu ko dan saboda Razhdeen,
Razhdeen bai taɓa masa wannan tambayar ba sai yau,
Shi kuma Chief Of Defence ya ce "bazai taɓa zuwa yanda Chief Of Army's Nigeria yake ba sai dai idan shine ya fara zuwa yanda yake domin a cewar sa ai shine sama da shi...
Daddy ya kalli Razhdeen sannan ya ce "idan a tsakanin kai da Rakesh ku ka samu matsala a wurin aikin soja shin acikin ku wa ya kamata wani ya gurfar da kai ya nemi yafiya?...."