Sashe 42
My Bestie's Husband Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hawayen tausayinta Alh Hashim ya goge ya fice daga dakin saboda zuciyar Mata ke gareshi abin kuka bayayi Masa wuya Kuma yin kukansa zai qara karya mawa Rafi'ah zuciya, zama yayi yana tunanin abubuwa da yawa da bashu da amsarsu bai ankara ba yaji Bari'ah nayiwa Hajiya Rakiya magiya akan kada ta tafi da Rafi'ah tayi alqawarin kulawa da ita tare da dauke Mata kewa taci alwashin taya mijinta ida wannan kyakkyawan aiki da yayi niyyar aiwatarwa.
Daqyar Hajiya Rakiya ta yarda tabar Rafi'ah a gidan tun daga wannan ranar zaman Bari'ah da Rafi'ah ya koma gwanin sha'awa komai tare sukeyi Bari'ah macece me surutu amma tanada hqr da Kuma sanyin hali wannan abin ya dawwamar da qauna tsakaninsu, yauma kamar ko yaushe suna parlourn sunata hirarsu Bari'ah tanayiwa Rafi'ah koken matsalarsu ta dubeta tace “akwai wani magani da wani Malamin mu ya sanar damu idan akayi amfani dashi indai da rabo zaa dace ki bani bero da takarda zan rubuta Miki mu fita pharmacy mu nemeshi insha Allahu idan kikayi amfani dashi Allah zai dubemu ya bamu babie"
Murna ce ta cika Bari'ah ta tashi ta dauko biro da paper Rafi'ah tayi rubuce rubucenta da rubutunta na likitawa mamaki ya cika Bari'ah ta dubeta tace “dama kinyi karatu ne Rafi'ah?" Murmushi tayi tace “jiya na tuna cewa Ina da medicine certificate a garinmu Amma na kasa tuna a makarantar da nayi karatu Ina takurawa zuciyata akan tuno wani Abu game dani nakasa kawai abinda brain dina take fadamin ni matar aure ce Kuma ni ba matar qaramin mutum bace"
Shiru Bari'ah tayi tana nazarin kalamanta kafin ta miqe tace “idan ance asiri akayi Miki aka haukataki aka baroki da garinku da Mijinki sai kice aa ke ba asiri bane Mijinki ya mutu Kuma a kalamanki kina bayyana ke matar aure ce na rasa wanne zamu dauka a ciki to Allah dai muke fadawa Kuma munsan zai amsa bari na Kira Yallabai idan yana kusa sai yazo yakaimu
Shigewa dakinta tayi ta canza kayanta zuwa doguwar riga tayi rolling mayafin ta fito lkcn da Alh Hisham yake shigowa ya dubeta ta rusuna tace “barka da dawowa" murmushi yayi yace “kun dawo dani ku dole da kukeso to Wai inama kuka samo sunan maganin?" Sunkuyar dakai tayi Bari'ah tace “gulma itane ta rubutamin...." Kallonta yayi da sauri yace “ina kika samoshi?"
Qasa ta sakeyi da kanta tace “akwai wani lecturer dinmu da yake yawan yimana bayani akan abinda ya shafi matsalar haihuwa dayake a bangaren daya shafi matsalolin Mata nayi degree na..." Shiru tayi Alh Hashim yana qare Mata kallo yasan daganan bazata iya sake tuna komai ba shi tausayi na sosai take bashi musamman idan tace Ja'afar dinta ya mutu. Ficewa sukayi kowa jikinsa Babu qwari suka inda suke sakaran zasu samu Basu samu ba sukayi Shiru a mota na tsayin lkc kafin yatada motar yace “na tuna a titin government house naga an bude wani sabon katafaren Pharmacy R&J naji ance na wani babban doctor ne Kuma kamar ance dan Bauchi ne akwai yuwuwar zaa samu acan"
Nufar Pharmacy din sukayi sukabar Rafi'ah a cikin mota Bari'ah na riqe da Mahir a hannunta yaron kyakkyawa dashi Masha Allah fari tass kamar ubansa ta ratsa jininsa ta fito yanda duk Wanda yasan ubansa yana ganinsa zai iya shaida hakan, suna shiga pharmacy din suka miqa takardar da aka rubuta maganin wani matashin saurayi da alamun shine mamallakin gurin ya karba ya dago ya sauke idonsa akan Mahir gabansa ya yanke ya fadi.
Miqewa yayi da sauri yana kallon yaron, itama Bari'ah sai tabishi da kallon mamaki kawai sai taga ya miqowa Mahir hannu duk qwuiyar Mahir da baya daukuwa gurin kowa sai taga ya miqa hannu shima yana bangale Masa baki mamaki ya cika Bari'ah da Alh Hisham sukayi murmushi a tare Alh Hashim yace “hukuncin Allah sai sauraro kiga maquiyacin yaron nan yanda ya wani miqa hannu gurin bawan Allan nan"
Murmushi yayi yace “fine boy Nima nayi maka kamar yanda kayimin ko?" Yaron da baifi 17 months ba ya daga Kai sukayi dariya mutumin ya zubawa yaron ido yace “wato Alh danaga yaron nan naku Saida gabana ya fadi tunda nake bantaba ganin kamantayyar halitta irin wannan ba tsananin kamarsa da yayana mamallakin wannan pharmacy din tasa gabana faduwa tare dajin qaunar yaron a raina"
Batare da sunba abin muhimmaci ba sukace “ai dama haka Allah yake ikonsa" Jamal da Dan banzan surutu ya sake dubansu yace zaku bani dama na dauki hotonsa duk da nasan Prince baya cikin nutsuwa Amma zan nuna masa yaron nan nasan zaiji dadin ganin me kama dashi wlh tallahi shi da kuke ganinsa kungansa can a hoto"
Nuna musu hoton yayi yace “ya rabu da matansa du daya ma ana kyautata zaton ta mutu dayar kuwa ranar daya samu lbrn mutuwar dayar ya saketa saki biyu so dama ya taba yanka Mata Kati sau daya yanzu haka baya qasarnan yana Canada sama da shekara daya babu Mata kullum mafarkinsa matacciya zata dawo"
Dariya yayi sosai yace “Allah Sarki Yaya yaci engine brain am mema zaa baku?" Miqa hannu yayi ya dauko maganin tare da rubuta yanda ake amfani dashi yace “amma likitan daya rubuta muku maganin Nan babban likita ne saboda ba kowa yasanshi ba indai Kuna da rabon qara haihuwa zaku samu kwanan nan Allah ya kawo twince"
Su dariya ma yake Basu duk ya susuce sai surutu yakeyi kamar zautacce Alh Hashim yace “nawane maganin?" Murmushi yayi yace “ah haba aini na zama dan gida in wannan ma ya qare ku dawo wlh kyauta zan baku albarkacin wannan zuqeqen yaron me kama da Prince am ni yama sunansa?" Alh Hashim yayi murmushi yace “Muhammad Mahir" wani ihu yayi yace “Allahu Akbar tudu biyu sunan ubana ne dashi Kai dole nayi maka kyauta kaida uwarka"
Bari'ah ce tayi murmushi tace “banice mahaifiyarsa ba qanwata ce tana mota yaro kayi uba a sama dama uwarka ta damemu da kukan Mahir maraya ne" nandanan tausayi ya cika Jamal yace “Allah Sarki buwayi yanzu uban wannan kyakkyawan yaron ya mutu sannu kaji dole uwa taka tayi kuka ni wallahi kayimin yaro ka samu sabon uba kaji?"
Kwantar dakai Mahir yayi a kafadarsa yana dan gwarancinsa saboda maganar Bata fita sosai a haka suka fito zuwa bakin motar Rafi'ah na tsaye tana danne danne da wayarta taji takunsu ta dago idanunta sanye da glass ta sauke idonta kan Jamal hakanan taji wata faduwar gaba ta sake saita idonta akansa shima abinda taji shi yaji tare da amsar wani rikitaccen saqo cikin sakanni numfashi suka sauke a tare itadai kallon sani takeyi Masa Amma takasa tuna inda tasan kamanninsa inda shikuma yake aika Mata da wani saqo.
Kawar dakai tayi tace “mamaki maquiyacin dana a hannun baquwar fuska ya akayi haka?" Murmushi Alh Hisham yayi yace “muma haka mukasha mamakin Nan" mota ta shige tana cewa “wannan ya tabbatar muku Dana Dan gayene baya jituwa da yan gaya shiyasa baya yarda da kowa sai an Gaye" dariya sukayi Jamal yana qara saita idanunsa akanta yace “inason yaronki mamana" da sauri ta kalleshi tace.
“Muryar dana sani Amma a Ina nasanta?" Kwashewa yayi da dariya yace “up ni a mafarki Mana tsuke fuska tayi tamai da kanta qasa shima baibi takanta ba ya matsa sukayi qusqus dinsu da Alh Hisham sukayi sallama ya leqo yace “hajiya ta zan kawo ziyarar gaisuwa gami da roqon iri inason nima asammin wannan kyakkyawan irin na yafa a gonata"
Wani dogon tsaki taja daya daki zuciyar Jamal hakanan Allah yayisu basa qaunar tsaki, itakam Bata kobi takansa ba Alh Hashim yaja mota suka tafi tunda suka taho take huci tana mita tana cewa “kowanne dan iska sai yace yanasona bayan na fadawa kowa ni matar aurece don mijina ya mutu Yana nufin dole sai nayi wani auren ne to ai banga gawarsa ba balle nayi takaba sudai Basu kulata ba saboda sun saba jin wannan tufka da warwarar tata tace mijinta ya muta ta dawo tace ita matar aure ce.
Suna zuwa gda ta fita a motar fuuuu ita a dole anyi Mata laifi Alh Hashim da Bari'ah suka kalli juna sukayi murmushi Bari'ah tace “wannan karon zanyi iyakar bakin qoqarina guy din ya hadu sosai da alamun zata samu nutsuwa idan ta amince dashi" fita sukayi suka rufanta baya kowa ya fara harkar gabansa bata ware ba sai washegari sukaci gaba da harkokinsu Bari'ah tace Mata zasuyi baqi yau suka kuwa bata lkc wajen shirya dinner itace harda zabar abincin da zaa girka duk Wanda ta zaba sai tace tasan Ja'afar dinta yanasonshi"
Basu gama ba sai yamma liqis ta nufi dakinta tayi wanka sukayi magrib ta dauki qur'ani tana karatu taji an turo qofar ta dago ta kalli Bari'ah daketa murmushi tace “Yallabai yace kizo ki gaisa da baqin kafin su tafi" lifaya ce a nade a jikinta kawai ta miqe ta fito ta nufi parlourn baqin tare da sallamarta gabanta ya qara faduwa ganin mutumin jiya me muryar Wanda ta sani ta kuwa daure fuska Alh Hashim yace “zauna Mana Rafi'ah" tsuke fuska tayi ta zauna tana wasa da yatsunta inda Jamal ya kafeta da ido ganin yau sai taga ya qarayi Mata kwarjini fiye da jiya.
Alh Hashim ne ya kawar da shirun da cewa dama haka Allah yake ikonsa qila dama rabon haduwarki dashine yasa tunaninki ya dawo kika tuna kinyi karatun medicine har kika tuna da maganin da yakamata ki taimaka Mana dashi kika rubuta mukuma muka tafi neman gaibu don Allah ya sani har mukaje pharmacy din farko ban yarda akwaishi ba saboda wani lkcn maganganunki suna sabawa da hankali Amma da mukaje akace akwaishi maganin sune dai nasu ya qare sai na samu karsashin daukarmu nakaimu R&j domin mu siyo kwatsam sai mukayi katarin haduwa da wannan bawan Allah so abinda nakeso dake Rafi'ah ki nutsu ki fahimcesa idan da hali ki buda zuciyarki kigani kozata karbesa kinji" qasa tayi da kanta tana matsar qwallah tace “amma Alh nasha fada maka Ni matar aure ce don Allah ku daina takurani nayi soyayya wlh bazan iyaba zuciyata shi daya takeso Kuma ya tafi yabarni idan bashi ba bazan iya rayuwa da kowa ba"
Daqyar Hajiya Rakiya ta yarda tabar Rafi'ah a gidan tun daga wannan ranar zaman Bari'ah da Rafi'ah ya koma gwanin sha'awa komai tare sukeyi Bari'ah macece me surutu amma tanada hqr da Kuma sanyin hali wannan abin ya dawwamar da qauna tsakaninsu, yauma kamar ko yaushe suna parlourn sunata hirarsu Bari'ah tanayiwa Rafi'ah koken matsalarsu ta dubeta tace “akwai wani magani da wani Malamin mu ya sanar damu idan akayi amfani dashi indai da rabo zaa dace ki bani bero da takarda zan rubuta Miki mu fita pharmacy mu nemeshi insha Allahu idan kikayi amfani dashi Allah zai dubemu ya bamu babie"
Murna ce ta cika Bari'ah ta tashi ta dauko biro da paper Rafi'ah tayi rubuce rubucenta da rubutunta na likitawa mamaki ya cika Bari'ah ta dubeta tace “dama kinyi karatu ne Rafi'ah?" Murmushi tayi tace “jiya na tuna cewa Ina da medicine certificate a garinmu Amma na kasa tuna a makarantar da nayi karatu Ina takurawa zuciyata akan tuno wani Abu game dani nakasa kawai abinda brain dina take fadamin ni matar aure ce Kuma ni ba matar qaramin mutum bace"
Shiru Bari'ah tayi tana nazarin kalamanta kafin ta miqe tace “idan ance asiri akayi Miki aka haukataki aka baroki da garinku da Mijinki sai kice aa ke ba asiri bane Mijinki ya mutu Kuma a kalamanki kina bayyana ke matar aure ce na rasa wanne zamu dauka a ciki to Allah dai muke fadawa Kuma munsan zai amsa bari na Kira Yallabai idan yana kusa sai yazo yakaimu
Shigewa dakinta tayi ta canza kayanta zuwa doguwar riga tayi rolling mayafin ta fito lkcn da Alh Hisham yake shigowa ya dubeta ta rusuna tace “barka da dawowa" murmushi yayi yace “kun dawo dani ku dole da kukeso to Wai inama kuka samo sunan maganin?" Sunkuyar dakai tayi Bari'ah tace “gulma itane ta rubutamin...." Kallonta yayi da sauri yace “ina kika samoshi?"
Qasa ta sakeyi da kanta tace “akwai wani lecturer dinmu da yake yawan yimana bayani akan abinda ya shafi matsalar haihuwa dayake a bangaren daya shafi matsalolin Mata nayi degree na..." Shiru tayi Alh Hashim yana qare Mata kallo yasan daganan bazata iya sake tuna komai ba shi tausayi na sosai take bashi musamman idan tace Ja'afar dinta ya mutu. Ficewa sukayi kowa jikinsa Babu qwari suka inda suke sakaran zasu samu Basu samu ba sukayi Shiru a mota na tsayin lkc kafin yatada motar yace “na tuna a titin government house naga an bude wani sabon katafaren Pharmacy R&J naji ance na wani babban doctor ne Kuma kamar ance dan Bauchi ne akwai yuwuwar zaa samu acan"
Nufar Pharmacy din sukayi sukabar Rafi'ah a cikin mota Bari'ah na riqe da Mahir a hannunta yaron kyakkyawa dashi Masha Allah fari tass kamar ubansa ta ratsa jininsa ta fito yanda duk Wanda yasan ubansa yana ganinsa zai iya shaida hakan, suna shiga pharmacy din suka miqa takardar da aka rubuta maganin wani matashin saurayi da alamun shine mamallakin gurin ya karba ya dago ya sauke idonsa akan Mahir gabansa ya yanke ya fadi.
Miqewa yayi da sauri yana kallon yaron, itama Bari'ah sai tabishi da kallon mamaki kawai sai taga ya miqowa Mahir hannu duk qwuiyar Mahir da baya daukuwa gurin kowa sai taga ya miqa hannu shima yana bangale Masa baki mamaki ya cika Bari'ah da Alh Hisham sukayi murmushi a tare Alh Hashim yace “hukuncin Allah sai sauraro kiga maquiyacin yaron nan yanda ya wani miqa hannu gurin bawan Allan nan"
Murmushi yayi yace “fine boy Nima nayi maka kamar yanda kayimin ko?" Yaron da baifi 17 months ba ya daga Kai sukayi dariya mutumin ya zubawa yaron ido yace “wato Alh danaga yaron nan naku Saida gabana ya fadi tunda nake bantaba ganin kamantayyar halitta irin wannan ba tsananin kamarsa da yayana mamallakin wannan pharmacy din tasa gabana faduwa tare dajin qaunar yaron a raina"
Batare da sunba abin muhimmaci ba sukace “ai dama haka Allah yake ikonsa" Jamal da Dan banzan surutu ya sake dubansu yace zaku bani dama na dauki hotonsa duk da nasan Prince baya cikin nutsuwa Amma zan nuna masa yaron nan nasan zaiji dadin ganin me kama dashi wlh tallahi shi da kuke ganinsa kungansa can a hoto"
Nuna musu hoton yayi yace “ya rabu da matansa du daya ma ana kyautata zaton ta mutu dayar kuwa ranar daya samu lbrn mutuwar dayar ya saketa saki biyu so dama ya taba yanka Mata Kati sau daya yanzu haka baya qasarnan yana Canada sama da shekara daya babu Mata kullum mafarkinsa matacciya zata dawo"
Dariya yayi sosai yace “Allah Sarki Yaya yaci engine brain am mema zaa baku?" Miqa hannu yayi ya dauko maganin tare da rubuta yanda ake amfani dashi yace “amma likitan daya rubuta muku maganin Nan babban likita ne saboda ba kowa yasanshi ba indai Kuna da rabon qara haihuwa zaku samu kwanan nan Allah ya kawo twince"
Su dariya ma yake Basu duk ya susuce sai surutu yakeyi kamar zautacce Alh Hashim yace “nawane maganin?" Murmushi yayi yace “ah haba aini na zama dan gida in wannan ma ya qare ku dawo wlh kyauta zan baku albarkacin wannan zuqeqen yaron me kama da Prince am ni yama sunansa?" Alh Hashim yayi murmushi yace “Muhammad Mahir" wani ihu yayi yace “Allahu Akbar tudu biyu sunan ubana ne dashi Kai dole nayi maka kyauta kaida uwarka"
Bari'ah ce tayi murmushi tace “banice mahaifiyarsa ba qanwata ce tana mota yaro kayi uba a sama dama uwarka ta damemu da kukan Mahir maraya ne" nandanan tausayi ya cika Jamal yace “Allah Sarki buwayi yanzu uban wannan kyakkyawan yaron ya mutu sannu kaji dole uwa taka tayi kuka ni wallahi kayimin yaro ka samu sabon uba kaji?"
Kwantar dakai Mahir yayi a kafadarsa yana dan gwarancinsa saboda maganar Bata fita sosai a haka suka fito zuwa bakin motar Rafi'ah na tsaye tana danne danne da wayarta taji takunsu ta dago idanunta sanye da glass ta sauke idonta kan Jamal hakanan taji wata faduwar gaba ta sake saita idonta akansa shima abinda taji shi yaji tare da amsar wani rikitaccen saqo cikin sakanni numfashi suka sauke a tare itadai kallon sani takeyi Masa Amma takasa tuna inda tasan kamanninsa inda shikuma yake aika Mata da wani saqo.
Kawar dakai tayi tace “mamaki maquiyacin dana a hannun baquwar fuska ya akayi haka?" Murmushi Alh Hisham yayi yace “muma haka mukasha mamakin Nan" mota ta shige tana cewa “wannan ya tabbatar muku Dana Dan gayene baya jituwa da yan gaya shiyasa baya yarda da kowa sai an Gaye" dariya sukayi Jamal yana qara saita idanunsa akanta yace “inason yaronki mamana" da sauri ta kalleshi tace.
“Muryar dana sani Amma a Ina nasanta?" Kwashewa yayi da dariya yace “up ni a mafarki Mana tsuke fuska tayi tamai da kanta qasa shima baibi takanta ba ya matsa sukayi qusqus dinsu da Alh Hisham sukayi sallama ya leqo yace “hajiya ta zan kawo ziyarar gaisuwa gami da roqon iri inason nima asammin wannan kyakkyawan irin na yafa a gonata"
Wani dogon tsaki taja daya daki zuciyar Jamal hakanan Allah yayisu basa qaunar tsaki, itakam Bata kobi takansa ba Alh Hashim yaja mota suka tafi tunda suka taho take huci tana mita tana cewa “kowanne dan iska sai yace yanasona bayan na fadawa kowa ni matar aurece don mijina ya mutu Yana nufin dole sai nayi wani auren ne to ai banga gawarsa ba balle nayi takaba sudai Basu kulata ba saboda sun saba jin wannan tufka da warwarar tata tace mijinta ya muta ta dawo tace ita matar aure ce.
Suna zuwa gda ta fita a motar fuuuu ita a dole anyi Mata laifi Alh Hashim da Bari'ah suka kalli juna sukayi murmushi Bari'ah tace “wannan karon zanyi iyakar bakin qoqarina guy din ya hadu sosai da alamun zata samu nutsuwa idan ta amince dashi" fita sukayi suka rufanta baya kowa ya fara harkar gabansa bata ware ba sai washegari sukaci gaba da harkokinsu Bari'ah tace Mata zasuyi baqi yau suka kuwa bata lkc wajen shirya dinner itace harda zabar abincin da zaa girka duk Wanda ta zaba sai tace tasan Ja'afar dinta yanasonshi"
Basu gama ba sai yamma liqis ta nufi dakinta tayi wanka sukayi magrib ta dauki qur'ani tana karatu taji an turo qofar ta dago ta kalli Bari'ah daketa murmushi tace “Yallabai yace kizo ki gaisa da baqin kafin su tafi" lifaya ce a nade a jikinta kawai ta miqe ta fito ta nufi parlourn baqin tare da sallamarta gabanta ya qara faduwa ganin mutumin jiya me muryar Wanda ta sani ta kuwa daure fuska Alh Hashim yace “zauna Mana Rafi'ah" tsuke fuska tayi ta zauna tana wasa da yatsunta inda Jamal ya kafeta da ido ganin yau sai taga ya qarayi Mata kwarjini fiye da jiya.
Alh Hashim ne ya kawar da shirun da cewa dama haka Allah yake ikonsa qila dama rabon haduwarki dashine yasa tunaninki ya dawo kika tuna kinyi karatun medicine har kika tuna da maganin da yakamata ki taimaka Mana dashi kika rubuta mukuma muka tafi neman gaibu don Allah ya sani har mukaje pharmacy din farko ban yarda akwaishi ba saboda wani lkcn maganganunki suna sabawa da hankali Amma da mukaje akace akwaishi maganin sune dai nasu ya qare sai na samu karsashin daukarmu nakaimu R&j domin mu siyo kwatsam sai mukayi katarin haduwa da wannan bawan Allah so abinda nakeso dake Rafi'ah ki nutsu ki fahimcesa idan da hali ki buda zuciyarki kigani kozata karbesa kinji" qasa tayi da kanta tana matsar qwallah tace “amma Alh nasha fada maka Ni matar aure ce don Allah ku daina takurani nayi soyayya wlh bazan iyaba zuciyata shi daya takeso Kuma ya tafi yabarni idan bashi ba bazan iya rayuwa da kowa ba"