Sashe 30
My Bestie's Husband Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Wannan dare an more sosai washegari tashin asuba jirginsu yayi zuwa Mexico itadai bazata iya Dorar da tsayin tafiyar ba saboda wani irin yanayi da take a ciki ita ba me lfy ba ita ba mara lfy ba, sosai sun qoshi da tafiya tunda suka fara keta sararin samaniya take lefe a jikinsa shikuma sai shafa bayanta yakeyi inda suka bawa na kusa dasu aikinyi sukayita kallonsu suna shauqin jin dama sune, lkcn da suka sauka suka hau mota zuwa masauki sanyi kamar ya kasheta bata tabajin sanyin azaba irin na qasar ba ganin yanda take rawar sanyi yasasa kunna Mata room hitter.
Tare da bata wata Madara tasha ta haye gadon dake kusa da ita ta qudundune shima shiga yayi saboda ba qaramar gajiya yayi ba suka Kama bacci tsayin lkc sannan suka tashi tare sukayi wanka suka shirya ya bata wasu kayan sanyi da aka Basu a hotel din tasa shima yasa yabata coffee sukasha tare da cin abinci ya dauketa suka fice darene Amma kamar Rana tsirarun mutane sunata harkokinsu ta dade da lura da qasashen turawa da larabawa sunfi harkokinsu da dare,
Wani shagon siyayya suka shiga ya lodo Mata kayan sanyi suka fito ya sake biyawa wani gurin ya siya musu hot coffee sannan suka nufi masauki suka fara sabuwar rayuwa dakanta ta fahimci Ashe sunso suyi ganganci subarshi ya taho shikadai itama da take mace yanayin azabar sanyin yana sata shiga yanayi bare shi namiji lafiyayye dole ya buqaci dumin mace a jikinsa aikuwa tanacin ubanta babu qarya danma yañada tausayi idan yaga ta shiga yanayi yakan qyaleta.
Satinsu biyar a qasar Mexico ta fara rashin lfy ta gaske da farko ya zaci weather dince ta dameta ya rinqa lodo mata kayan sanyi yana siyo Mata duk wani nau'in abinci da zaisa ta rage jin sanyi Amma daga bisani saiya fahimci ita sanyin ma takeso batada aiki sai kwanciya a qasa shan ice da sauran abubuwan sanyi ga rashin cin abinci sai tayi kwana uku bataci abinci ba saidai ice ki jus sosai ya shiga damuwa,
To yauma tun safe ya fice sha'anonin daya kawosa qasar ya matsu ya gama su tafi shi tunaninsa duk wannan yanayin ne yasata shiga ha'ula'iYana wajen harkokinsa yaji hankalinsa yayo wajenta ya dauki wayarsa ya kirata bugu kusan biyar bata dagaba abin ya tsumashi dole ya ajiye komai ya nufo hotel din da sauri ya haura saman ya bude dakin ya shiga bata parlourn hakan yasashi fara kiranta Amma Shiru bude qofar dakin yayi gabansa ya yanke ya fadi hangota da yayi kwance a qasa a sume bakinta sai fitar da kumfa yakeyi,
Da mugun gudu ya qarasa gareta ya ciccibota jikinsa yana Kiran sunanta a gigice yana jijjigata cikin tashin hankalin dabai taba shigaba, dagata yayi cak ya fito waje da gudu da ita ya nufi emergency care din cikin asibitin suna ganinsa suka tareta aka dorata a gadon tura marasa lfy suka shiga da ita wani daki suka dorata a gado tare da jorner Mata na'urori shikuma sai danna qirjinta yakeyi, jinyeshi likitocin sukayi duk da kasancewar bangarensa ne tashin hankalin da yake ciki bazai barshi ya bata taimakon da take buqata ba,
Duk wani taimako na gaggawa Saida suka gama batashi ta fara sauke numfashi sukayi ajiyar zuciya tare da likitocin dashi ya matso yana zana musu irin sign din da ciwon ya fara bayarwa kafin ta kwanta hakan yasasu fara bincikarta cikin saa kuwa bincikensu ya nuna musu ai shigar ciki ke gareta na wata daya da awanni goma sha daya.
Wani ihu Ja'afar ya saki tare da yiwa Allah godiya ya rungumeta sai hawaye sharr ya sumbaceta yace “ni...Ni dama nasan aurena dake akai wani Abu me qarfi Allah baya hada lamarinsa a banza Allah na gde maka daka azurtani da samun qaruwa da mace mafi soyuwa a Raina Allah ka kareminsu ka tsareminsu daga sharrin duk wani abinqi" sake matseta yayi a jikinsa hawaye ya kwaranyo mata tun dirarsa ya tasheta taja ajiyar zuciya tare da qara gasqata girman Ubangiji tabbas Allah buwayi ne gagara misali burin Ni'imah kenan da anyi aurenta da Ja'afar ta samu ciki ta haifi Lil Prince Ashe ba haka Allah ya shirya ba ita da bata taba zataba bare ta kawo ita qaddara ta zaba a lissafin da likitan yayi ma ranar farko daya Santa mace ranar cikin ya shiga tabbas girman buwayar Allah abar jinjinawa ce.
Dagota yayi jikinsa cikin sanyin murya yace “har yanzu bakya sona Rafi'ah meyesa kika kasa koyawa zuciyarki son mijinki me sonki da qaunarki uban yayanki Ja'afar haba Rafi'ah me nayi Miki da kika kasa yafemin ne" rungumeshi tayi ta saki wani Kuma me ciwo tace “ni...nifa ba sonka ne banayi ba inajin tsoron Hajiya ta gane da gaske inada cikinka a jikina JM kasheni zatayi bata qaunata...."
Rufe Mata baki yayi da nasa ya lumshe qananun idanunsa itama ta lumshe nata sun jima a haka kafin su saki bakin juna yaja numfashi yace “bandamu da kowa ya tayani sonki ba nidai inasonki Kuma nine zan rayu dake matata ki cire kowa a ranki don Allah ki manta da kowa kinji?" Dagansa Kai tayi yayi murmushi yace “bari nayiwa Hajiya Innah albishir nasan zata tayamu farin ciki" da sallama ya fara wayar suka gaisa yace “wlh tananan da sauqi muna asibiti ma batada lfy Lil Prince yana wahalar da ita" dariya yayi yace “aa Innata kawai dai na fadane ko Prince ko Princess duka Wanda Allah yabani Ina murna" sun jima suna waya tanayi masa fadan rage zafin zuciya me ciki batason yawan fada da fushi hakan yana dabi'antuwa ga yaron dake cikinta idan San samune ma zaifi su yawaita karatun qur'ani hakan zaiyi tasiri wajen halittar yaro zai dabi'antu da hakan sosai.
Godiya yayi Mata ya miqawa Rafi'ah wayar a kunyace suka gaisa tayi Mata fatan alkhairi suka aje wayar ya sake Kiran qaninsa Jamal ya fada masa amaryarsa tanada ciki steel ya sake Kiran Muhseen ya sanar dashi kafin dai wani lkc mgnr cikin ta cika wannan family Hajiya Fatsum itace qarshen Kira dake taji lbrn gurin Jamal saitaqi daga wayar sai text ya tura Mata tayi tsaki tace _“tsiyar zanwa fatan alkhairi?"_ tura Masa tayi ya duba sosai zuciyarsa na tafasa cije lips dinsa yayi yace “tsiya! tsiya!!" Numfashi ya sauke ya miqe ya fita bai jimaba ya dawo yana kallonta tayi qasa da kanta yayi ajiyar zuciya kallonta kawai yana kwashe masa damuwar da yake ciki zama yayi a gabanta yace “bansan me bebie na yakeso ba a fadamin na tafi ns Nemo" Lumshe idonta tayi tace “Abbansa yake feel....."
_More comments_
_More typing_
*_Ummuh Hairan_*
*_37-38_*
_____________________________
_____________________________
Abin ya bashi dariya sosai yayi abarsa ta zuba masa ido yayi qiba sosai ya qara haske abinka da farin mutum ta sauke ajiyar zuciya tanajin wani yanayi game dashi, batayi aune ba taji ya dagota cak ya dauketa kamar babie ya sunkuyo da kansa daidai fuskarta ya sauke Mata kiss me zafi yaja numfashi yace “bansan me zanyi ki gane irin farin cikin da nake cikiba Rafi'ah inason babien nan na cikinki tabbas shine asalin raba gardama ga duk me hankali yasan cewa zafin rabo shine ya rinqa azalzalar zuciyata Saida na mallakeki sonki da sha'awar kasancewa dake suka hanani duba kowace irin alaqa tabbas inajin cewa da wani qaddara ta gifta dana kasa samunki da zanyi Miki fyade Kuma zaki samu ciki to sai Allah ya dubi kyawun niyyata ya qadarta zamowarki matata mace mafi daraja aguna"
Lumshe idonta tayi yayi murmushi tare da direta a gadon yace “inasonki Rafi'ah kema kinasona?" Rufe idonta tayi da hannunta tana dariya shima dariya yayi ya miqe yace “har yanzu nakasa samun wannan kalmar kina Sona ya gagareki furtawa ko?"
Ficewa yayi ta miqe ta shiga bathroom tayo alwala ta dawo tana duba alqibla ya shigo da kaya a Hannunsa ajewa yayi yana kallonta ta tayar da sallar bayan ta idar ya matsa gabanta ya fito da kayan daya shigo dasu tarkacen ciye ciyene ya rinqa bata wanda zata iyaci ta karba Wanda bazata iyaba ta kawar dakai da haka saida ta qoshi sannan ya qyaleta.
Likitan ya Kira yabasu sallama suka fito tana kwance a jikinsa suka shiga dakinsu suna shiga ta fada gado duk jikinta batajin qarfinsa shikuma ya fada wanka lkcn daya fito har tayi bacci ya dubi agogo 10:30pm ajiyar zuciya yayi ya haye gadon ya janyota jikinsa ya matseta yana shafa bayanta zuwa mazaunanta ta sauke ajiyar zuciya tare da bude idonta Dora bakinsa yayi saman idon nata yace.
“ke kikace babie na ni yake buqata" turo baki tayi tace “aa nifa wasa nakeyi maka banajin feel naka..." Rufe mata baki yayi yace “ni inaji" daga haka Bai qara bata damar mgn ba ya kashe musu fitila sosai ya sanyata nishadi salonsa yana tsaya Mata arai bata iya bijire Masa dadine me ratsa kwanya yake bata itama tana tayashi Saida suka samu nutsuwa sosai sannan sukayi wanka suka kwanta.
Tare da bata wata Madara tasha ta haye gadon dake kusa da ita ta qudundune shima shiga yayi saboda ba qaramar gajiya yayi ba suka Kama bacci tsayin lkc sannan suka tashi tare sukayi wanka suka shirya ya bata wasu kayan sanyi da aka Basu a hotel din tasa shima yasa yabata coffee sukasha tare da cin abinci ya dauketa suka fice darene Amma kamar Rana tsirarun mutane sunata harkokinsu ta dade da lura da qasashen turawa da larabawa sunfi harkokinsu da dare,
Wani shagon siyayya suka shiga ya lodo Mata kayan sanyi suka fito ya sake biyawa wani gurin ya siya musu hot coffee sannan suka nufi masauki suka fara sabuwar rayuwa dakanta ta fahimci Ashe sunso suyi ganganci subarshi ya taho shikadai itama da take mace yanayin azabar sanyin yana sata shiga yanayi bare shi namiji lafiyayye dole ya buqaci dumin mace a jikinsa aikuwa tanacin ubanta babu qarya danma yañada tausayi idan yaga ta shiga yanayi yakan qyaleta.
Satinsu biyar a qasar Mexico ta fara rashin lfy ta gaske da farko ya zaci weather dince ta dameta ya rinqa lodo mata kayan sanyi yana siyo Mata duk wani nau'in abinci da zaisa ta rage jin sanyi Amma daga bisani saiya fahimci ita sanyin ma takeso batada aiki sai kwanciya a qasa shan ice da sauran abubuwan sanyi ga rashin cin abinci sai tayi kwana uku bataci abinci ba saidai ice ki jus sosai ya shiga damuwa,
To yauma tun safe ya fice sha'anonin daya kawosa qasar ya matsu ya gama su tafi shi tunaninsa duk wannan yanayin ne yasata shiga ha'ula'iYana wajen harkokinsa yaji hankalinsa yayo wajenta ya dauki wayarsa ya kirata bugu kusan biyar bata dagaba abin ya tsumashi dole ya ajiye komai ya nufo hotel din da sauri ya haura saman ya bude dakin ya shiga bata parlourn hakan yasashi fara kiranta Amma Shiru bude qofar dakin yayi gabansa ya yanke ya fadi hangota da yayi kwance a qasa a sume bakinta sai fitar da kumfa yakeyi,
Da mugun gudu ya qarasa gareta ya ciccibota jikinsa yana Kiran sunanta a gigice yana jijjigata cikin tashin hankalin dabai taba shigaba, dagata yayi cak ya fito waje da gudu da ita ya nufi emergency care din cikin asibitin suna ganinsa suka tareta aka dorata a gadon tura marasa lfy suka shiga da ita wani daki suka dorata a gado tare da jorner Mata na'urori shikuma sai danna qirjinta yakeyi, jinyeshi likitocin sukayi duk da kasancewar bangarensa ne tashin hankalin da yake ciki bazai barshi ya bata taimakon da take buqata ba,
Duk wani taimako na gaggawa Saida suka gama batashi ta fara sauke numfashi sukayi ajiyar zuciya tare da likitocin dashi ya matso yana zana musu irin sign din da ciwon ya fara bayarwa kafin ta kwanta hakan yasasu fara bincikarta cikin saa kuwa bincikensu ya nuna musu ai shigar ciki ke gareta na wata daya da awanni goma sha daya.
Wani ihu Ja'afar ya saki tare da yiwa Allah godiya ya rungumeta sai hawaye sharr ya sumbaceta yace “ni...Ni dama nasan aurena dake akai wani Abu me qarfi Allah baya hada lamarinsa a banza Allah na gde maka daka azurtani da samun qaruwa da mace mafi soyuwa a Raina Allah ka kareminsu ka tsareminsu daga sharrin duk wani abinqi" sake matseta yayi a jikinsa hawaye ya kwaranyo mata tun dirarsa ya tasheta taja ajiyar zuciya tare da qara gasqata girman Ubangiji tabbas Allah buwayi ne gagara misali burin Ni'imah kenan da anyi aurenta da Ja'afar ta samu ciki ta haifi Lil Prince Ashe ba haka Allah ya shirya ba ita da bata taba zataba bare ta kawo ita qaddara ta zaba a lissafin da likitan yayi ma ranar farko daya Santa mace ranar cikin ya shiga tabbas girman buwayar Allah abar jinjinawa ce.
Dagota yayi jikinsa cikin sanyin murya yace “har yanzu bakya sona Rafi'ah meyesa kika kasa koyawa zuciyarki son mijinki me sonki da qaunarki uban yayanki Ja'afar haba Rafi'ah me nayi Miki da kika kasa yafemin ne" rungumeshi tayi ta saki wani Kuma me ciwo tace “ni...nifa ba sonka ne banayi ba inajin tsoron Hajiya ta gane da gaske inada cikinka a jikina JM kasheni zatayi bata qaunata...."
Rufe Mata baki yayi da nasa ya lumshe qananun idanunsa itama ta lumshe nata sun jima a haka kafin su saki bakin juna yaja numfashi yace “bandamu da kowa ya tayani sonki ba nidai inasonki Kuma nine zan rayu dake matata ki cire kowa a ranki don Allah ki manta da kowa kinji?" Dagansa Kai tayi yayi murmushi yace “bari nayiwa Hajiya Innah albishir nasan zata tayamu farin ciki" da sallama ya fara wayar suka gaisa yace “wlh tananan da sauqi muna asibiti ma batada lfy Lil Prince yana wahalar da ita" dariya yayi yace “aa Innata kawai dai na fadane ko Prince ko Princess duka Wanda Allah yabani Ina murna" sun jima suna waya tanayi masa fadan rage zafin zuciya me ciki batason yawan fada da fushi hakan yana dabi'antuwa ga yaron dake cikinta idan San samune ma zaifi su yawaita karatun qur'ani hakan zaiyi tasiri wajen halittar yaro zai dabi'antu da hakan sosai.
Godiya yayi Mata ya miqawa Rafi'ah wayar a kunyace suka gaisa tayi Mata fatan alkhairi suka aje wayar ya sake Kiran qaninsa Jamal ya fada masa amaryarsa tanada ciki steel ya sake Kiran Muhseen ya sanar dashi kafin dai wani lkc mgnr cikin ta cika wannan family Hajiya Fatsum itace qarshen Kira dake taji lbrn gurin Jamal saitaqi daga wayar sai text ya tura Mata tayi tsaki tace _“tsiyar zanwa fatan alkhairi?"_ tura Masa tayi ya duba sosai zuciyarsa na tafasa cije lips dinsa yayi yace “tsiya! tsiya!!" Numfashi ya sauke ya miqe ya fita bai jimaba ya dawo yana kallonta tayi qasa da kanta yayi ajiyar zuciya kallonta kawai yana kwashe masa damuwar da yake ciki zama yayi a gabanta yace “bansan me bebie na yakeso ba a fadamin na tafi ns Nemo" Lumshe idonta tayi tace “Abbansa yake feel....."
_More comments_
_More typing_
*_Ummuh Hairan_*
*_37-38_*
_____________________________
_____________________________
Abin ya bashi dariya sosai yayi abarsa ta zuba masa ido yayi qiba sosai ya qara haske abinka da farin mutum ta sauke ajiyar zuciya tanajin wani yanayi game dashi, batayi aune ba taji ya dagota cak ya dauketa kamar babie ya sunkuyo da kansa daidai fuskarta ya sauke Mata kiss me zafi yaja numfashi yace “bansan me zanyi ki gane irin farin cikin da nake cikiba Rafi'ah inason babien nan na cikinki tabbas shine asalin raba gardama ga duk me hankali yasan cewa zafin rabo shine ya rinqa azalzalar zuciyata Saida na mallakeki sonki da sha'awar kasancewa dake suka hanani duba kowace irin alaqa tabbas inajin cewa da wani qaddara ta gifta dana kasa samunki da zanyi Miki fyade Kuma zaki samu ciki to sai Allah ya dubi kyawun niyyata ya qadarta zamowarki matata mace mafi daraja aguna"
Lumshe idonta tayi yayi murmushi tare da direta a gadon yace “inasonki Rafi'ah kema kinasona?" Rufe idonta tayi da hannunta tana dariya shima dariya yayi ya miqe yace “har yanzu nakasa samun wannan kalmar kina Sona ya gagareki furtawa ko?"
Ficewa yayi ta miqe ta shiga bathroom tayo alwala ta dawo tana duba alqibla ya shigo da kaya a Hannunsa ajewa yayi yana kallonta ta tayar da sallar bayan ta idar ya matsa gabanta ya fito da kayan daya shigo dasu tarkacen ciye ciyene ya rinqa bata wanda zata iyaci ta karba Wanda bazata iyaba ta kawar dakai da haka saida ta qoshi sannan ya qyaleta.
Likitan ya Kira yabasu sallama suka fito tana kwance a jikinsa suka shiga dakinsu suna shiga ta fada gado duk jikinta batajin qarfinsa shikuma ya fada wanka lkcn daya fito har tayi bacci ya dubi agogo 10:30pm ajiyar zuciya yayi ya haye gadon ya janyota jikinsa ya matseta yana shafa bayanta zuwa mazaunanta ta sauke ajiyar zuciya tare da bude idonta Dora bakinsa yayi saman idon nata yace.
“ke kikace babie na ni yake buqata" turo baki tayi tace “aa nifa wasa nakeyi maka banajin feel naka..." Rufe mata baki yayi yace “ni inaji" daga haka Bai qara bata damar mgn ba ya kashe musu fitila sosai ya sanyata nishadi salonsa yana tsaya Mata arai bata iya bijire Masa dadine me ratsa kwanya yake bata itama tana tayashi Saida suka samu nutsuwa sosai sannan sukayi wanka suka kwanta.