Sashe 31
My Bestie's Husband Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Wayarsa da tun farko fara harkokinsu take ruri ya dauka ganin number Ni'imah yasashi tsaki kawai ya sata a silent ya koma ya kwanta ya sake rungume matarsa wayarta ce itama ta fara ruri gashi ya hanata tashi bacci ne ya sakeyin dama dasu Basu suka tashiba sai asuba sukayi sallah suka sake kwanciya 11:00am suka tashi sukayi break ya fice ita Kuma ta danyi abinda zata iya ta sake kwanciya tare da janyo wayarta.
Missed calls tagani sunfi hamsin ta fara dubawa kusan duk na Ni'imah ne tayi murmushi tare da latsa layin Kira daya ta daga tace “sai yanzu kikaga damar daga wayar tawa?" Murmushi tayi tace “wlh kinsan dake ba zaman kaina nakeyi ba lkcn da kika Kira Ina tare da mijina shiyasa..." Wata dariya Ni'imah tayi tace “kaji fah masu miji mijine dake ko farka da akaga dama aka baki aronsa to bari kiji na fada Miki wani abu dole idan Mai fili yazo me trader ya dauke abarsa domin kuwa shi kansa yasan bazaiyi jayayya dame contenar ba to kamar hakane tsakanin ni dake nice me Ja'afar nice matarsa ta farko saboda haka shidin nawane ko kina da ja?"
Rafi'ah bataso kulata ba Amma idan ta barta haka tabbas zata siyawa kanta raini numfashi ta sauke tace “tabbas hakane kece matarsa ta farko bazaa taba canzawa tuwo suna ba saidai kinyi zuqu baki tsaya a iyakar matsayinki ba kinaso ki shiga nawa bawai Ina fada Miki bane dominsa aa Ina fada Miki ne domin ki kiyaye harshenki Ni'imah Ja'afar nawane zuciyarsa da ruhinsa dukka mallakinane domin ni aka haliccesa ki riqe wannan aranki akwai ranar da zaki maimaita dakank....."
Katseta tayi da cewa “hhhhh taqamarki waike kinyi ciki ko lallai yarinya to bari kiji wlh sai naso zaki haifesa banza sakarya yar fashin miji kawai"..... Qit ta kashe wayar murmushi kawai Rafi'ah tayi tace “shashasha kawai" Kiran Anti Raziqa tabi tana dagawa tace “uwar hudu tun jiya nake kiranki baki dagawa saraki ne ya hanaki ko?" Murmushi tayi tace “aa a silent na sata sai yau dana danji qwari naketa bin Kira kema ya fada Miki kenan"Sun jima suna waya sukayi sallama ta sake Kiran ta Ammi itama dai murnar samun cikin tayi Mata kunya kamar ta nutse Ja'afar bashida kunya duk ya gama bazata a duniya yanzu kowa yasan meye sukayi har suka samu cikin, sosai Ammi tayi Mata nasiha akan ta qara kwantar da hankalinta su zauna lafiya da mijinta da abokiyar zamantasannan tace abbanta yana gaisheta shima jiya bayan Ja'afar ya kirashi ya fada masa ya kirata Bai sameta ba, a kunyace suka gama wayar bata qara tsinkewa da lamarin Ja'afar ba Saida wata wayar ta shigo ta daga tare da sallama jin muryar babban mutum ya amsa yasata shan jinin jikinta,
Gaisheshi tayi ya amsa da muryar Isa ya jima sannan ya sake jan numfashi yace “Sannu Rafi'atuh dama haka Allah yake ikonsa Allah ya rabaku lfy yabaki lfyr shayarwa da tarbiyya Allah ya tsareku da tsarewarsa jiya magaji yake fadamin na kirashi ban sameshi ba idan yazo kice nace munason takwara idan namiji ne idan macece Kuma to munason princess dinmu ta zama tayi halin uwarsu Innah saboda haka munason asa Mata Nana Hafsatu" itadai a kunyace take amsawa sosai Mai martaba yayi musu addu'a sukayi sallama Saida ya aje wayar sannan ta kashe tata cike da mamaki Ja'afar yawucce tunaninta.
Nan ta yini zaune waya ta ko Ina yimata akeyi hatta Hajiya Kaltume Saida ta kirata tayi Mata fatan alkhairi kowa a gidan murna yakeyi zasu fara samun jikan da namiji Lil Prince zaizo qasan zuciyar Kaltume baqin cikine fal duk qudurinta ya rushe idan har ta kuskura tayi saken da Ja'afar ya fara haihuwa shikenan mulki zai koma gurin Zuri'ar Fatsum sukuma sun tashi a tutar babu kenan, tashi tayi tana kaiwa da komowa tabbas dole tayi wani Abu akan Wannan lamari dole zataja Rafi'ah a jikinta ta hakane zata samu cikar burinta Ja'afar ya jima yana bata barkono ya jima yana cizon zuciyarta idan tabarshi yashata bisillah ta cutu batada hanyar ramawa saita hanyar raba tsakaninsa da Rafi'ah domin ta fahimci duk duniya babu abinda yake qauna kamarta Rafi'ah itace jarrabarsa ita kadaice zaa taba duniyarsa ta girgiza.
Murmushi tayi tace “Kulsum matanadar makirci Ja'afar lkcn daukar fansa yayi tabbas zaka gane ka tabani" mayafinta ta dauka ta fita ta shiga bangaren bayi ta Kira jakadiya tayi Mata ihsani tace Mata lallai yau tanason ganin Mai martaba, dariya jakadiya tayi tace “ai kin biya uwar dakina jeki jirani yanzu zan dawo da sakamako" murmushi Hajiya Kaltume tayi ta koma ta zauna tana karkada qafa awa daya bata cika ba saiga Jakadiya Indo tana rawa tana juyi tace.
“Anyi nasara uwar dakina ki shirya kije kawai" tafawa sukayi tace “ki jirani gobe zamu tattauna dole wannan aikin sai kin shigo ciki so nake na tarwatsawa Magaji farin cikinsa gabadaya na hanashi samun nutsuwa a duniya kamar yanda ya hanani amaryarsa tanada ciki nasan kin samu lbr don jiya yini akayi ana celebrating a gdannan zanyi duk me yuwuwa na zuge Mai martaba yasashi dawo da ita amaryar gidannan ta hakane zan samu damar janta jikina so nake nayi amfani da ita wajen ganin bayan mijinta"
Jinjina Kai Jakadiya Indo tayi tace “zaki iya uwar dakina Amma fah ance yarinyar batada sabo naji suna fada"
Murmushi Hajiya Kaltume tayi tace “babu ruwanki da rashin sabonta ki bari na gama aikina sai na baki naki kedai kiyi qoqari kiga kina nadomin abinda waccan makirar take ciki idan nasan abinda suke shiryawa shine nima zanyi amfani da hakan nayi nawa cikin sirri" Jinjina Kai Jakadiya tayi sukayi sallama ta tafi.
Itakuma ta fara shirin tafiya gurin me Mai martabaBayan ta gama komai ta hada masa zobo me dadi da sanyi ta nufi turakarsa sai zuba qamshi takeyi ta qwanqwasa yayi Mata iso ta shiga yana zaune saman sallaya yana lazumi ta samu guri gefensa ta zauna ya dubeta ta sunkuyar dakai yayi murmushi ya ajiye carbin ya dubeta yace “Uwar gida saqonku ya ishemu dazu ta wajen su Jakadiya muna fatan dai lfy?"
Qasa tayi da kanta ta tsiyaya lemon a Kofi ta miqa Masa ya karba tayi farr da ido tace “lfy ranka ya dade kawai dai inason ganawa dakai ne saboda an kwana biyu baa zauna ba balle a shawarci juna" shanye zobon yayi yace “wannan gaskiya ne Kaltume to ai kudin ne kun fiye rigima shiyasa muka rabu daku" dariya tayi tace “to ranka ya dade ai baayi haka ba tunda Allah yabaku amanarmu ai sai kunyi hqr damu"
Murmushi yayi yace “hakane Allah ya qara Mana hqr" Hira sosai ta barke tsakaninsu inda cikin hirar ta lura duk Rabin maganarsa akan cikin da matar Magaji ta samu ne ba wani dadin hirar takeji ba Amma haka ta rinqa daurewa tana nuna masa dokinta akan cikin nandanan zuciyarsa tayi wasai saboda duk Wanda ya nuna yanason cikin jikin amaryar dannasa dadi yakeji, Nan ta samu dama tace “am dama Mai martaba nikam idan ka bani dama na kawo mana wata shawara Mana" dubanta yayi yace.
“To kaltume muna sauraronku" numfashi taja tace “duba da yanayin auren Yarannan Rafi'ah da Ja'afar da Kuma quruciya ni sai nake ganin tunda muna raye baikamata abarsu a gefe ita dashi suyi rainon cikin nan ba yakamata manya su shiga ciki domin zatafi samun kulawa ita da jikanmu dake cikinta" Jinjina Kai Mai martaba yayi yace “gaskiyane" sake qass tayi dakai tace “Me zai hana ya dawo da ita cikin gdannan idanma bazai bari taje wani bangaren cikin gidan ba tayi boffiɗonta acan ba to ta zauna a bangarensa na cikin gidannan kaga yafi kusa Kuma zatafi samun kulawa fiye da can da suke daga ita saishi dai kishiyar tata Kuma ba zaman lfy sukeyi ba kullum cikin fada suke saboda ita Ni'imah gani takeyi Rafi'ah taci amanarta to kaga ba wani kulawa zata samu ba kuma ma Koda zaman lfyr ai dukkansu yarane ba tabayi sukayi ba ita haihuwa irin wannan sammatsi gareta Allah shine me karewa saidai sa idon yanada amfani gaya"
Shiru Mai martaba yayi yana nazarin kalamanta can ya dago yace “kinyi tunani me kyau zamu duba sosai" da wannan suka shiga tattaunawa akan abinda ya shafi cikin gida tana qara tura Masa ra'ayin dawo da Rafi'ah cikin gdan.
Bangare Ni'imah kuwa tunda ta samu lbrn tabbatar cikin Rafi'ah ta tashi hankalinta ita da uwarta da surukarta babu dare babu Rana suna yason bin bokaye duk bokaye sun kasa sama musu mafita sai guda dayane yayi hobbasan yi musu alqawarin yiwa Ja'afar din kiranye ya dawo gida idan har ya dawo zai sauka a bangaren Ni'imah to duk abinda ta bashi zaici wannan karon ba asiri zasuyi ba tsafi ne Amma sai Ni'imah ta yarda an zuqi jininta zaa hada laqani dashi.
Wa'iyazubillah Allah kayi mana tsari da shirka, aikuwa haka tabada hannunta bokan na dutsen shadan ya zuqi jininta ya hada da wani qarin magani yace taje tayi turaren gabanta dashi ta tabbatar ya kusanceta to daga haka ksda ta qara komai zataga zuwan da zowar Amma kafin turaren ta gauraya ruwan rubutun daya Bata da abinci ko lemo ta bawa Ja'afar din yaci.
*_MEXICO_*
Missed calls tagani sunfi hamsin ta fara dubawa kusan duk na Ni'imah ne tayi murmushi tare da latsa layin Kira daya ta daga tace “sai yanzu kikaga damar daga wayar tawa?" Murmushi tayi tace “wlh kinsan dake ba zaman kaina nakeyi ba lkcn da kika Kira Ina tare da mijina shiyasa..." Wata dariya Ni'imah tayi tace “kaji fah masu miji mijine dake ko farka da akaga dama aka baki aronsa to bari kiji na fada Miki wani abu dole idan Mai fili yazo me trader ya dauke abarsa domin kuwa shi kansa yasan bazaiyi jayayya dame contenar ba to kamar hakane tsakanin ni dake nice me Ja'afar nice matarsa ta farko saboda haka shidin nawane ko kina da ja?"
Rafi'ah bataso kulata ba Amma idan ta barta haka tabbas zata siyawa kanta raini numfashi ta sauke tace “tabbas hakane kece matarsa ta farko bazaa taba canzawa tuwo suna ba saidai kinyi zuqu baki tsaya a iyakar matsayinki ba kinaso ki shiga nawa bawai Ina fada Miki bane dominsa aa Ina fada Miki ne domin ki kiyaye harshenki Ni'imah Ja'afar nawane zuciyarsa da ruhinsa dukka mallakinane domin ni aka haliccesa ki riqe wannan aranki akwai ranar da zaki maimaita dakank....."
Katseta tayi da cewa “hhhhh taqamarki waike kinyi ciki ko lallai yarinya to bari kiji wlh sai naso zaki haifesa banza sakarya yar fashin miji kawai"..... Qit ta kashe wayar murmushi kawai Rafi'ah tayi tace “shashasha kawai" Kiran Anti Raziqa tabi tana dagawa tace “uwar hudu tun jiya nake kiranki baki dagawa saraki ne ya hanaki ko?" Murmushi tayi tace “aa a silent na sata sai yau dana danji qwari naketa bin Kira kema ya fada Miki kenan"Sun jima suna waya sukayi sallama ta sake Kiran ta Ammi itama dai murnar samun cikin tayi Mata kunya kamar ta nutse Ja'afar bashida kunya duk ya gama bazata a duniya yanzu kowa yasan meye sukayi har suka samu cikin, sosai Ammi tayi Mata nasiha akan ta qara kwantar da hankalinta su zauna lafiya da mijinta da abokiyar zamantasannan tace abbanta yana gaisheta shima jiya bayan Ja'afar ya kirashi ya fada masa ya kirata Bai sameta ba, a kunyace suka gama wayar bata qara tsinkewa da lamarin Ja'afar ba Saida wata wayar ta shigo ta daga tare da sallama jin muryar babban mutum ya amsa yasata shan jinin jikinta,
Gaisheshi tayi ya amsa da muryar Isa ya jima sannan ya sake jan numfashi yace “Sannu Rafi'atuh dama haka Allah yake ikonsa Allah ya rabaku lfy yabaki lfyr shayarwa da tarbiyya Allah ya tsareku da tsarewarsa jiya magaji yake fadamin na kirashi ban sameshi ba idan yazo kice nace munason takwara idan namiji ne idan macece Kuma to munason princess dinmu ta zama tayi halin uwarsu Innah saboda haka munason asa Mata Nana Hafsatu" itadai a kunyace take amsawa sosai Mai martaba yayi musu addu'a sukayi sallama Saida ya aje wayar sannan ta kashe tata cike da mamaki Ja'afar yawucce tunaninta.
Nan ta yini zaune waya ta ko Ina yimata akeyi hatta Hajiya Kaltume Saida ta kirata tayi Mata fatan alkhairi kowa a gidan murna yakeyi zasu fara samun jikan da namiji Lil Prince zaizo qasan zuciyar Kaltume baqin cikine fal duk qudurinta ya rushe idan har ta kuskura tayi saken da Ja'afar ya fara haihuwa shikenan mulki zai koma gurin Zuri'ar Fatsum sukuma sun tashi a tutar babu kenan, tashi tayi tana kaiwa da komowa tabbas dole tayi wani Abu akan Wannan lamari dole zataja Rafi'ah a jikinta ta hakane zata samu cikar burinta Ja'afar ya jima yana bata barkono ya jima yana cizon zuciyarta idan tabarshi yashata bisillah ta cutu batada hanyar ramawa saita hanyar raba tsakaninsa da Rafi'ah domin ta fahimci duk duniya babu abinda yake qauna kamarta Rafi'ah itace jarrabarsa ita kadaice zaa taba duniyarsa ta girgiza.
Murmushi tayi tace “Kulsum matanadar makirci Ja'afar lkcn daukar fansa yayi tabbas zaka gane ka tabani" mayafinta ta dauka ta fita ta shiga bangaren bayi ta Kira jakadiya tayi Mata ihsani tace Mata lallai yau tanason ganin Mai martaba, dariya jakadiya tayi tace “ai kin biya uwar dakina jeki jirani yanzu zan dawo da sakamako" murmushi Hajiya Kaltume tayi ta koma ta zauna tana karkada qafa awa daya bata cika ba saiga Jakadiya Indo tana rawa tana juyi tace.
“Anyi nasara uwar dakina ki shirya kije kawai" tafawa sukayi tace “ki jirani gobe zamu tattauna dole wannan aikin sai kin shigo ciki so nake na tarwatsawa Magaji farin cikinsa gabadaya na hanashi samun nutsuwa a duniya kamar yanda ya hanani amaryarsa tanada ciki nasan kin samu lbr don jiya yini akayi ana celebrating a gdannan zanyi duk me yuwuwa na zuge Mai martaba yasashi dawo da ita amaryar gidannan ta hakane zan samu damar janta jikina so nake nayi amfani da ita wajen ganin bayan mijinta"
Jinjina Kai Jakadiya Indo tayi tace “zaki iya uwar dakina Amma fah ance yarinyar batada sabo naji suna fada"
Murmushi Hajiya Kaltume tayi tace “babu ruwanki da rashin sabonta ki bari na gama aikina sai na baki naki kedai kiyi qoqari kiga kina nadomin abinda waccan makirar take ciki idan nasan abinda suke shiryawa shine nima zanyi amfani da hakan nayi nawa cikin sirri" Jinjina Kai Jakadiya tayi sukayi sallama ta tafi.
Itakuma ta fara shirin tafiya gurin me Mai martabaBayan ta gama komai ta hada masa zobo me dadi da sanyi ta nufi turakarsa sai zuba qamshi takeyi ta qwanqwasa yayi Mata iso ta shiga yana zaune saman sallaya yana lazumi ta samu guri gefensa ta zauna ya dubeta ta sunkuyar dakai yayi murmushi ya ajiye carbin ya dubeta yace “Uwar gida saqonku ya ishemu dazu ta wajen su Jakadiya muna fatan dai lfy?"
Qasa tayi da kanta ta tsiyaya lemon a Kofi ta miqa Masa ya karba tayi farr da ido tace “lfy ranka ya dade kawai dai inason ganawa dakai ne saboda an kwana biyu baa zauna ba balle a shawarci juna" shanye zobon yayi yace “wannan gaskiya ne Kaltume to ai kudin ne kun fiye rigima shiyasa muka rabu daku" dariya tayi tace “to ranka ya dade ai baayi haka ba tunda Allah yabaku amanarmu ai sai kunyi hqr damu"
Murmushi yayi yace “hakane Allah ya qara Mana hqr" Hira sosai ta barke tsakaninsu inda cikin hirar ta lura duk Rabin maganarsa akan cikin da matar Magaji ta samu ne ba wani dadin hirar takeji ba Amma haka ta rinqa daurewa tana nuna masa dokinta akan cikin nandanan zuciyarsa tayi wasai saboda duk Wanda ya nuna yanason cikin jikin amaryar dannasa dadi yakeji, Nan ta samu dama tace “am dama Mai martaba nikam idan ka bani dama na kawo mana wata shawara Mana" dubanta yayi yace.
“To kaltume muna sauraronku" numfashi taja tace “duba da yanayin auren Yarannan Rafi'ah da Ja'afar da Kuma quruciya ni sai nake ganin tunda muna raye baikamata abarsu a gefe ita dashi suyi rainon cikin nan ba yakamata manya su shiga ciki domin zatafi samun kulawa ita da jikanmu dake cikinta" Jinjina Kai Mai martaba yayi yace “gaskiyane" sake qass tayi dakai tace “Me zai hana ya dawo da ita cikin gdannan idanma bazai bari taje wani bangaren cikin gidan ba tayi boffiɗonta acan ba to ta zauna a bangarensa na cikin gidannan kaga yafi kusa Kuma zatafi samun kulawa fiye da can da suke daga ita saishi dai kishiyar tata Kuma ba zaman lfy sukeyi ba kullum cikin fada suke saboda ita Ni'imah gani takeyi Rafi'ah taci amanarta to kaga ba wani kulawa zata samu ba kuma ma Koda zaman lfyr ai dukkansu yarane ba tabayi sukayi ba ita haihuwa irin wannan sammatsi gareta Allah shine me karewa saidai sa idon yanada amfani gaya"
Shiru Mai martaba yayi yana nazarin kalamanta can ya dago yace “kinyi tunani me kyau zamu duba sosai" da wannan suka shiga tattaunawa akan abinda ya shafi cikin gida tana qara tura Masa ra'ayin dawo da Rafi'ah cikin gdan.
Bangare Ni'imah kuwa tunda ta samu lbrn tabbatar cikin Rafi'ah ta tashi hankalinta ita da uwarta da surukarta babu dare babu Rana suna yason bin bokaye duk bokaye sun kasa sama musu mafita sai guda dayane yayi hobbasan yi musu alqawarin yiwa Ja'afar din kiranye ya dawo gida idan har ya dawo zai sauka a bangaren Ni'imah to duk abinda ta bashi zaici wannan karon ba asiri zasuyi ba tsafi ne Amma sai Ni'imah ta yarda an zuqi jininta zaa hada laqani dashi.
Wa'iyazubillah Allah kayi mana tsari da shirka, aikuwa haka tabada hannunta bokan na dutsen shadan ya zuqi jininta ya hada da wani qarin magani yace taje tayi turaren gabanta dashi ta tabbatar ya kusanceta to daga haka ksda ta qara komai zataga zuwan da zowar Amma kafin turaren ta gauraya ruwan rubutun daya Bata da abinci ko lemo ta bawa Ja'afar din yaci.
*_MEXICO_*