Sashe 28
My Bestie's Husband Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Koda ya koma din tana kwance har lkcn bata tashiba shine yaga baccin yayi yawa ya tabata yaji ta sauke numfashi tare da bude idonta tar akansa ya sauke Mata murmushi yace “ya kannaki?" Lumshe idonta tayi ta bude tare da miqewa zaune tace “yayi sauqi shine baka tasheni ba akayi magrib har akayi Isha" Hannunsa ya dora bisa goshinsa yace “sorry my heart nabarki ki hutane yanzu tashi kiyi" miqewa tayi yabi bayanta da kallo yanajin wani yanayi a jikinsa tausayinta yake hanashi takura Mata ya lura itan tanada wani hali ko zatasha wahala indai tasan Abu haqqinka ne to bazata hanaka ba wannan dalilin ya darsa masa tausayinta,
Baiji fitowarta ba saiji yayi ta ja hancinsa ya sauke numfashi tare da zamewa ya kwanta yana kallonta har ta idar da sallar ta zauna tana lazumi ta dade sannan ta tashi ta shiga wanka ta fito tayi Shirin kwanciya yace “au na manta qawarki tabani coconut Just tace na kawo miki" murmushi tayi tace “na gde Amma yanzu banajin sha'awar komai wani baccin nakeji zansha da safe Ina fatan kasamin a freedge?" Janyota yayi yace “bacci bacci dai Rafi'ah kodai har mun samu qaruwa ne"
Kunya mgnrsa ta bata ta sinqe Kai a qirjinsa tana yar qaramar dariya shima dariyar yayi yace “to muka sani ko mudin special ne one bugu one dauka" Shiru tayi masa tanaji yayi ajiyar zuciya yace “da Kinga qauna kuwa zan hanaki ko sanya kaya da kanki zanyi tattalin unborn dina fiye da tunanin me tunani itadai Rafi'ah batace masa komai ba tanajinshi yana hura Mata iskar a kunnenta tare da sanya harshensa cikin kunnen nata yana yamutsa gashin kanta da Hannunsa qamshin gashin nata yana qara hargitsa masa lissafi yana qara matseta qanqameshi tayi saboda tsoron da takeji sosai karo biyun taji a jikinta shiyasa da ta fahimci inda ya dosa jikinta ya dauki rawa.
A hankali cikin rawar murya yace “ki...kisaki jikinki bazakiji zafin ba a hankali zamuyi kinji" daga Masa Kai tayi idanunta na kawo ruwa yass harshensa yana lashe hawayen nata yana shafa shaffafen cikinta a hankali zuwa mararta tare da zare Mata rigar jikinta ya zubawa qirjinta ido yanajan wani rikitaccen numfashi tare da Kai Hannunsa ya kashe musu fitilar wani al'amari me tsayawa arai shine ya wakana a wannan dare yayi mamakin yanda ta rinqa taimaka masa wajen samun nutsuwarsa ta rikitashi ta dimautashi ta jiyar dashi dadi tabashi nutsuwar da baitaba samu ba a rayuwarsa duk da shi kansa yasan taji a jikinta Amma bai hanata bashi farin ciki ba,
Daren ya tsaya masa a ransa darare biyu da bazasu goge ba a tarihin rayuwar aurensu daren farkonsu da wannan daren me cike da ni'ima Ubangiji ma yasan daren na musamman ne a rayuwar bayinsa shiyasa ya qara Masa armashi da saukar ruwan sama sosai Ja'afar ya rikice ya rinqa sanya Mata albarka yana shafa bayanta inda itama tayi luf a qirjinsa tanajin azaba amma shafa sumarsa takeyi.
Bacci ne yakeson daukarsa yaqi bari Saida ya tasheta sukayi wanka suka tsaftace jikinsu sannan suka kwanta suna manne da juna washegari ta tashi da dama jikinta sosai tayi abinda zatayi a gurguje ta fice daga gdan shine yakaita Koda yakaita baibaro makarantar ba Saida ya shiga ya fita duk wani Abu daya dace ayi game da tafiyarsu yayi sannan ya dawo ya jirata suka dawo gidan lkcn da suka dawo Ni'imah batanan yayi qwafa ya shige ciki itama ta shiga da kitchen ta fara indomie ta dafa don da gaske yunwa takeji ta zubo stew akai ta fito ta zauna shikam baici ba cewa yayi abincin yarane taci abincinta ta haye sama tayi wanka ta sauko ta isheshi Ashe fita yayi ya dawo da ledoji a Hannunsa ta karba tana me yimasa sannu da zuwa ya amsa da nishadi yace “naga yau kin gaji ga yar uwarki batanan shiyasa nayo Mana take away godiya tayi masa ta hada masa ta lura ransa a bace yake tunda suka shigo gidan yake qwafa itadai tana sallamarsa ta haye sama ta dauki book ta fara nazari bai hauro saman ba sai goma da rabi lkcn har tayi bacci.
Tashinta yayi yace “da mutuncina da komai bazai yuwu nakebin mace dakinta ba kisawa ranki indai inanan bangaren to dolene a dakina zakike kwana ko security ma ai yafi"
Bata tashiba saima gyara kwanciya da tayi yasa hannu ya dagota cak ya nufi dakin nasa da ita ya kwantar da ita daidai lkcn da wayarsa ta hau ruri yana dubawa yaga sunan surukinsa mahaifin Ni'ima yayi kamar karya daga saidai yaga Rashin dacewar hakan ya daga suka gaisa Dad yace “Ja'afaru yanzu nakeji a gurin Mata Wai kace da Ni'imah ta zauna a gda har sai ka nemeta meye ya faru ne?" Numfashi ya sauke yace “Dad ka qyaleta kawai duk sanda ta nutsu ta gane zamaba takeyi ba zaman kanta ba ta dawo ace mace kullum batada aiki sai yawo Kuma yawon ma bazata sanar da mijiba saidai kawai na duba naga ta fice haka ake aure ko kuwa itane take aurena haba Dad wannan ai zubarmin da qima takeyi a garinnan waye baisan itan matata bace ko an fada Mata zan dauki iskanci da gantali ne?"
Numfashi Dad ya sauke yace “ni dama nasan da hankalinka bazaka barta ta rinqa yawon nan ba duk da bani nake ganinta ba Amma megadi ya fadamin kusan kullum sai tazo yanzu dai Ja'afar baza ayi hakaba kayi hqr zansa driver ya dawo da ita idan ta qara wlh komai kaga ya dace kayi"
_More Comments_
_More Typing_
*_34-35_*
_____________________________
_____________________________
Numfashi yaja yace “shikenan Dad Babu komai Amma aja Mata kunne abubuwa da yawa Ina hqr dasune dominka kada takai hqr na qarshe" godiya Dad yayi masa suka aje wayar ya zubawa Rafi'ah ido tayi luf da ita ta lafe a katifar yanayinta ya kalla kawai ya fahimci da abinda yake damunta Amma dake miskili ne saiya shige bathroom ya fada wanka sanda ya fito tayi bacci,
Shima kwanciyar yayi yanajin yanda dumin jikinta yake hauhawa da hakadai shima bacci ya daukeshi washegari taso zuwa school ya fitittike ya rinqa ruwan bala'i waishi yayi aure Amma bazai samu lkcn matarsa ba da anyi mgn sai tace school, dole tanaji tana gani ta hqr aikuwa ranar tasan ta zauna a gda duk wata nutsuwarta Saida ya rabata da ita ko bakin qofar dakin yaqi zuwa wannan Abu ya dameta hakadai taketa daurewa har yammaci yayi wanka ya fice itakuma ta gyara bangaren ta sake kwanciya.
Yinin ranar sur bataji Motsin Ni'imah ba to dayake itama taji maza batako leqoba har dare yayi da daren ne ya shigo da murnarsa ya zauna a parlour yana shafa fuskarta ta bude idonta akansa yayi murmushi yace “ina fatan kin gama ready na tafiyarmu jibi zamu tashi" lumshe idonta tayi kawai batare da tace masa qala ba lamarin daya bashi mamaki yasan dai ba wani Abu ya fada Mata da zai dameta ba farin ciki ma ya kamata tayi.
Juyowar da zaiyi yaga hawaye yana zuba a idanun nata dagota yayi da matsanancin mamaki yace “mene Kuma ya faru daga mgn?" Hawayen ne ya qara qarfi tace “amma dai nazaci kasan cewa Ina karatu Kuma kanada lbrn burina akan karatuna meyesa ka dage saika tafi dani bayan bani kadaice matarka ba meyesa bazaka dauki Ni'imah ba tunda ita free take Ni ka qyaleni na qarasa karatuna kace 3 mouths kafin three months munyi exams mun gama don Allah ka qyaleni badon...."
Abinka dame zuciya a kusa sosai ranshi ya baci Amma Bai nuna Mata ba ya miqe ya haye sama tabisa da kallo jin shirun tayi yawa bai dawo ba itama ta miqe ta nufi saman ta bude dakinsa ta hangesa kwance kan gado matsawa tayi ta zauna kusa dashi ya zubawa selling ido Kama Hannunsa tayi ya janye ta bude baki a hankali tace “bansan bazaka fahimceni ba da ban fara fada makaba kayi hqr...."
Daganta hannu yayi yace “fita Rafi'ah" da sauri ta dago ya tashi zaune yace “ki ficemin a daki nace" miqewa tayi a tsorace ta fice daga dakin da sauri ya furzar da iska me zafi ya tashi ya kulle dakinsa nata dakin ta shiga ta fada gado tayi kwanciyarta zuciyarta na tafasa ta tsani mutum mara fahimta a rayuwarta, da wannan tunanin ta tashi kawai ta dauka qur'ani ta fara karatu ta Jima tana karatunta sannan ta bari ta koma ta kwanta aikuwa bacci ya dauketa me dadi hankalinta kwance bata farka ba sai asuba tayi sallarta ta fito parlourn ta fara shirya breakfast tana kitchen din taji saukowarsa ta fito ya zubanta ido harta qaraso kusa dashi ta durqusa tace masa “barka da fitowa" wani gwauron numfashi ya sauke komai na me ilimi dabanne da oo ce sai suyi sati suna gaba da juna Dagota yayi ya hadata da jikinsa yace “na fahimcek...." Rufe masa bakinsa tayi tace “na hqr da karatun kayi duk yanda kakeso dani" wani dadine hade da tausayinta ya mamayeshi ya qara matseta da jikinsa yace “are you sure?" Dagansa Kai tayi yayi murmushi me sauti ya sauke lips dinsa a goshinta yace “Allah yayi miki albarka zuciyata tafi aminta dana tafi dakene saboda inads tabbacin zamu qara samun kusanci da fahimtar juna bazan katse Miki karatunki ba jiya na gama Miki komai insha Allahu wannan daya dai bazai hanaki samun abinda kika Dade kina muradi ba sai kinzama doctor din da zaayi alfahari da ita a fadin Nigeria ki shirya yau zamu wucce Abuja gobe saimu tafi kinji amaryata?"
Baiji fitowarta ba saiji yayi ta ja hancinsa ya sauke numfashi tare da zamewa ya kwanta yana kallonta har ta idar da sallar ta zauna tana lazumi ta dade sannan ta tashi ta shiga wanka ta fito tayi Shirin kwanciya yace “au na manta qawarki tabani coconut Just tace na kawo miki" murmushi tayi tace “na gde Amma yanzu banajin sha'awar komai wani baccin nakeji zansha da safe Ina fatan kasamin a freedge?" Janyota yayi yace “bacci bacci dai Rafi'ah kodai har mun samu qaruwa ne"
Kunya mgnrsa ta bata ta sinqe Kai a qirjinsa tana yar qaramar dariya shima dariyar yayi yace “to muka sani ko mudin special ne one bugu one dauka" Shiru tayi masa tanaji yayi ajiyar zuciya yace “da Kinga qauna kuwa zan hanaki ko sanya kaya da kanki zanyi tattalin unborn dina fiye da tunanin me tunani itadai Rafi'ah batace masa komai ba tanajinshi yana hura Mata iskar a kunnenta tare da sanya harshensa cikin kunnen nata yana yamutsa gashin kanta da Hannunsa qamshin gashin nata yana qara hargitsa masa lissafi yana qara matseta qanqameshi tayi saboda tsoron da takeji sosai karo biyun taji a jikinta shiyasa da ta fahimci inda ya dosa jikinta ya dauki rawa.
A hankali cikin rawar murya yace “ki...kisaki jikinki bazakiji zafin ba a hankali zamuyi kinji" daga Masa Kai tayi idanunta na kawo ruwa yass harshensa yana lashe hawayen nata yana shafa shaffafen cikinta a hankali zuwa mararta tare da zare Mata rigar jikinta ya zubawa qirjinta ido yanajan wani rikitaccen numfashi tare da Kai Hannunsa ya kashe musu fitilar wani al'amari me tsayawa arai shine ya wakana a wannan dare yayi mamakin yanda ta rinqa taimaka masa wajen samun nutsuwarsa ta rikitashi ta dimautashi ta jiyar dashi dadi tabashi nutsuwar da baitaba samu ba a rayuwarsa duk da shi kansa yasan taji a jikinta Amma bai hanata bashi farin ciki ba,
Daren ya tsaya masa a ransa darare biyu da bazasu goge ba a tarihin rayuwar aurensu daren farkonsu da wannan daren me cike da ni'ima Ubangiji ma yasan daren na musamman ne a rayuwar bayinsa shiyasa ya qara Masa armashi da saukar ruwan sama sosai Ja'afar ya rikice ya rinqa sanya Mata albarka yana shafa bayanta inda itama tayi luf a qirjinsa tanajin azaba amma shafa sumarsa takeyi.
Bacci ne yakeson daukarsa yaqi bari Saida ya tasheta sukayi wanka suka tsaftace jikinsu sannan suka kwanta suna manne da juna washegari ta tashi da dama jikinta sosai tayi abinda zatayi a gurguje ta fice daga gdan shine yakaita Koda yakaita baibaro makarantar ba Saida ya shiga ya fita duk wani Abu daya dace ayi game da tafiyarsu yayi sannan ya dawo ya jirata suka dawo gidan lkcn da suka dawo Ni'imah batanan yayi qwafa ya shige ciki itama ta shiga da kitchen ta fara indomie ta dafa don da gaske yunwa takeji ta zubo stew akai ta fito ta zauna shikam baici ba cewa yayi abincin yarane taci abincinta ta haye sama tayi wanka ta sauko ta isheshi Ashe fita yayi ya dawo da ledoji a Hannunsa ta karba tana me yimasa sannu da zuwa ya amsa da nishadi yace “naga yau kin gaji ga yar uwarki batanan shiyasa nayo Mana take away godiya tayi masa ta hada masa ta lura ransa a bace yake tunda suka shigo gidan yake qwafa itadai tana sallamarsa ta haye sama ta dauki book ta fara nazari bai hauro saman ba sai goma da rabi lkcn har tayi bacci.
Tashinta yayi yace “da mutuncina da komai bazai yuwu nakebin mace dakinta ba kisawa ranki indai inanan bangaren to dolene a dakina zakike kwana ko security ma ai yafi"
Bata tashiba saima gyara kwanciya da tayi yasa hannu ya dagota cak ya nufi dakin nasa da ita ya kwantar da ita daidai lkcn da wayarsa ta hau ruri yana dubawa yaga sunan surukinsa mahaifin Ni'ima yayi kamar karya daga saidai yaga Rashin dacewar hakan ya daga suka gaisa Dad yace “Ja'afaru yanzu nakeji a gurin Mata Wai kace da Ni'imah ta zauna a gda har sai ka nemeta meye ya faru ne?" Numfashi ya sauke yace “Dad ka qyaleta kawai duk sanda ta nutsu ta gane zamaba takeyi ba zaman kanta ba ta dawo ace mace kullum batada aiki sai yawo Kuma yawon ma bazata sanar da mijiba saidai kawai na duba naga ta fice haka ake aure ko kuwa itane take aurena haba Dad wannan ai zubarmin da qima takeyi a garinnan waye baisan itan matata bace ko an fada Mata zan dauki iskanci da gantali ne?"
Numfashi Dad ya sauke yace “ni dama nasan da hankalinka bazaka barta ta rinqa yawon nan ba duk da bani nake ganinta ba Amma megadi ya fadamin kusan kullum sai tazo yanzu dai Ja'afar baza ayi hakaba kayi hqr zansa driver ya dawo da ita idan ta qara wlh komai kaga ya dace kayi"
_More Comments_
_More Typing_
*_34-35_*
_____________________________
_____________________________
Numfashi yaja yace “shikenan Dad Babu komai Amma aja Mata kunne abubuwa da yawa Ina hqr dasune dominka kada takai hqr na qarshe" godiya Dad yayi masa suka aje wayar ya zubawa Rafi'ah ido tayi luf da ita ta lafe a katifar yanayinta ya kalla kawai ya fahimci da abinda yake damunta Amma dake miskili ne saiya shige bathroom ya fada wanka sanda ya fito tayi bacci,
Shima kwanciyar yayi yanajin yanda dumin jikinta yake hauhawa da hakadai shima bacci ya daukeshi washegari taso zuwa school ya fitittike ya rinqa ruwan bala'i waishi yayi aure Amma bazai samu lkcn matarsa ba da anyi mgn sai tace school, dole tanaji tana gani ta hqr aikuwa ranar tasan ta zauna a gda duk wata nutsuwarta Saida ya rabata da ita ko bakin qofar dakin yaqi zuwa wannan Abu ya dameta hakadai taketa daurewa har yammaci yayi wanka ya fice itakuma ta gyara bangaren ta sake kwanciya.
Yinin ranar sur bataji Motsin Ni'imah ba to dayake itama taji maza batako leqoba har dare yayi da daren ne ya shigo da murnarsa ya zauna a parlour yana shafa fuskarta ta bude idonta akansa yayi murmushi yace “ina fatan kin gama ready na tafiyarmu jibi zamu tashi" lumshe idonta tayi kawai batare da tace masa qala ba lamarin daya bashi mamaki yasan dai ba wani Abu ya fada Mata da zai dameta ba farin ciki ma ya kamata tayi.
Juyowar da zaiyi yaga hawaye yana zuba a idanun nata dagota yayi da matsanancin mamaki yace “mene Kuma ya faru daga mgn?" Hawayen ne ya qara qarfi tace “amma dai nazaci kasan cewa Ina karatu Kuma kanada lbrn burina akan karatuna meyesa ka dage saika tafi dani bayan bani kadaice matarka ba meyesa bazaka dauki Ni'imah ba tunda ita free take Ni ka qyaleni na qarasa karatuna kace 3 mouths kafin three months munyi exams mun gama don Allah ka qyaleni badon...."
Abinka dame zuciya a kusa sosai ranshi ya baci Amma Bai nuna Mata ba ya miqe ya haye sama tabisa da kallo jin shirun tayi yawa bai dawo ba itama ta miqe ta nufi saman ta bude dakinsa ta hangesa kwance kan gado matsawa tayi ta zauna kusa dashi ya zubawa selling ido Kama Hannunsa tayi ya janye ta bude baki a hankali tace “bansan bazaka fahimceni ba da ban fara fada makaba kayi hqr...."
Daganta hannu yayi yace “fita Rafi'ah" da sauri ta dago ya tashi zaune yace “ki ficemin a daki nace" miqewa tayi a tsorace ta fice daga dakin da sauri ya furzar da iska me zafi ya tashi ya kulle dakinsa nata dakin ta shiga ta fada gado tayi kwanciyarta zuciyarta na tafasa ta tsani mutum mara fahimta a rayuwarta, da wannan tunanin ta tashi kawai ta dauka qur'ani ta fara karatu ta Jima tana karatunta sannan ta bari ta koma ta kwanta aikuwa bacci ya dauketa me dadi hankalinta kwance bata farka ba sai asuba tayi sallarta ta fito parlourn ta fara shirya breakfast tana kitchen din taji saukowarsa ta fito ya zubanta ido harta qaraso kusa dashi ta durqusa tace masa “barka da fitowa" wani gwauron numfashi ya sauke komai na me ilimi dabanne da oo ce sai suyi sati suna gaba da juna Dagota yayi ya hadata da jikinsa yace “na fahimcek...." Rufe masa bakinsa tayi tace “na hqr da karatun kayi duk yanda kakeso dani" wani dadine hade da tausayinta ya mamayeshi ya qara matseta da jikinsa yace “are you sure?" Dagansa Kai tayi yayi murmushi me sauti ya sauke lips dinsa a goshinta yace “Allah yayi miki albarka zuciyata tafi aminta dana tafi dakene saboda inads tabbacin zamu qara samun kusanci da fahimtar juna bazan katse Miki karatunki ba jiya na gama Miki komai insha Allahu wannan daya dai bazai hanaki samun abinda kika Dade kina muradi ba sai kinzama doctor din da zaayi alfahari da ita a fadin Nigeria ki shirya yau zamu wucce Abuja gobe saimu tafi kinji amaryata?"