Sashe 29
My Bestie's Husband Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Yar qaramar dariya takeyi tana shafa qirjinsa ya sanya hannu ya balle bottle din rigarsa yajata suka zube a kujera ya sanya bakinsa ya Kama ZIP din rigarta na gaba ya zuge ta tsorata da inda taga ya nufa amma bata Isa nunawa ba yanzu sai rai yazo yana baci hakanan tanaso bataso suka bata lkc wajen romance din juna suna a haka sukaji ana buga qofar da qarfin gaske kallon idonta yayi itama shi take kallo ya janye yana mayar da numfashi yace.
“Uban waye zaizo yanamin bugun nan da sassafe?" Bude qofar yayi yana huci kawai sai ganin Hajiya Fatsum yayi tsaye tanata huci saurin saita kansa yayi yace “da safennan Hajiya sannu shig...." Daukeshi tayi da mari tace “da saikamin iso zan shiga munafuki Koda yake zama ka iya korata kace bacci zakasata sallamamme asararre" shigewa tayi daidai lkcn Rafi'ah ta gama zura hijjab dinta dan batamasan inda ya cilla Mata rigarta ba a dan darare tace.
“Hajiya sannu da zuw...." Tsawa ta daka Mata tace “dakata irin tsiya barden goyo karki kuskura wannan bakin naki na gadon maita ta ambaci sunana na lalace kamar yanda wannan dan asarar ya lalace waike makira wacce ta tsotsi kirsa a nonon uwa kinzo daga zuwa kwana hudu kin kanainaye komai wato har tafiyar da aka dade da shiryata da yarinyar nan yar albarka kin hana yanzu dake zaayi ko aikuwa indai nice na haiheka bakai ka haifi kanka ba to baka Isa ka tafi da yar iskar yarinyar nan ba saidai ka tafi da Ni'imah itace ma ta dace da tafiyar domin ita tayi kalar turawan wannan me baqin jiki da baqar zuciyar bata dace da zuwa canba ka bari idan zaka Niger ko Africa ta kudu ko Kenya saika tafi da ita nanne ya dace da ita, sannan Abu na gaba wannan cikin dake maqale a mararta ban yarda dashi ba ba naks bane dashi tazo dan bazance a waje kayi Mata ba domin kanada Mata inda kanada rabon a kusa da tuni kasashi a inda ya dace"
Tunda Hajiyan ta ambaci cikin suka kalli juna tana rufe baki sukace “ciki?" a tare kallonsu tayi da sauri domin tayi subutar baki saita waske da cewa “eh jiya Ni'imah take cemin tana kwance batada lafiya to inba ciki ba menene?" Ajiyar heart yayi ya taka ya qarasa gaban Rafi'ah dake durqushe ya dagota yace “ok babu mamaki ai abin rabone Hajiya am ki manta kawai dama ita Ni nayi Mata dole bason tafiyar takeyi ba saboda haka kowacce ta zauna kawai zanje na dawo lfy dama wata kwangila ce da zanyi da wani campony so shine nakeson zuwa na gama komai kafin tsakiyar shekara Amma tunda abin ya zama haka zanyi qoqari na dawo nanda 2 mouths insha Allah"
Harara ta watsa masa tace “ba haka nace ba cewa nayi ka tafi da Ni'imah" qasa yayi da kansa yace “nifa wlh bazan tafi da itaba batada wani amfanin da zatayimin mace sai rakin masifa daka tabata tace ta gaji Hajiya babu ruwanki fah da harkar cikin gidana abinda ya shafi matana kowacce nasan amfaninta saboda haka babu me tsaramin yanda zan rayu da iyalina"
Fuuuu ya juya ya haye sama yana masifa muqus Hajiya Fatsum tayi saboda sanin halinsa ba mutunci ne dashi ba ko kadan juyawa tayi ta kalli Ni'imah dake tsaye riqe da qugu tama manta da Rafi'ah a gurin tace “wannan shegen yaron bayajin bari saidai Kai ka bari Kinga muje kawai waini wannan lemon kuwa kinbawa shegiyar nan Tasha?" Harara Ni'imah ta watsawa Rafi'ah ta waske da cewa jiya fa saboda wannan snatcher din yace na zauna a gidanmu ni wlh Hajiya na fara gajiya da wulaqancin danki idan bazaki iyaba ki qyaleni na tafi Mana saikace dole"
Ranqwashi ta zuba Mata tace "babu inda zaki kinanan Wai an dorawa kwado tanki wato so kike kibarwa baqar ashana gdan ta qoneshi ta qone me gidan ai kece mafitarsa idan ba hakaba kuwa to ganinsa ma saiya gagareni am ki barni da yar shegiyar nan da qafafunta zata tafi ai duk Wanda yaci tuwo Dani miya yasha ba Amina ba ko Niger ce gabadaya qarewar buzu shegiya me idon aljanu wlh a gidan dana dai baki Isa ki haihuwa saidai kita asarar qwayaye su lalace a banza"
Saukowarsa ne yasa su saurin juyawa suka fice tananan durqushe inda yabarta ba maganar Ni'imah ce ta batanta Raina ta Hajiya Fatsum ita a komai nata tana hqr Amma batason ana taba Mata martabar iyaye domin batada na biyunsu a duniya, sosai kuka takeyi harda shassheqa tana tambayar kanta ita wannan wanne irin aurene takeyi kowa baya qaunarta meyesa qaddararta tazo da wannan simatsin?"
Jitayi ya dagata cak ya nufi saman da ita bai direta ko inaba sai gado ya lullubeta da qirjinsa ta sakarwa kukanta jiniya tana cewa “don Allah ka qyaleni banaso Ja'afar wlh banason...." Rufe Mata baki yayi yana tsotsa yana sauke numfashi yana tura Hannunsa cikin sumarta tare da dora dayan a qirjinta ta rintse idonta ta tureshi ya fadi gefe kafin ya taso ta tashi a guje kamar walqiya ta shige bandaki shi dariya ma ta bashi yayi dariyarsa me isarsa ya miqe ya fice daga dakin sake shiryawa yayi ya hade abinda yasan zai buqata ya dawo ya ajiye Mata kudi masu yawa a saman bedside ya fice bangaren Ni'imah ya shiga tananan zaune sai chat takeyi daure da towel da alamun daga wanka ma ta fito murmushi yayi yace “kinji dadi ko kin hadani da mahaifiyata to meye ribarki don kinsa ta hanani tafiya da Rafi'ah?"
Tashi tayi zaune tace “ko banza munyi biyu babu ai Kuma sai aje a rungumi pillow abinda akewa bazaa samu ba saidai aci na kwararo" badan ya shirya tsiya ba da kwade bakinta zaiyi Amma dake yasan meye ya taka sai kawai yayi murmushi ya zaro kudi ya doranta a jikinta yace “kinyiwa kanki"
_Sorry yau banida charge shiyasa bakujini ba kuma banyi long typing ba_
*_Continuation 35-36_*
____________________________
____________________________
*_Cigaban na jiya_*
Ficewa yayi ya koma bangaren Rafi'ah dakinta ya shiga ya dauki qaramin akwatu ya zuba Mata kayanta bai bita kanta ba yaje yasa a mota ya dauki wayarsa ya kirata Saida tayi ring sai uku sannan ta dauka yace “ki fito Ina jiranki a parking space" yana fadin hakan ya kashe wayarsa yabarta tsaye sake da baki zuciya na raya Mata kartaje sanin da tayi cewa hakan zai bata ransa yasata daukar mayafinta ta zura takalmi riqe da wayarta ta fita bude Mata yayi ta shiga yatada ta kalleshi da sauri tace “hajiya fah tace kada ka tafi dani" Saida suka fice a get din ya waiwayo ya dubeta suna hada idanu sai hawaye sharr.
Tsuke fuska yayi yace “ikona ne hakan ba ikon Hajiya ba bata Isa ta yankamin yanayi da iyali na ba" daga haka Bai qara cemata komai ba itama taja bakinta ta tsuke sukayita sharara tafiya sune har Abuja a mota kafin sukai Abuja tayi bacci yakai sau hudu ita da kanta tana mamakin yawan baccin nata cikin sati guda da bikin nasu data zauna sai gyagyadi sai bacci.
Suna Isa gdan yayi parking ya sabi abarsa a kafadarsa ya shiga da ita ciki ya kwantar da ita a kujera ya zuba Mata ido lkcn da take bude idonta akansa murmushi ya sauke mata yace “baccinki yayi yawa saikace kasa Anya kuwa bansa babyn ba ta mafarkin na Hajiya" turo baki tayi tace “ni banida komai kawai gajiyar bikincan ne" ya bude baki zaiyi mgn tace “wayyoh kaina..." Saurin riqe Mata yayi yace “meye ya samu kan?" Harararsa tayi tace “ina ka kawoni?" Tambayar taso bashi dariya ya gimtse tare da daure fuska yace “au bakisan Ina satar mutane ba ai satoki nayi zanyi camping naki nayita baki aiki bazaki koma Azare ba saida kyautar babie"
Duka takai masa da pillow ya goce yana dariya ta miqe suka fara zagaya parlourn shammatarta yayi ya fada wani daki ya maqale jikin qofa tabisa ya kuwa rufe yace “masha Allah abani abinci na ko nayi aiki da qarfin da ilahi yabani na qwata" kukan shagwaba ta fara harda su dire diren qafa ya cafketa sama ya watsata gadon yabita ya turmushe sosai sukaba sama hayaqi suka jiyar da junansu dadi inda kowa yake baje fasaharsa wajen sarrafa dan'uwansa duk da bajin dadin abin takeyi ba har yanzu wuyar budurci bata barta ba Amma takan daure tunda ta fahimci mijin nata bamai takura bane indai kabashi yayi yanda yakeso to kaima zaka samu sauqi hakan yasa take sakar masa jiki tare da tayashi duk abinda ya dauko wannan Abu yayi mugun qara Mata martaba a idanunsa soyayyarta take qara narkewa a ruhinsa ta yanda take batattakar duk wani diso na son wani Abu bayan ita.
“Uban waye zaizo yanamin bugun nan da sassafe?" Bude qofar yayi yana huci kawai sai ganin Hajiya Fatsum yayi tsaye tanata huci saurin saita kansa yayi yace “da safennan Hajiya sannu shig...." Daukeshi tayi da mari tace “da saikamin iso zan shiga munafuki Koda yake zama ka iya korata kace bacci zakasata sallamamme asararre" shigewa tayi daidai lkcn Rafi'ah ta gama zura hijjab dinta dan batamasan inda ya cilla Mata rigarta ba a dan darare tace.
“Hajiya sannu da zuw...." Tsawa ta daka Mata tace “dakata irin tsiya barden goyo karki kuskura wannan bakin naki na gadon maita ta ambaci sunana na lalace kamar yanda wannan dan asarar ya lalace waike makira wacce ta tsotsi kirsa a nonon uwa kinzo daga zuwa kwana hudu kin kanainaye komai wato har tafiyar da aka dade da shiryata da yarinyar nan yar albarka kin hana yanzu dake zaayi ko aikuwa indai nice na haiheka bakai ka haifi kanka ba to baka Isa ka tafi da yar iskar yarinyar nan ba saidai ka tafi da Ni'imah itace ma ta dace da tafiyar domin ita tayi kalar turawan wannan me baqin jiki da baqar zuciyar bata dace da zuwa canba ka bari idan zaka Niger ko Africa ta kudu ko Kenya saika tafi da ita nanne ya dace da ita, sannan Abu na gaba wannan cikin dake maqale a mararta ban yarda dashi ba ba naks bane dashi tazo dan bazance a waje kayi Mata ba domin kanada Mata inda kanada rabon a kusa da tuni kasashi a inda ya dace"
Tunda Hajiyan ta ambaci cikin suka kalli juna tana rufe baki sukace “ciki?" a tare kallonsu tayi da sauri domin tayi subutar baki saita waske da cewa “eh jiya Ni'imah take cemin tana kwance batada lafiya to inba ciki ba menene?" Ajiyar heart yayi ya taka ya qarasa gaban Rafi'ah dake durqushe ya dagota yace “ok babu mamaki ai abin rabone Hajiya am ki manta kawai dama ita Ni nayi Mata dole bason tafiyar takeyi ba saboda haka kowacce ta zauna kawai zanje na dawo lfy dama wata kwangila ce da zanyi da wani campony so shine nakeson zuwa na gama komai kafin tsakiyar shekara Amma tunda abin ya zama haka zanyi qoqari na dawo nanda 2 mouths insha Allah"
Harara ta watsa masa tace “ba haka nace ba cewa nayi ka tafi da Ni'imah" qasa yayi da kansa yace “nifa wlh bazan tafi da itaba batada wani amfanin da zatayimin mace sai rakin masifa daka tabata tace ta gaji Hajiya babu ruwanki fah da harkar cikin gidana abinda ya shafi matana kowacce nasan amfaninta saboda haka babu me tsaramin yanda zan rayu da iyalina"
Fuuuu ya juya ya haye sama yana masifa muqus Hajiya Fatsum tayi saboda sanin halinsa ba mutunci ne dashi ba ko kadan juyawa tayi ta kalli Ni'imah dake tsaye riqe da qugu tama manta da Rafi'ah a gurin tace “wannan shegen yaron bayajin bari saidai Kai ka bari Kinga muje kawai waini wannan lemon kuwa kinbawa shegiyar nan Tasha?" Harara Ni'imah ta watsawa Rafi'ah ta waske da cewa jiya fa saboda wannan snatcher din yace na zauna a gidanmu ni wlh Hajiya na fara gajiya da wulaqancin danki idan bazaki iyaba ki qyaleni na tafi Mana saikace dole"
Ranqwashi ta zuba Mata tace "babu inda zaki kinanan Wai an dorawa kwado tanki wato so kike kibarwa baqar ashana gdan ta qoneshi ta qone me gidan ai kece mafitarsa idan ba hakaba kuwa to ganinsa ma saiya gagareni am ki barni da yar shegiyar nan da qafafunta zata tafi ai duk Wanda yaci tuwo Dani miya yasha ba Amina ba ko Niger ce gabadaya qarewar buzu shegiya me idon aljanu wlh a gidan dana dai baki Isa ki haihuwa saidai kita asarar qwayaye su lalace a banza"
Saukowarsa ne yasa su saurin juyawa suka fice tananan durqushe inda yabarta ba maganar Ni'imah ce ta batanta Raina ta Hajiya Fatsum ita a komai nata tana hqr Amma batason ana taba Mata martabar iyaye domin batada na biyunsu a duniya, sosai kuka takeyi harda shassheqa tana tambayar kanta ita wannan wanne irin aurene takeyi kowa baya qaunarta meyesa qaddararta tazo da wannan simatsin?"
Jitayi ya dagata cak ya nufi saman da ita bai direta ko inaba sai gado ya lullubeta da qirjinsa ta sakarwa kukanta jiniya tana cewa “don Allah ka qyaleni banaso Ja'afar wlh banason...." Rufe Mata baki yayi yana tsotsa yana sauke numfashi yana tura Hannunsa cikin sumarta tare da dora dayan a qirjinta ta rintse idonta ta tureshi ya fadi gefe kafin ya taso ta tashi a guje kamar walqiya ta shige bandaki shi dariya ma ta bashi yayi dariyarsa me isarsa ya miqe ya fice daga dakin sake shiryawa yayi ya hade abinda yasan zai buqata ya dawo ya ajiye Mata kudi masu yawa a saman bedside ya fice bangaren Ni'imah ya shiga tananan zaune sai chat takeyi daure da towel da alamun daga wanka ma ta fito murmushi yayi yace “kinji dadi ko kin hadani da mahaifiyata to meye ribarki don kinsa ta hanani tafiya da Rafi'ah?"
Tashi tayi zaune tace “ko banza munyi biyu babu ai Kuma sai aje a rungumi pillow abinda akewa bazaa samu ba saidai aci na kwararo" badan ya shirya tsiya ba da kwade bakinta zaiyi Amma dake yasan meye ya taka sai kawai yayi murmushi ya zaro kudi ya doranta a jikinta yace “kinyiwa kanki"
_Sorry yau banida charge shiyasa bakujini ba kuma banyi long typing ba_
*_Continuation 35-36_*
____________________________
____________________________
*_Cigaban na jiya_*
Ficewa yayi ya koma bangaren Rafi'ah dakinta ya shiga ya dauki qaramin akwatu ya zuba Mata kayanta bai bita kanta ba yaje yasa a mota ya dauki wayarsa ya kirata Saida tayi ring sai uku sannan ta dauka yace “ki fito Ina jiranki a parking space" yana fadin hakan ya kashe wayarsa yabarta tsaye sake da baki zuciya na raya Mata kartaje sanin da tayi cewa hakan zai bata ransa yasata daukar mayafinta ta zura takalmi riqe da wayarta ta fita bude Mata yayi ta shiga yatada ta kalleshi da sauri tace “hajiya fah tace kada ka tafi dani" Saida suka fice a get din ya waiwayo ya dubeta suna hada idanu sai hawaye sharr.
Tsuke fuska yayi yace “ikona ne hakan ba ikon Hajiya ba bata Isa ta yankamin yanayi da iyali na ba" daga haka Bai qara cemata komai ba itama taja bakinta ta tsuke sukayita sharara tafiya sune har Abuja a mota kafin sukai Abuja tayi bacci yakai sau hudu ita da kanta tana mamakin yawan baccin nata cikin sati guda da bikin nasu data zauna sai gyagyadi sai bacci.
Suna Isa gdan yayi parking ya sabi abarsa a kafadarsa ya shiga da ita ciki ya kwantar da ita a kujera ya zuba Mata ido lkcn da take bude idonta akansa murmushi ya sauke mata yace “baccinki yayi yawa saikace kasa Anya kuwa bansa babyn ba ta mafarkin na Hajiya" turo baki tayi tace “ni banida komai kawai gajiyar bikincan ne" ya bude baki zaiyi mgn tace “wayyoh kaina..." Saurin riqe Mata yayi yace “meye ya samu kan?" Harararsa tayi tace “ina ka kawoni?" Tambayar taso bashi dariya ya gimtse tare da daure fuska yace “au bakisan Ina satar mutane ba ai satoki nayi zanyi camping naki nayita baki aiki bazaki koma Azare ba saida kyautar babie"
Duka takai masa da pillow ya goce yana dariya ta miqe suka fara zagaya parlourn shammatarta yayi ya fada wani daki ya maqale jikin qofa tabisa ya kuwa rufe yace “masha Allah abani abinci na ko nayi aiki da qarfin da ilahi yabani na qwata" kukan shagwaba ta fara harda su dire diren qafa ya cafketa sama ya watsata gadon yabita ya turmushe sosai sukaba sama hayaqi suka jiyar da junansu dadi inda kowa yake baje fasaharsa wajen sarrafa dan'uwansa duk da bajin dadin abin takeyi ba har yanzu wuyar budurci bata barta ba Amma takan daure tunda ta fahimci mijin nata bamai takura bane indai kabashi yayi yanda yakeso to kaima zaka samu sauqi hakan yasa take sakar masa jiki tare da tayashi duk abinda ya dauko wannan Abu yayi mugun qara Mata martaba a idanunsa soyayyarta take qara narkewa a ruhinsa ta yanda take batattakar duk wani diso na son wani Abu bayan ita.