Sashe 32
My Bestie's Husband Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Yau laraba ce a Maxico 21/3/ wanda yayi daidai da watannin uku a Mexico suna parlour a zube tana kwance saman jikinsa yana shafa cikinta da ya dan fara dago mararta yanajin dadi sosai Wai shima ya kusa zama Dad murmushi yayi yanajin qauna da tausayinta yanda cikin nasa ke wahalar da ita yace “ina tausaya Miki Bestie babie na yana wahalar dake over" lumshe idonta tayi tace “ni baka wani tausayina bayan baka dagamin qafa"
Rufe Mata baki yayi ya dagata ya shiga da ita ciki yace “ok haka kikace" Nan fa suka rinqa kokawa daqyar yakaita kasa yaja musu bargo yana Mata dariya yace “sabida Kinga jiya na qyaleki shine kika samu bakin mgn" da turje turjen da komai ya rabata da komai sukayi komai ta miqe tana mita ta shiga bathroom tayi wanka shikuma bacci ya daukeshi bayan ta fito ta sanya kayanta itama ta kwanta ta fara bacci taji ya zabura ya miqe da sauri itama miqewa tayi taganshi riqe da kansa yana furta “a'uzubillahi minasshaidanur'rajim" jikinsa yana rawa duk gashin jikinsa sun miqe riqo hannunsa tayi tace “fatan lfy mijina" wani gwauron numfashi yaja ya zuba Mata idonsa da sukayi ja saboda bacci.
Baice komai ba ya miqe ya fada bathroom yayo wanka ya fito ya zura kayansa ya zauna kusa da ita yace “kinci abinci?" Dagansa Kai tayi ya Jinjina ya miqe yace “zan Dan fita ki kula da kanki kafin na dawo" itadai batace masa qala ba har ya fice ta sake kwanciya kanta ciwo yake ita dsma a laulayin ciwon Kai da amai sune sukafi komi damunta, baccinta tayi sosai sai yamma liqis ta tashi tayi wanka ta shirya cikin wasu fitinánnun qananun kaya tayi kyau sosai duk da ramar da tayi ta dawo parlour ta hada madara da Zuma tanasha tana kallo.
Wayarta tayi ring ta daga suka gaisa Hajiya Innah ce take tambayarta jiki ta amsa Mata suka dan taba hira sukayi sallama, tananan zaune zaman jiran tsammani Bai shigo ba har saida tayi sallar Isha ta sake kwanciya waje 12:30am ya shigo ganin tana bacci yasashi bai tasheta ba tausayi sosai take bashi abinci kawai yaci ya kwanta shima ya janyota ta bude idonta yace “sorry uwar yayana na dade ko?"
Lbr ya fara bata yace “yau na gama komai daya kawoni qasarnan harma naje nayi mana duk abinda ya dace May be Nan da 1 week mu tashi zuwa gida am jiya Mai martaba ya kirani yake fadamin idan mun dawo Kai tsaye na kawoki nan gdan sarauta Zaki zauna a bangaren Hajiya Innah harsai kin haihu so nadai nemi alfarmar yabarki ki zauna a bangarena Amma bazan iya barikin ki zauna a bangaren matan gida ba"
Hakanan tunda ya fara bata lbrn taji gabanta na faduwa taso tayi masa garda sai taga rashin dacewar hakan kawai tayi shiru Amma ranta bai kwanta da komawarta gidan sarautar ba" kwanaki uku ya gamayi musu shirye shirye ta lura da gaske zumudin tafiyar yakeyi itadai batako kulashi tunda babu wani Abu daya fasayi Mata kulawar da yake bata Bai fasa ba sai kawai mayar da hankalinta akan kula da lfyrta.
Ranar da satin kuwa ya zagayo ranar tafiyarsu ta tashi da azababben zazzabi sosai da ciwon Kai ganin yanda yaketa rawar jiki yasa ta boye Masa ciwon nata ta shirya suka fito drivern hotel sinne yakaisu airport suka dago sai Abuja shigar talatainin dare sukayi saboda haka a hotel suka kwana da safe bayan sun karya suka fito shatar mota suka dauka har Bauchi.
Daya a Azare tayi musu shine ya dauki kayansu ya shiga dasu cikin bangarenta da yake ya fadawa Hajiya Innah dawowar tasu tasa an gyara musu bangarensu na gidan sarautar to Nan dinma an dan gyarashi saboda tasan qila shigowar dare zasuyi da addu'a ta sauko a motar saboda tsanantar faduwar gabanta tafi fitowa taji wani jiri ya debeta daidai qofar shiga parlournta ta saki qara ji kake yif ta zube a qasa sumammiya jiyo ihunta yasashi sakin jakar daya shiga da ita a guje yayi waje a kwance ya isheta cikin wani mawuyacin hali jini sai kwarara yakeyi ta qasanta,
Isa yayi da gudu ya dagota yana jijjigata yana Kiran sunanta daidai lkcn Ni'imah ta leqo daga sama ta hangesu gabanta ne ya fadi ta sauko da sauri ta iso ganin yanda ya gigice yasata zagayowa ganin jinin da yake zuba a qasan Rafi'ah yasata sakin ihun kirsa tace “meye hakan Ja'afar ka kaita asibiti Mana jini fah take zubarwa"
Sai lkcn ya iya miqewa ya sureta yasata a mota yana tuqin gabansa na faduwa ganin yanda jinin ke malala har lkcn suna shiga ya dauketa suka shiga ciki likitoci suka rufu akanta suna iyakar qoqarinsu sun jima basuga tashin hankali irin wannan ba jinin yaqi tsayawa da sun tsaidashi sai wani ya tsinke gashi cikin yaqi fita sunyi sunyi su cireshi ma ko zasu samu jinin ya tsaya yaqi abun fah ya zama tashin hankali daga kawotan sunsa Mata jini leda uku, Basu suka samu jinin ya tsaya ba sai wajen shidda na yamma Allah ya taimakesu ya tsaya scaining sukayi Mata abin mamaki cikin yananan qalau dashi Ja'afar ya sauke ajiyar zuciya gabadaya yayi faca² da jini yayiwa Allah gdy da babu abinda ya samu cikinsa yasan wannan kariyar ubangiji ce kawai.
Hajiya Innah ya Kira ya fada mata halin da suke ciki itace tazo asibitin sannan ya samu ya tafi gda yana zuwa ya tarar da Hajiya Fatsum da Ni'imah a parlour sai dariya sukeyi yana shigowa kowacce ta shiga hankalinta Hajiya Fatsum ce tayi saurin cewa “ya me jikin yanzu nazo nake jiran Ni'imah tazo mine mu gano jikin" dadi yaji a ransa yadanyi ajiyar zuciya yace “alhmdllh Allah ya taqaita cikin Bai fita ba Anna tasha wahala Saida akasa Mata jini leda biyar iya yau...."
Miqewa tayi daga zaman da take tace “bai fitaba fah kace ya akayi ya tsaya naji ance faduwa tayi ruf da ciki Kuma ance jinine ya balle Mata" Jinjina kai yayi yace “eh haka Allah yaso" saurin saita nutsuwarta tayi tayi murmushin yaqe tace “to ai gara haka" hayewa yayi sama ya tarar dashi yanda ya tafi ya barshi takaici ya cikashi ya sauko ya fice ya nufi bangaren Rafi'ah anan yayi wanka ya canza kaya ya fito ya sake komawa yanzu ita kadaice ta rafsa uban tagumi ya jima akanta sannan taji shigowarsa tayi firgigit ta dawo hayyacinta tare da miqewa tace “ya me jikin?"
Zama yayi yace “da sauqi inajin yunwa" murna ce ta kamata ta miqe ta shiga kitchen ta hado masa abincin da suka cakuda da magunguna ta kawo masa ya sauko qasa ya bude qamshin abincin baiyi masa ba Amma yunwa yakeji ta gaske haka ya rinqa tsakura yanaci kamar dole daqyar ya iya cokali shidda ya ajiye ya tsiyayi lemon juice yasha badon ya qoshi ba saidon bazai iyacin na arziqi ba qarni yaji abincin yanayi da alamun naman da akasa Bai samu gyara ba.
Dan kishingida yayi yana latsa wayarsa nan danan bacci ya daukeshi hakan yabata damar miqewa ta kunna garwashi tayi turaren da aka bata sannan ta sake zuba wani da akace tayi masa akansa idan ya shaqa nagana ta qare haka kuwa akayi cikin saa ta gama komai ta feshe parlourn d room freshner ta koma ya harde, ya jima yana baccin asara har akayi Isha sannan ya farka da salati yaji kansa ya Sara masa kamar irin sarawar da yayi masa ranar da yaji yanason dawowa 9ja.
Bude idonsa yayi ya zubawa Ni'imah data hade cikin wani less me tsadar gaske ba wata kwalliya tayi ba Amma sai ya rinqa ganin tana wani glowing miqewa yayi yanaci gaba da kallonta yana sauke ajiyar zuciya sama ya haura sabanin dazu yanzun ta gyarashi yayi murmushi yana Shirin shiga bathroom ta bude qofar da sauri saboda tuna cewa bokan shandan yace idan ta kuskura yayi sallah bayan yaci abincin kafin ya kwanta da ita to komai zai lalace ya juye kanta,
Zubanta ido yayi babu kunya ta matsa jikinsa tana matso hawayen kissa tace “ka dawo inason ganinka da jin duminka matarka ta Kama rashin lfy kun Kuma fita yanzun Kuma shine zaka shareni Ja'afar kana azabtar dani don kaga inasonka don Allah kada kasa zuciyata ta kamu da ciwon da zai iya zama ajalin me ita duk saboda so kake wulaqantani bakajin tausayina...."
Yanda take shigewa jikinsa da qamshin turaren tsafinta yasashi jin wani yanayin sha'awa me qarfi da baitaba jiba game da ita ya sanya hannu ya rungume shafaffun mazaunanta yana shafasu yana sauke ajiyar zuciya a hankali yau dake makirci ta shirya itace harda balle masa bottle din riga abinda akansa Saida afasa kwanciyar da ita a baya idan yace ta cire masa kaya gani takeyi ta fado yau sai gashi tanayi baisata.
Hakan ya tabbatar masa da ta fara nutsuwa ya jata suka zube a gadon sosai ko a wajen playing yasan zaren ba kalar yadin bane Rafi'ah dabance ko a rashin sani ta tabashi sai yaji saqon yakai masa har inda yakeso yaje Amma ita ta wani kwanta tayi masa seqeqe sai breast dinta kawai da take tattaro Masa dake irin manyan boobs dinnan gareta hakan yasa bata haihuba amma sun zube sabanin na Rafi'ah da kullum kamar qara tsaidasu akeyi.
Rufe Mata baki yayi ya dagata ya shiga da ita ciki yace “ok haka kikace" Nan fa suka rinqa kokawa daqyar yakaita kasa yaja musu bargo yana Mata dariya yace “sabida Kinga jiya na qyaleki shine kika samu bakin mgn" da turje turjen da komai ya rabata da komai sukayi komai ta miqe tana mita ta shiga bathroom tayi wanka shikuma bacci ya daukeshi bayan ta fito ta sanya kayanta itama ta kwanta ta fara bacci taji ya zabura ya miqe da sauri itama miqewa tayi taganshi riqe da kansa yana furta “a'uzubillahi minasshaidanur'rajim" jikinsa yana rawa duk gashin jikinsa sun miqe riqo hannunsa tayi tace “fatan lfy mijina" wani gwauron numfashi yaja ya zuba Mata idonsa da sukayi ja saboda bacci.
Baice komai ba ya miqe ya fada bathroom yayo wanka ya fito ya zura kayansa ya zauna kusa da ita yace “kinci abinci?" Dagansa Kai tayi ya Jinjina ya miqe yace “zan Dan fita ki kula da kanki kafin na dawo" itadai batace masa qala ba har ya fice ta sake kwanciya kanta ciwo yake ita dsma a laulayin ciwon Kai da amai sune sukafi komi damunta, baccinta tayi sosai sai yamma liqis ta tashi tayi wanka ta shirya cikin wasu fitinánnun qananun kaya tayi kyau sosai duk da ramar da tayi ta dawo parlour ta hada madara da Zuma tanasha tana kallo.
Wayarta tayi ring ta daga suka gaisa Hajiya Innah ce take tambayarta jiki ta amsa Mata suka dan taba hira sukayi sallama, tananan zaune zaman jiran tsammani Bai shigo ba har saida tayi sallar Isha ta sake kwanciya waje 12:30am ya shigo ganin tana bacci yasashi bai tasheta ba tausayi sosai take bashi abinci kawai yaci ya kwanta shima ya janyota ta bude idonta yace “sorry uwar yayana na dade ko?"
Lbr ya fara bata yace “yau na gama komai daya kawoni qasarnan harma naje nayi mana duk abinda ya dace May be Nan da 1 week mu tashi zuwa gida am jiya Mai martaba ya kirani yake fadamin idan mun dawo Kai tsaye na kawoki nan gdan sarauta Zaki zauna a bangaren Hajiya Innah harsai kin haihu so nadai nemi alfarmar yabarki ki zauna a bangarena Amma bazan iya barikin ki zauna a bangaren matan gida ba"
Hakanan tunda ya fara bata lbrn taji gabanta na faduwa taso tayi masa garda sai taga rashin dacewar hakan kawai tayi shiru Amma ranta bai kwanta da komawarta gidan sarautar ba" kwanaki uku ya gamayi musu shirye shirye ta lura da gaske zumudin tafiyar yakeyi itadai batako kulashi tunda babu wani Abu daya fasayi Mata kulawar da yake bata Bai fasa ba sai kawai mayar da hankalinta akan kula da lfyrta.
Ranar da satin kuwa ya zagayo ranar tafiyarsu ta tashi da azababben zazzabi sosai da ciwon Kai ganin yanda yaketa rawar jiki yasa ta boye Masa ciwon nata ta shirya suka fito drivern hotel sinne yakaisu airport suka dago sai Abuja shigar talatainin dare sukayi saboda haka a hotel suka kwana da safe bayan sun karya suka fito shatar mota suka dauka har Bauchi.
Daya a Azare tayi musu shine ya dauki kayansu ya shiga dasu cikin bangarenta da yake ya fadawa Hajiya Innah dawowar tasu tasa an gyara musu bangarensu na gidan sarautar to Nan dinma an dan gyarashi saboda tasan qila shigowar dare zasuyi da addu'a ta sauko a motar saboda tsanantar faduwar gabanta tafi fitowa taji wani jiri ya debeta daidai qofar shiga parlournta ta saki qara ji kake yif ta zube a qasa sumammiya jiyo ihunta yasashi sakin jakar daya shiga da ita a guje yayi waje a kwance ya isheta cikin wani mawuyacin hali jini sai kwarara yakeyi ta qasanta,
Isa yayi da gudu ya dagota yana jijjigata yana Kiran sunanta daidai lkcn Ni'imah ta leqo daga sama ta hangesu gabanta ne ya fadi ta sauko da sauri ta iso ganin yanda ya gigice yasata zagayowa ganin jinin da yake zuba a qasan Rafi'ah yasata sakin ihun kirsa tace “meye hakan Ja'afar ka kaita asibiti Mana jini fah take zubarwa"
Sai lkcn ya iya miqewa ya sureta yasata a mota yana tuqin gabansa na faduwa ganin yanda jinin ke malala har lkcn suna shiga ya dauketa suka shiga ciki likitoci suka rufu akanta suna iyakar qoqarinsu sun jima basuga tashin hankali irin wannan ba jinin yaqi tsayawa da sun tsaidashi sai wani ya tsinke gashi cikin yaqi fita sunyi sunyi su cireshi ma ko zasu samu jinin ya tsaya yaqi abun fah ya zama tashin hankali daga kawotan sunsa Mata jini leda uku, Basu suka samu jinin ya tsaya ba sai wajen shidda na yamma Allah ya taimakesu ya tsaya scaining sukayi Mata abin mamaki cikin yananan qalau dashi Ja'afar ya sauke ajiyar zuciya gabadaya yayi faca² da jini yayiwa Allah gdy da babu abinda ya samu cikinsa yasan wannan kariyar ubangiji ce kawai.
Hajiya Innah ya Kira ya fada mata halin da suke ciki itace tazo asibitin sannan ya samu ya tafi gda yana zuwa ya tarar da Hajiya Fatsum da Ni'imah a parlour sai dariya sukeyi yana shigowa kowacce ta shiga hankalinta Hajiya Fatsum ce tayi saurin cewa “ya me jikin yanzu nazo nake jiran Ni'imah tazo mine mu gano jikin" dadi yaji a ransa yadanyi ajiyar zuciya yace “alhmdllh Allah ya taqaita cikin Bai fita ba Anna tasha wahala Saida akasa Mata jini leda biyar iya yau...."
Miqewa tayi daga zaman da take tace “bai fitaba fah kace ya akayi ya tsaya naji ance faduwa tayi ruf da ciki Kuma ance jinine ya balle Mata" Jinjina kai yayi yace “eh haka Allah yaso" saurin saita nutsuwarta tayi tayi murmushin yaqe tace “to ai gara haka" hayewa yayi sama ya tarar dashi yanda ya tafi ya barshi takaici ya cikashi ya sauko ya fice ya nufi bangaren Rafi'ah anan yayi wanka ya canza kaya ya fito ya sake komawa yanzu ita kadaice ta rafsa uban tagumi ya jima akanta sannan taji shigowarsa tayi firgigit ta dawo hayyacinta tare da miqewa tace “ya me jikin?"
Zama yayi yace “da sauqi inajin yunwa" murna ce ta kamata ta miqe ta shiga kitchen ta hado masa abincin da suka cakuda da magunguna ta kawo masa ya sauko qasa ya bude qamshin abincin baiyi masa ba Amma yunwa yakeji ta gaske haka ya rinqa tsakura yanaci kamar dole daqyar ya iya cokali shidda ya ajiye ya tsiyayi lemon juice yasha badon ya qoshi ba saidon bazai iyacin na arziqi ba qarni yaji abincin yanayi da alamun naman da akasa Bai samu gyara ba.
Dan kishingida yayi yana latsa wayarsa nan danan bacci ya daukeshi hakan yabata damar miqewa ta kunna garwashi tayi turaren da aka bata sannan ta sake zuba wani da akace tayi masa akansa idan ya shaqa nagana ta qare haka kuwa akayi cikin saa ta gama komai ta feshe parlourn d room freshner ta koma ya harde, ya jima yana baccin asara har akayi Isha sannan ya farka da salati yaji kansa ya Sara masa kamar irin sarawar da yayi masa ranar da yaji yanason dawowa 9ja.
Bude idonsa yayi ya zubawa Ni'imah data hade cikin wani less me tsadar gaske ba wata kwalliya tayi ba Amma sai ya rinqa ganin tana wani glowing miqewa yayi yanaci gaba da kallonta yana sauke ajiyar zuciya sama ya haura sabanin dazu yanzun ta gyarashi yayi murmushi yana Shirin shiga bathroom ta bude qofar da sauri saboda tuna cewa bokan shandan yace idan ta kuskura yayi sallah bayan yaci abincin kafin ya kwanta da ita to komai zai lalace ya juye kanta,
Zubanta ido yayi babu kunya ta matsa jikinsa tana matso hawayen kissa tace “ka dawo inason ganinka da jin duminka matarka ta Kama rashin lfy kun Kuma fita yanzun Kuma shine zaka shareni Ja'afar kana azabtar dani don kaga inasonka don Allah kada kasa zuciyata ta kamu da ciwon da zai iya zama ajalin me ita duk saboda so kake wulaqantani bakajin tausayina...."
Yanda take shigewa jikinsa da qamshin turaren tsafinta yasashi jin wani yanayin sha'awa me qarfi da baitaba jiba game da ita ya sanya hannu ya rungume shafaffun mazaunanta yana shafasu yana sauke ajiyar zuciya a hankali yau dake makirci ta shirya itace harda balle masa bottle din riga abinda akansa Saida afasa kwanciyar da ita a baya idan yace ta cire masa kaya gani takeyi ta fado yau sai gashi tanayi baisata.
Hakan ya tabbatar masa da ta fara nutsuwa ya jata suka zube a gadon sosai ko a wajen playing yasan zaren ba kalar yadin bane Rafi'ah dabance ko a rashin sani ta tabashi sai yaji saqon yakai masa har inda yakeso yaje Amma ita ta wani kwanta tayi masa seqeqe sai breast dinta kawai da take tattaro Masa dake irin manyan boobs dinnan gareta hakan yasa bata haihuba amma sun zube sabanin na Rafi'ah da kullum kamar qara tsaidasu akeyi.