Sashe 9
Mijin Ta Ce Part 4 Complete Hausa Novel · about 7 min read
57
a sabuwar motar da Alhaji Abba ya saya mata, sai da
ta shiga suka gaisa da Mama kamar yanda ta saba
sannan ta shigo wurin Inna.
Kwalla guda tazo dashi shake da soyayyan
naman rago, ga kuma danbun naman abokitin
kwallan ga kuma man. shanu da yaji ki kaiwa mijinki.
Wannan nashi ne, ki kuma gaya mishi na gode,
Ubangiji ya yi wa zuriyarshi albarka, zan kuma zo da
kaina in yi mishi godiya, na ce mata to.
Washegari tun safe aka gama shiri' na shiga wurin
Babana muka dan yi hira na bashi hakuri akan
al amura na kawo abin da zan iya bashi na bashi duk
da dai nasan ba komai zai yi mishi ba sái dai kuma ya
ji dadi yayi tasa min albarka.
Itama Mama na shiga nayi mata sallama na ce
mata ni zan tafi, kallona kawai take yi watakila
kalmar da zata yi amfani da ita ne a kaina ta rasa, na
mike muka yi sallama da su Habiba na mika wa
'ya'yan Sha'awa dubu biyu na ce su raba.
Habiba ta biyo ni tana yi min rakiya zuwa ko far
gida, in da 'yan uwa duk suke tsaye suna jiran
fitowata.
A cikin zaure na tsaya don yin magana da ita,
saboda ta hakura ta sauke girmen kai ta sassauto har
dakin Inna ta biyo ni tana yi min sannu da zuwa, har
ina jin Mama tana tambayar ta kema kin bi ne saboda
yar wainar da take baki?
58
Na kalle ta cikin natsuwa na ce mata, in hali yayi
kin koma dakinki kiyi hakuri, Habiba saboda kema
kin san wannan zaman naku ba tsari ba ne, tayi maza
ta ce min haka ne Humairah, na gode.
Na ciro dubu hudu na milka mata na ce kiyi
hakuri godiya tayi tayi min, na juya zan tafi tana bina
kice ina gaida Kawu, na ce zai ji. ln kin samu mai
zUwa ki aiko min da zani don zannuwan nawa sun
fara yin sanyi.
Na ce to, ai kwauron baki ki ka yi Habiba da kin
gaya min da wuri duba miki, to amma yanzu kinga
kayana har an riga an daure su.
Adam da Baba Karami suna tsatsaye ga Sa' adatu
tana rungume da Umahmah 'ya'yan makwabta ma
duk suna tsaitsaye, na sake yin sallama da Baba na
shiga mota muka kama hanya daidai karfe bakwai da
rabi na safe.
A gida rannan muka yi sallar azahar a gidan
kuma na samu Ado shima kuma a safiyar ya iso don
haka tsaf na samu dakin yayi matukar farin cikin
dawowan namu, ya kuma yi magana mai yawa kan
irin hidimar da Inna da 'yan uwanta suka yi.
Nan da nan na shiga rabon tsaraba nan da nan
aka shiga zirga-zirgan zuwa yi min sannu da zuwa,
sai ka ce ba ni ce na tafi ana amsa salamar tawa da
kyar ba, na ce kai akwai hikima mai yawa a cikin
al'adar bahaushe ta yin tsaraba.
59
Ni kuwa duk wanda yazo sai na mika mishi wani
abu yara in sun shigo in debo tuwon madara ko
kwakumeti in danka musu.
Dare nayi Ado ya tasa ni a gaba ya soma bari
yana rawar jiki yana marairaita, tanfar dai wani
lokaci mai tsawo muka yi ba mu hadu ba.
Na kalle shi cikin natsuwa na ce mishi ni fa ji
nake ma kamar abinnan yazo min da sauri, ya tsuke
fuska yana fadin wasa kenan, ki ce min duk wannan
kwalliyar da kyale-kyalen a haka nan za su tashi?
Rannan sa ar da muka yi ni da Ado shi ne na
samu ya saiwa Umahmah dan gadon jarirai a ciki tun
farko ya sanyata ban da haka kuma dakin namu can
gefe yake babu ai jin abiri da muke ciki.
nna ce ta kara gyara min ke, shiru nayi ban
tanka mishi ba. nna tana sona Humairah, ya gama
maganganun shi, ban yarda na ce mishi komai ba.
Washegari da wuri na fita na gaida kowa na
kaiwa Goggo Ayalle Umahmah na kai mata ita tare
da danbun nama da man shanu har da yaji, na kuma
ce mata 6oye Goggo don ku kadai na baiwa daga ke
sai baba, ya kamata to wannan tsaraba dama ai ba na
kowa da kowa ba ne.
Tun daga ranar ban sake ganin wani yaro ya
shigo wurina na kore shi don takamar na gyara
wurina ba, wai kar su lalata min.
Sai dai ma in nei abinda na mika mishi don ya
60
kara mike kafa yayi zamanshi.
Sannu a hankali 'sai wurin nawa ya zama wurin
wasansu, kasancewata ba mai jurar magana ba ce in
dai ba da mijina zan yi tayin maganar ba.
Sai na soma ce musu ku kawo littattafanku muyi
karatu, kan kace meye wapnan? Kowa ya dawo
Makaranta da matsalar shi zai zo wurina Maman
Umahmah.
Rannan na ce musu kai kar wanda ya sake kiranaa
da wannan sunan.
Ado yana jin mu da su ya ce dawane suna ki ke
so su kira ki? Na ce oho, ya ce to ku rinka kirantada
sunan tsofafi Goggo na ce oho ya i min, tun daga
ranar gaba daya yara Oggo suke ce min in amsa.
Cikin hikima na baiwa Ado shawarar mu tashi
mu koma wai Wurin, da sauri ya tambaye ni muje
ina?
In bar dangina in je ina? Naja bakina nayi shiru
cikin zuciyata dai na san ina da aiki tunda ba zai
yarda ya tashi ba, don haka na dauki ataki na gyara
mu'amalla tsákanina da manya kamar yanda na samu
da yara.
Kullurm Juma'a in zan je gaida Goggo zan kai
mata goro murza-murza ko kuma abin sayen goron,
bini-bini kuma zan lallu6e abin dadi cikin hijabina in
kai mata.
Itama Ruwailah haka, danma kuma ina jin ta gaji
61
da zaman namua haka, don haka tunda taga na dan
yi sassauci sai tayi maza ta saki. Bini-bini zata leko
wurina.
Goggon yara nace ko da abù kaza ne a wurinki?
In ce mata eh, ko inf ce a'a ajea sayo mana in mika
mata kudin tayi godiyá ta tafi.
Gari yana wayewa kumă žata turo a daukan mata
Umahmah ta hada da Nusaiba tayi musu wanka ta
bar su a wurinta.
Rannan ba karamin tashin hankali Ado yayi min
ba, akan ya gane na koma yin mu'amallah da
Ruwaila nayi tayi mishi kuka, ita ta riga kowa
karbanmu a gidan nan abin da ya faru bayan häkan in
aka bar shi zai wuce ka bar ni in yi mu'amalla da
kowa don kaima ka sanmu natsuwa.
In yaso taji dadin koya miki iya shege ba? Na ce
to in ta koya min nan dauka mana ai jiki magayi, da
nayi maka ka kyale ni ne? wacce irin azaba ce ba ka
gana min ba? Ado ya kalle ni yayi murmushi ya ce ni
kar ki kulla min sharri.
A haka na lallaba Ado ya bar ni na soma shiga
harkar cikin gida, ina zuwa wurinsu muna hira, iyaka
dai ina kula da bakina bana kuma yarda da zaman
dakin wata.
A haka sai na soma shiga ayyukansu zan yi musu
tankade na tuwo ko na abin kadi zan zuba garin tuwo
suyi tuki zan zuba abin kadi suyi kadin zan yi sharar
62
wurin girki.
A haka rannan sai na karbi girkina daga hannun
Furerah ban kuma yarda mun 6ata ba, don haka sai
muka samu saukin zaman mu'amalla kuma ta gyaru
duk da dai nasan gyaruwar mu'amallar bata kawar da
Su daga dokin ganin Ado yayi aure ba.
Sai dai kuma an daina yin maganar a kan idona,
nima kuma nayi sassauci mai yawa a kan hakan,
saboda na riga na yarda da cewar a yau don Ado yayi
auren shi bai zalunce ni ba.
Shi yakai min Inna Makkah, ta sauke farali ko
wannan kadai yayi min ni ya biya ni, balle kullum a
cikin hidimarta yake ita da kaņnena.
A wannan lokacin ne Ado ya soa gini a cikin
gida ciki da falo ne guda biyu manya, daya da kicin
da bayan gida a cikin shi, daya kuma babu ga kuma
wani daki guda daya suma biyu a jere.
Yana soma ginin gidan gaba daya ya dauka aure
zai yi ya gano wata kenan, ai kin ga namiji ba?
Tuntuni tana zaune a tsukakken daki bai yi mata gini
ba sai yanzu da ya gano wata kuma ki duba ki gani
tun ba aje ko ina ba yana yiwa amaryar gini irin na
zamani mai hade da kicin da bayan gida a ciki.
Ita kuma nata babu bayan gidan bare kicin din,
ban ce komai ba ban kuma taba daga hankalina har
wani ya gane ba, na bar wa zuciyata komai.
Rannan dai muna tare da Adon a daki, laptop din
a sabuwar motar da Alhaji Abba ya saya mata, sai da
ta shiga suka gaisa da Mama kamar yanda ta saba
sannan ta shigo wurin Inna.
Kwalla guda tazo dashi shake da soyayyan
naman rago, ga kuma danbun naman abokitin
kwallan ga kuma man. shanu da yaji ki kaiwa mijinki.
Wannan nashi ne, ki kuma gaya mishi na gode,
Ubangiji ya yi wa zuriyarshi albarka, zan kuma zo da
kaina in yi mishi godiya, na ce mata to.
Washegari tun safe aka gama shiri' na shiga wurin
Babana muka dan yi hira na bashi hakuri akan
al amura na kawo abin da zan iya bashi na bashi duk
da dai nasan ba komai zai yi mishi ba sái dai kuma ya
ji dadi yayi tasa min albarka.
Itama Mama na shiga nayi mata sallama na ce
mata ni zan tafi, kallona kawai take yi watakila
kalmar da zata yi amfani da ita ne a kaina ta rasa, na
mike muka yi sallama da su Habiba na mika wa
'ya'yan Sha'awa dubu biyu na ce su raba.
Habiba ta biyo ni tana yi min rakiya zuwa ko far
gida, in da 'yan uwa duk suke tsaye suna jiran
fitowata.
A cikin zaure na tsaya don yin magana da ita,
saboda ta hakura ta sauke girmen kai ta sassauto har
dakin Inna ta biyo ni tana yi min sannu da zuwa, har
ina jin Mama tana tambayar ta kema kin bi ne saboda
yar wainar da take baki?
58
Na kalle ta cikin natsuwa na ce mata, in hali yayi
kin koma dakinki kiyi hakuri, Habiba saboda kema
kin san wannan zaman naku ba tsari ba ne, tayi maza
ta ce min haka ne Humairah, na gode.
Na ciro dubu hudu na milka mata na ce kiyi
hakuri godiya tayi tayi min, na juya zan tafi tana bina
kice ina gaida Kawu, na ce zai ji. ln kin samu mai
zUwa ki aiko min da zani don zannuwan nawa sun
fara yin sanyi.
Na ce to, ai kwauron baki ki ka yi Habiba da kin
gaya min da wuri duba miki, to amma yanzu kinga
kayana har an riga an daure su.
Adam da Baba Karami suna tsatsaye ga Sa' adatu
tana rungume da Umahmah 'ya'yan makwabta ma
duk suna tsaitsaye, na sake yin sallama da Baba na
shiga mota muka kama hanya daidai karfe bakwai da
rabi na safe.
A gida rannan muka yi sallar azahar a gidan
kuma na samu Ado shima kuma a safiyar ya iso don
haka tsaf na samu dakin yayi matukar farin cikin
dawowan namu, ya kuma yi magana mai yawa kan
irin hidimar da Inna da 'yan uwanta suka yi.
Nan da nan na shiga rabon tsaraba nan da nan
aka shiga zirga-zirgan zuwa yi min sannu da zuwa,
sai ka ce ba ni ce na tafi ana amsa salamar tawa da
kyar ba, na ce kai akwai hikima mai yawa a cikin
al'adar bahaushe ta yin tsaraba.
59
Ni kuwa duk wanda yazo sai na mika mishi wani
abu yara in sun shigo in debo tuwon madara ko
kwakumeti in danka musu.
Dare nayi Ado ya tasa ni a gaba ya soma bari
yana rawar jiki yana marairaita, tanfar dai wani
lokaci mai tsawo muka yi ba mu hadu ba.
Na kalle shi cikin natsuwa na ce mishi ni fa ji
nake ma kamar abinnan yazo min da sauri, ya tsuke
fuska yana fadin wasa kenan, ki ce min duk wannan
kwalliyar da kyale-kyalen a haka nan za su tashi?
Rannan sa ar da muka yi ni da Ado shi ne na
samu ya saiwa Umahmah dan gadon jarirai a ciki tun
farko ya sanyata ban da haka kuma dakin namu can
gefe yake babu ai jin abiri da muke ciki.
nna ce ta kara gyara min ke, shiru nayi ban
tanka mishi ba. nna tana sona Humairah, ya gama
maganganun shi, ban yarda na ce mishi komai ba.
Washegari da wuri na fita na gaida kowa na
kaiwa Goggo Ayalle Umahmah na kai mata ita tare
da danbun nama da man shanu har da yaji, na kuma
ce mata 6oye Goggo don ku kadai na baiwa daga ke
sai baba, ya kamata to wannan tsaraba dama ai ba na
kowa da kowa ba ne.
Tun daga ranar ban sake ganin wani yaro ya
shigo wurina na kore shi don takamar na gyara
wurina ba, wai kar su lalata min.
Sai dai ma in nei abinda na mika mishi don ya
60
kara mike kafa yayi zamanshi.
Sannu a hankali 'sai wurin nawa ya zama wurin
wasansu, kasancewata ba mai jurar magana ba ce in
dai ba da mijina zan yi tayin maganar ba.
Sai na soma ce musu ku kawo littattafanku muyi
karatu, kan kace meye wapnan? Kowa ya dawo
Makaranta da matsalar shi zai zo wurina Maman
Umahmah.
Rannan na ce musu kai kar wanda ya sake kiranaa
da wannan sunan.
Ado yana jin mu da su ya ce dawane suna ki ke
so su kira ki? Na ce oho, ya ce to ku rinka kirantada
sunan tsofafi Goggo na ce oho ya i min, tun daga
ranar gaba daya yara Oggo suke ce min in amsa.
Cikin hikima na baiwa Ado shawarar mu tashi
mu koma wai Wurin, da sauri ya tambaye ni muje
ina?
In bar dangina in je ina? Naja bakina nayi shiru
cikin zuciyata dai na san ina da aiki tunda ba zai
yarda ya tashi ba, don haka na dauki ataki na gyara
mu'amalla tsákanina da manya kamar yanda na samu
da yara.
Kullurm Juma'a in zan je gaida Goggo zan kai
mata goro murza-murza ko kuma abin sayen goron,
bini-bini kuma zan lallu6e abin dadi cikin hijabina in
kai mata.
Itama Ruwailah haka, danma kuma ina jin ta gaji
61
da zaman namua haka, don haka tunda taga na dan
yi sassauci sai tayi maza ta saki. Bini-bini zata leko
wurina.
Goggon yara nace ko da abù kaza ne a wurinki?
In ce mata eh, ko inf ce a'a ajea sayo mana in mika
mata kudin tayi godiyá ta tafi.
Gari yana wayewa kumă žata turo a daukan mata
Umahmah ta hada da Nusaiba tayi musu wanka ta
bar su a wurinta.
Rannan ba karamin tashin hankali Ado yayi min
ba, akan ya gane na koma yin mu'amallah da
Ruwaila nayi tayi mishi kuka, ita ta riga kowa
karbanmu a gidan nan abin da ya faru bayan häkan in
aka bar shi zai wuce ka bar ni in yi mu'amalla da
kowa don kaima ka sanmu natsuwa.
In yaso taji dadin koya miki iya shege ba? Na ce
to in ta koya min nan dauka mana ai jiki magayi, da
nayi maka ka kyale ni ne? wacce irin azaba ce ba ka
gana min ba? Ado ya kalle ni yayi murmushi ya ce ni
kar ki kulla min sharri.
A haka na lallaba Ado ya bar ni na soma shiga
harkar cikin gida, ina zuwa wurinsu muna hira, iyaka
dai ina kula da bakina bana kuma yarda da zaman
dakin wata.
A haka sai na soma shiga ayyukansu zan yi musu
tankade na tuwo ko na abin kadi zan zuba garin tuwo
suyi tuki zan zuba abin kadi suyi kadin zan yi sharar
62
wurin girki.
A haka rannan sai na karbi girkina daga hannun
Furerah ban kuma yarda mun 6ata ba, don haka sai
muka samu saukin zaman mu'amalla kuma ta gyaru
duk da dai nasan gyaruwar mu'amallar bata kawar da
Su daga dokin ganin Ado yayi aure ba.
Sai dai kuma an daina yin maganar a kan idona,
nima kuma nayi sassauci mai yawa a kan hakan,
saboda na riga na yarda da cewar a yau don Ado yayi
auren shi bai zalunce ni ba.
Shi yakai min Inna Makkah, ta sauke farali ko
wannan kadai yayi min ni ya biya ni, balle kullum a
cikin hidimarta yake ita da kaņnena.
A wannan lokacin ne Ado ya soa gini a cikin
gida ciki da falo ne guda biyu manya, daya da kicin
da bayan gida a cikin shi, daya kuma babu ga kuma
wani daki guda daya suma biyu a jere.
Yana soma ginin gidan gaba daya ya dauka aure
zai yi ya gano wata kenan, ai kin ga namiji ba?
Tuntuni tana zaune a tsukakken daki bai yi mata gini
ba sai yanzu da ya gano wata kuma ki duba ki gani
tun ba aje ko ina ba yana yiwa amaryar gini irin na
zamani mai hade da kicin da bayan gida a ciki.
Ita kuma nata babu bayan gidan bare kicin din,
ban ce komai ba ban kuma taba daga hankalina har
wani ya gane ba, na bar wa zuciyata komai.
Rannan dai muna tare da Adon a daki, laptop din