Sashe 23
Mijin Ta Ce Part 4 Complete Hausa Novel · about 8 min read
**. * *.
Shekaru biyar ne yau tunda Dr. Ado Sulaiman ya
yi min amaryarshi ta farko Hajiya Bilkisu bayan ita
ya kara bayan wannan ma ya sake karawa.
Don saukin ma su din basu zauna ba can ta bare
musu suka watse, kenan in ana sabawa to na saba a
yanzu ma naji yana cewa da wata akan hanya.
Duk da har yanzu na kasa daina kishin mijin
nawa, ban cika jin zafin shi sosai ba, saboda ya riga
ya samu daukaka mafi yawancin aurenshi na baya-
bayan ba shi yake nema ba, yana zaman zaman shi ne
kawai za ki ji an ce Dr. ga wata tsuleliya an baka.
Shi kuwa sai ya ce wai mutumin kirki baya
maida hannun kyauta baya, don haka nake yi mishi
sassauci mai yawa.
Amma wai duk da hakan da nake yi in sun fitan
sai ka ji su da iyayensu dama Mama suna ta yada
zance cewar wai din ni nake hana shi zama da
amaren nashi saboda fin karfin da nayi mishi.
Iyakar sa'ar da nayi ita ce ni dashi da akwai
fahimtar juna mai yawa a tsakaninmu, a duk lokacin
da ya ji ana yada irin wadannan maganganun zaunar
dani yake yi ya rarrashe ni.
Rabu da su Humairah, toshe kunnuwanki kawai
148
kiyi kamar ba ki ji su ba, ni kam ai nasan kaina na
kuma san ki nasan kishi mai tsananin zafi da na
fuskanta a wurinki, ai wanda ki ka nuna ne akan
auren Bilkisu.
To ba gashi kin yi mata adalcin da ku ke zaune
lafiya tana kuma ganin girmanki ba? Surukuta ce irin
ta iyayensu ban saba da ita ba surukuta irin ta zamani
wace babu kawaici ko kara a cikinta.
Kuma babu kunya balle nuna sanin ya kamata, na
riga na saba da surukuta irin ta Inna wacce komai
suruki yayi wa 'yarta ba za ta daga ido ta kala ba, sai
dai in shi da kanshi ya yi tunani.
Kunyar kanshi ya kama shi kullum tsakaninta da
yarta nuni ne na alheri bi mijinki, kyautata mishi,
kiyi mishi biyayya, saboda girman hakkinshi da yake
kanki yawa ne da shi.
Bisa wannan dalilin ne yasa har yanzu dai ni da
Bilkisun mu biyun ne dai a gidan na Dr. 'ya'yanta
biyu dukan su maza, Sulaimañ da Adam. Nima na
kara daya da kyar bayan nasha kafirar wahalar da na
kubuta da kyar saboda matsalar da na samu da
mahaifar tawa.
A dalilin kaka ba ihata robar nasara da nàyi don
haka ina da mai sunan Babana Sirajo wanda
Sulaiman ya girma da shekara daya shima ya girmi
Adam da shekara daya. To har yanzu dai itama uwar
tasu shuru ban sani ba ko itama ta yarda da hikimar ta
149
maigidan ne na bin tsarin iyali don a samu
wadataccen lokacin kulawa da juna.
A wannan lokacin gaba daya 'yanmatan gidan
nawa su Umahmah, Nusaiba, Hindatu da Aisha suna
dakunan mazajensu har da rabo a tsakani saboda Ado
yayi musu auren ne da sha bakwai-bakwaj.
Sai dai har yanzu suna can suna ci gaba da
karatunsu a Jami'o'i daban-daban, shima kuma mai
daukan nauyin, shima Baba Yahya yana kasar
Malesia ya tafi karatun digirin shi na farko kan aikin
zane.
Sai su Zainab, Khadija da Fatima sune suke
Makarantar secondary ta Marigayiya Hajiya Maryam
Babangida, don haka a gidan a yanzu Sulaiman ne
kawai sai Sirajo da Adam.
Wadanda guda biyun farkon Sulaiman da Sirajo
a wurina suke duk inda zani kuma tare dasu nake
zuwa, Adam ne a wurin uwarshi.
Gonata tayi matukar bunkasa, don' haka a yanzu
a shekarun da nake da su guda arba'in mafi yawañcin
al'amurana da lokutana da farin cikina kan tafi ne
kan abin da ya shafi 'ya'yana, 'yan uwana, iyayèna,
gonata, hidimomina, .kwalliyata, karatuna da har
yanzu ban daina ba, da wasu abubuwan da suka
danginci hakan.
Aure-auren da Ado ya tsunduma yi a shekarun
bayan nan sun kara fahimtar dani cewar a shekarun
150
mace na girmanta tana bukatar farin cikin abubuwa
da yawa da nasarorinsu kafin tata nasarar ta tabbata.
Babba daga ciki kuwa shi ne nasarar 'ya'yana ta
kintsuwarsu, su kama hanya ta zama mutanen kirki,
wannan shi ne gaba da komai a wurinta, sabanin
lokacin kuruciyarta da zaman lafiyarta da mijinta
kawai ke gamsar da ita har kullum rayuwar Mama
kan zame min darasi saboda masu hikima.
Sai suka ce wanda duk bai hankalta ya lura da
abinda ya samu wani ya zamo mishi darasi ba, to
wani zai lura da abinda shi zai same shi ya hankalta
dashi ya koyi darasin rayuwa.
Rugujewar rayuwar Mama ta rasa farin ciki,
kwata-kwata mijinta ya subuce mata, gidan da take
gadara dashi ayfi karfinta ya faru nhe a dalilin
rugujewar al'amarin ya'yanta har a yau kuma a haka
take a zaman hakuri a zaman babu, yanda za' ayi
tunda har yanzu ita da Babana dai gasu nan ne kàwai
har yanzu babu wanda yasan inda babu yake.
Har yanzun su Anti Sha'awa basu wuce zawarci
ba, tunda tayi aure yáfi a kirga, Suwaiba sai kwanan
nan ta sau wani Dattijo ya aure ta bayan 'bukin su
Umahmah daga Giyade matanshi uku ita ce ta hudu.
Tana can Giyade a gidan kauye ga iyali wannan
dalili yasa ban taba yarda na sa kaina cikin 'damuwar
aure-auren Ado ba, balle in rinka daga ido ina ganin
abinda yake yi da 'yan kananan matanshi, har in je
151
ina neman in takurawa wani ko Wata.
Da na daga ido ni'imomin da aka yi min nake
kalla in tuna rayuwata da ta mahaifiyata a lokacin
kuruciyata, rayuwar rashin yanci, Kaskanci,
wulakanci, rayuwar da uwarmu zaune kawai take
tanfar ba matar gida ba ce.
Mu ma 'ya'yanta ba a dauke mu wasu 'ya'ya ba,
sai gashi a yau duk ya wuce, ina tuna wannan sai in
yi ta yiwa Ubangiji godiya, in na ga ma kamar Ado
zai yi wani 6are-6aren da zai 6ata min ko ya.daga
min hankali a kan wata.
Tattara shi nake yi in sa shi a.gefe bana kallon
abin da yake sai shi da kanshi yaga kamar abin nashi
zai wuce makadi da rawa sai ka ganshi yayi maza ya
dawo yana fadin ni me nayi wa yarinyar nan ne nake
ganin kamar sha min kamshi take yi tana wani
shasshare ni?
Ya rinka lallami kenan da kalamai masu dadi, na
fa je wajen Inna tana gaishe ki ko Umahmah ta ce
kaza, don yanemo dalilin da hira zai yi nisa, sannan
a hakan sai in ji itama matar gidan da ake ganin
zaman lafiyar tamu tana korafin ai ba shi da wani
zance sai nata in ma labari ya zauna zai, baki to ba ki
sanin yanda ake yi sai kiji labarin ya koma nata da
iyayenta ko da 'ya'yanta.
A haka sai na kara fahimtar cewar shi dai namiji
mai mata biyu ko uku a tsakani kawai yake, bai cika
152
samun gwaninta mai dorewa wurin guda daya ba, in
dai har akan adalcin ya tsaya ba karkata yayi ba.
Don haka yana da kyau wata tafi wata hakuri, da
kuma dan saurara mishi don a samu saukin al'amura
kan haka na sake yankewa kaina hukuncin kara
hakuri da mijin nawa a kowane lokaci a kuma
kowane hali.
Rannan mun ziyarci kasar Malesia ni da shi don
kaiwa Baba Yahya ziyara, mun ziyarce shi, a
makaranta ya kuma biyo mu masaukinmu don yi
mana hira suna zaune shi Babanshi kan kujera guda
daya irin zaman da suka saba yi tun yana dan yaro
dan karami.
Ado yana rungume da kafadar shi yayin da shi
kuma ya kwanto da nashi kan kafadar Baban a haka
sukc hirarsu, ni kam ina can a gefe kan wata kujerar
ni kadai kallonsu kawai nake ina tunani gaba daya
Baba Yahya ya sauya ya zama tanfar ba shi ba.
Ga wanda yayi shekaru bai ganshi ba, zai yi
wuya a yau ya ganshi ya gane shi. Gaba daya ya zube
kibar tashi babu ita, tebar shi ta zama kamar ba a
taba yin ta ya zama wani -dan dogon saurayi dan sirirn
wankan tarwada, kamanannin nashi na yanzu sun fi
kama da kamannin Kawu Ado a farkon zuwanshi
gidanmu.
Hira sosai suka yi da Babanshi tattaunawa suka
yi tayi kan karatun nashi da kuma bambancin
153
nomanmu na kasashen Africa da kuma na kasashen
da suka samu ci gaban zamani, tunda shima Baba
Yahya aikin gonar yazo karantawa.
Sai da yaga dare ya fara nisa sannan yayi mana
sallama da nufin komawa cikin makaranta in da yake
zaune.
Ado ya mike ya tsaya yana kallona bari in raka
shi cikin makarantar in dawo na ce mishi to a dawo
lafiya.
Ba mu baro kasar Malesia ba sai da muka kai
ziyara wasu manyan gonaki da Baba Yahya ya ba shi
shawarar ziyara saboda itama Malesia tana cikin
kasashe da Gwamnatocinsu ke bayar da muhimmanci
kan aikin gona.
Mun dawo gida babu dadewa muka nufi Bakori
saboda saukan ruwan saman da aka samu da ya
gamsar da noma na soma shukan wannan shekara.
Wata sabuwar gonar Ado ya bude a can ta
noman masara zalla wacce ba zai yiwu in tsaya in
dewatanta girmanta ba, a bisa tsarin da aka shirya
kuma za a rinka noma masarar ne sau biyu
maimakon sau daya.
Ina tsaye tarc da 'ya'yana Sulaiman da Sirajo
muna kallon aikin da ake yi Sirajo ya wage baki da
karfi yana hamma. Na kalli Sulaiman da ke rike da
hannun Bala na ce mishi dubi irin hammar da
Kaninka ke yi saboda baka koya mishi ladabin
Shekaru biyar ne yau tunda Dr. Ado Sulaiman ya
yi min amaryarshi ta farko Hajiya Bilkisu bayan ita
ya kara bayan wannan ma ya sake karawa.
Don saukin ma su din basu zauna ba can ta bare
musu suka watse, kenan in ana sabawa to na saba a
yanzu ma naji yana cewa da wata akan hanya.
Duk da har yanzu na kasa daina kishin mijin
nawa, ban cika jin zafin shi sosai ba, saboda ya riga
ya samu daukaka mafi yawancin aurenshi na baya-
bayan ba shi yake nema ba, yana zaman zaman shi ne
kawai za ki ji an ce Dr. ga wata tsuleliya an baka.
Shi kuwa sai ya ce wai mutumin kirki baya
maida hannun kyauta baya, don haka nake yi mishi
sassauci mai yawa.
Amma wai duk da hakan da nake yi in sun fitan
sai ka ji su da iyayensu dama Mama suna ta yada
zance cewar wai din ni nake hana shi zama da
amaren nashi saboda fin karfin da nayi mishi.
Iyakar sa'ar da nayi ita ce ni dashi da akwai
fahimtar juna mai yawa a tsakaninmu, a duk lokacin
da ya ji ana yada irin wadannan maganganun zaunar
dani yake yi ya rarrashe ni.
Rabu da su Humairah, toshe kunnuwanki kawai
148
kiyi kamar ba ki ji su ba, ni kam ai nasan kaina na
kuma san ki nasan kishi mai tsananin zafi da na
fuskanta a wurinki, ai wanda ki ka nuna ne akan
auren Bilkisu.
To ba gashi kin yi mata adalcin da ku ke zaune
lafiya tana kuma ganin girmanki ba? Surukuta ce irin
ta iyayensu ban saba da ita ba surukuta irin ta zamani
wace babu kawaici ko kara a cikinta.
Kuma babu kunya balle nuna sanin ya kamata, na
riga na saba da surukuta irin ta Inna wacce komai
suruki yayi wa 'yarta ba za ta daga ido ta kala ba, sai
dai in shi da kanshi ya yi tunani.
Kunyar kanshi ya kama shi kullum tsakaninta da
yarta nuni ne na alheri bi mijinki, kyautata mishi,
kiyi mishi biyayya, saboda girman hakkinshi da yake
kanki yawa ne da shi.
Bisa wannan dalilin ne yasa har yanzu dai ni da
Bilkisun mu biyun ne dai a gidan na Dr. 'ya'yanta
biyu dukan su maza, Sulaimañ da Adam. Nima na
kara daya da kyar bayan nasha kafirar wahalar da na
kubuta da kyar saboda matsalar da na samu da
mahaifar tawa.
A dalilin kaka ba ihata robar nasara da nàyi don
haka ina da mai sunan Babana Sirajo wanda
Sulaiman ya girma da shekara daya shima ya girmi
Adam da shekara daya. To har yanzu dai itama uwar
tasu shuru ban sani ba ko itama ta yarda da hikimar ta
149
maigidan ne na bin tsarin iyali don a samu
wadataccen lokacin kulawa da juna.
A wannan lokacin gaba daya 'yanmatan gidan
nawa su Umahmah, Nusaiba, Hindatu da Aisha suna
dakunan mazajensu har da rabo a tsakani saboda Ado
yayi musu auren ne da sha bakwai-bakwaj.
Sai dai har yanzu suna can suna ci gaba da
karatunsu a Jami'o'i daban-daban, shima kuma mai
daukan nauyin, shima Baba Yahya yana kasar
Malesia ya tafi karatun digirin shi na farko kan aikin
zane.
Sai su Zainab, Khadija da Fatima sune suke
Makarantar secondary ta Marigayiya Hajiya Maryam
Babangida, don haka a gidan a yanzu Sulaiman ne
kawai sai Sirajo da Adam.
Wadanda guda biyun farkon Sulaiman da Sirajo
a wurina suke duk inda zani kuma tare dasu nake
zuwa, Adam ne a wurin uwarshi.
Gonata tayi matukar bunkasa, don' haka a yanzu
a shekarun da nake da su guda arba'in mafi yawañcin
al'amurana da lokutana da farin cikina kan tafi ne
kan abin da ya shafi 'ya'yana, 'yan uwana, iyayèna,
gonata, hidimomina, .kwalliyata, karatuna da har
yanzu ban daina ba, da wasu abubuwan da suka
danginci hakan.
Aure-auren da Ado ya tsunduma yi a shekarun
bayan nan sun kara fahimtar dani cewar a shekarun
150
mace na girmanta tana bukatar farin cikin abubuwa
da yawa da nasarorinsu kafin tata nasarar ta tabbata.
Babba daga ciki kuwa shi ne nasarar 'ya'yana ta
kintsuwarsu, su kama hanya ta zama mutanen kirki,
wannan shi ne gaba da komai a wurinta, sabanin
lokacin kuruciyarta da zaman lafiyarta da mijinta
kawai ke gamsar da ita har kullum rayuwar Mama
kan zame min darasi saboda masu hikima.
Sai suka ce wanda duk bai hankalta ya lura da
abinda ya samu wani ya zamo mishi darasi ba, to
wani zai lura da abinda shi zai same shi ya hankalta
dashi ya koyi darasin rayuwa.
Rugujewar rayuwar Mama ta rasa farin ciki,
kwata-kwata mijinta ya subuce mata, gidan da take
gadara dashi ayfi karfinta ya faru nhe a dalilin
rugujewar al'amarin ya'yanta har a yau kuma a haka
take a zaman hakuri a zaman babu, yanda za' ayi
tunda har yanzu ita da Babana dai gasu nan ne kàwai
har yanzu babu wanda yasan inda babu yake.
Har yanzun su Anti Sha'awa basu wuce zawarci
ba, tunda tayi aure yáfi a kirga, Suwaiba sai kwanan
nan ta sau wani Dattijo ya aure ta bayan 'bukin su
Umahmah daga Giyade matanshi uku ita ce ta hudu.
Tana can Giyade a gidan kauye ga iyali wannan
dalili yasa ban taba yarda na sa kaina cikin 'damuwar
aure-auren Ado ba, balle in rinka daga ido ina ganin
abinda yake yi da 'yan kananan matanshi, har in je
151
ina neman in takurawa wani ko Wata.
Da na daga ido ni'imomin da aka yi min nake
kalla in tuna rayuwata da ta mahaifiyata a lokacin
kuruciyata, rayuwar rashin yanci, Kaskanci,
wulakanci, rayuwar da uwarmu zaune kawai take
tanfar ba matar gida ba ce.
Mu ma 'ya'yanta ba a dauke mu wasu 'ya'ya ba,
sai gashi a yau duk ya wuce, ina tuna wannan sai in
yi ta yiwa Ubangiji godiya, in na ga ma kamar Ado
zai yi wani 6are-6aren da zai 6ata min ko ya.daga
min hankali a kan wata.
Tattara shi nake yi in sa shi a.gefe bana kallon
abin da yake sai shi da kanshi yaga kamar abin nashi
zai wuce makadi da rawa sai ka ganshi yayi maza ya
dawo yana fadin ni me nayi wa yarinyar nan ne nake
ganin kamar sha min kamshi take yi tana wani
shasshare ni?
Ya rinka lallami kenan da kalamai masu dadi, na
fa je wajen Inna tana gaishe ki ko Umahmah ta ce
kaza, don yanemo dalilin da hira zai yi nisa, sannan
a hakan sai in ji itama matar gidan da ake ganin
zaman lafiyar tamu tana korafin ai ba shi da wani
zance sai nata in ma labari ya zauna zai, baki to ba ki
sanin yanda ake yi sai kiji labarin ya koma nata da
iyayenta ko da 'ya'yanta.
A haka sai na kara fahimtar cewar shi dai namiji
mai mata biyu ko uku a tsakani kawai yake, bai cika
152
samun gwaninta mai dorewa wurin guda daya ba, in
dai har akan adalcin ya tsaya ba karkata yayi ba.
Don haka yana da kyau wata tafi wata hakuri, da
kuma dan saurara mishi don a samu saukin al'amura
kan haka na sake yankewa kaina hukuncin kara
hakuri da mijin nawa a kowane lokaci a kuma
kowane hali.
Rannan mun ziyarci kasar Malesia ni da shi don
kaiwa Baba Yahya ziyara, mun ziyarce shi, a
makaranta ya kuma biyo mu masaukinmu don yi
mana hira suna zaune shi Babanshi kan kujera guda
daya irin zaman da suka saba yi tun yana dan yaro
dan karami.
Ado yana rungume da kafadar shi yayin da shi
kuma ya kwanto da nashi kan kafadar Baban a haka
sukc hirarsu, ni kam ina can a gefe kan wata kujerar
ni kadai kallonsu kawai nake ina tunani gaba daya
Baba Yahya ya sauya ya zama tanfar ba shi ba.
Ga wanda yayi shekaru bai ganshi ba, zai yi
wuya a yau ya ganshi ya gane shi. Gaba daya ya zube
kibar tashi babu ita, tebar shi ta zama kamar ba a
taba yin ta ya zama wani -dan dogon saurayi dan sirirn
wankan tarwada, kamanannin nashi na yanzu sun fi
kama da kamannin Kawu Ado a farkon zuwanshi
gidanmu.
Hira sosai suka yi da Babanshi tattaunawa suka
yi tayi kan karatun nashi da kuma bambancin
153
nomanmu na kasashen Africa da kuma na kasashen
da suka samu ci gaban zamani, tunda shima Baba
Yahya aikin gonar yazo karantawa.
Sai da yaga dare ya fara nisa sannan yayi mana
sallama da nufin komawa cikin makaranta in da yake
zaune.
Ado ya mike ya tsaya yana kallona bari in raka
shi cikin makarantar in dawo na ce mishi to a dawo
lafiya.
Ba mu baro kasar Malesia ba sai da muka kai
ziyara wasu manyan gonaki da Baba Yahya ya ba shi
shawarar ziyara saboda itama Malesia tana cikin
kasashe da Gwamnatocinsu ke bayar da muhimmanci
kan aikin gona.
Mun dawo gida babu dadewa muka nufi Bakori
saboda saukan ruwan saman da aka samu da ya
gamsar da noma na soma shukan wannan shekara.
Wata sabuwar gonar Ado ya bude a can ta
noman masara zalla wacce ba zai yiwu in tsaya in
dewatanta girmanta ba, a bisa tsarin da aka shirya
kuma za a rinka noma masarar ne sau biyu
maimakon sau daya.
Ina tsaye tarc da 'ya'yana Sulaiman da Sirajo
muna kallon aikin da ake yi Sirajo ya wage baki da
karfi yana hamma. Na kalli Sulaiman da ke rike da
hannun Bala na ce mishi dubi irin hammar da
Kaninka ke yi saboda baka koya mishi ladabin