Sashe 8
Mijin Ta Ce Part 4 Complete Hausa Novel · about 7 min read
komai ba sai da ya ji hirar tamu tazo karshe sai ya ce
min ke Aishatu.
Nayi maza na ce mishi na'am Mallam, ya ce to
gyara zama da kyau sai kiji abin da zan gaya miki, na
sake cewa to tare da yin abin da ya ce min din.
Cikin natsuwa ya soma yi min magana, kin ga
wadannan mutane da ki ke tare da su? Na ce mnishi
eb, ya ce to je ki maza ki gyara abinda ke tsakaninku
Ba mijinki ne zai gyara miki ba, ba kuma shi ne
zai rinka tare miki fada tsakaninki da su ba, in dai ba
shima nema ki ke ki maida shi ya zama abin da ya
zama ba.
Ai ke mace ce suma mata ne, halinku daya,
dabi'arku daya, rashin kirkinku daya. Dangin miji ba
mutanen kirki ba ne, amna wuria matar da bata yi
wa kanta adalci ba. Ama in zata yi wa kanta adalci to
zata gane su din "yan uwane na gaskiya, abokan
zama na amana.
Tasan yanda ta tyi ta zäuna da su lafiya bisa
girmamawa da mutuntawa da adalci, ba don komai
ba sai don tasan ita din atà wani Bangaren wata rana
dangin mijin wata ne ko kuma üwar mijin wata, to
me zai hana ka yi wa wasu adalci don kai ma naka in
sun zo suyi maka?
Yanzu dan karamin misali zan yi miki, Hadiza ni
na haife ta? Na daga ido na kalle shi don jin ya kira
Hajiya Kubra Hadiza, ya ce ba sunanta kenan ba?
52
Nayi maza na ce sunanta ne, ya sake tambayata
ni ne na haife ta? Na ce a'a, ya gyada kai ya ce ai kin
san gidan ubanta, kin san iyayenta, tunda kuna zuwa.
Na ce mishi eh, ya zuba min ido yana kallona,
kafin ya ce min to da wata yar da ta fi ta a nan
gidan? Nayi maza na ce mishi a'a, ya ce to da ta
dauke mu a yanda mafi yawancinku ku ke daukan
dangin miji zamu zama bhaka mu da ita? wo en
Na ce a'a, ya ce to dubi tsakaninta da uwarki ita
tafi kowa kusa da ita, ba haihuwa uwarki tayi ba, ba
daga gidansu tazo da ita ba, kanwar mijinta ne ta
maida ita yarta, ta hada damu duka ta rike mu da
gaskiya don ta yarda mu ne 'yan uwan da tafi bukatar
zaman lafiya da su.
Ranta ba ya baci ne? Yana baci, tunda mijinta
shima shi ne amma bata taba tsallake ni taje takai
kararshi wurin mahaifinta ba, duk da ni ban taba
zaunar da shi a gabanta nayi mishi fada kan laifinshi
da ta kawo in ba.
Sai in ta tafi in yi mishi nasiha, in gaya mishi ya
yi hankali da gidanshi, kuma ko da mijinta ya soma
yi mata kishiyoyi bata canza ba, ta kuma san daga
nan gidan ne aka sa shi ya yi mata amaryarta ta farko.
To yau me gari ya waya? Da tayi hakuri ta yi wa
kowa adalci ta zauna da kowa da amana har
kishiyoyinta yau waye gidan?
Shiru nayi ina kallonshi, da kanshi ya ce, ita ce
53
don kuwa ita ce wuar Alhaji Abba, ko shi kadai ta
haifa kuwa kin san tayi haihuwa mai albarka, balle ga
su Ahmad ga su nan da yawa don ita kadai mutun
takwas yanzu take da su.
Ko ba ka sónta zaka je gaishe ta don tasa baki
danta ya yi maka alfarmar da ka ke nema a wurinshi,
tunda babu abin da ya ke so da girmamawa irinta.
Don haka je ki ki gyara tsakaninki da kowa ki
zauna da kowa lafiya kiyiwa kowa adalci.
Na ce to, ai ba na gane abinda zan yi usu ne
Mallam, ni a ganina muna iyakacin kokarinmu ni da
mijina a kansu, tsanata kawai suka yi.
Wani murmushin ya sake kafin ya ce, to bari dai
in dan sa ki a hanya, kin ga dan uwa na Musulunci
kawai? Ina nufin ba dan uwan da hakki biyu ya hada
ku ba, hak kin Musulunci da hakkin makwabtaka.
Na ce mishi eh, ya ce to yana da wasu
hakkukuwa guda biyar da suka zama wajibi akan ka
kai Musulmi. Hakkukuwan kuwa su ne, na farko in
ya yi sallama ka amsa, idan yayi atishawa ya yi
hamdala kayi mishi addu'a ta nemar mishi gafarar
Ubangiji, in ya yi rashin lafiya kaje har in da yake
kwance ka gaishe shi.
In ya rasu ka halarci zana'idarshi, in ya gayyace
ka cin abincinshi kar ka ki uwa, kin ji su su biyar?
Na ce eh Mallam, ya ce to yan uwantakan
Musulunci ne yake da wadanran hakkokin.
54
To ina ga 'yan uwantakar da ta zama bayan na
Musulunci akwai na makwabtaka? Kin taba sanin
hakkin makwabci akan makwabci? Ban kai ga ba shi
amsa ba sai ya ci gaba.
Ya ce, to ga kuma uwa uba na zumunci, babu
abin da ke ruguza bawa irin shi, akwai kuma alhairori
da yawa ga wanda yayi hakuri ya yi shi ya bada
hakkin shi.
Wasu Malaman sai suka ce tun a duniya ake
amfana da tukucin shi, ayi ta jan kwanakin mai yin
shi don ya dade yana yi, wasu suka ce a'a ba kara
mishi kwanaki ake yi ba ayukanshi na lada ake
nunnunka mishi.
Wasu kuma suka ce zuriyarshi ce bata tabewa,
sai ayi tayi mata albarka, to wanne ne a ciki in anyi
mana ba a so? Na ce babu, ya ce to kiyi hankali da
su, don hakki uku suke da shi a kanku.
Hakkin Musulunci, hakkin makwabtaka da
kuma hakkin zumunci, na ce mishi to Mallam.
Na sake kallonshi cikin natsuwa na ce mishi, to
ba ni addu'a Mallam. Ya yi murmushi ya ce
wadancan da na baki kin raina su?
Shiru nayi ban ba shi amsa ba, sai na ji ya ce je
ki ki rike su sun ishe ki istigafari. Hailala, Salatin
Manzon Rahama, kiyi tayin su gwargwadon iko sa
ki cikata da la'hau'la 100.
Nasha gatya miki ita kadai in ki ka rike ta ta isa,
55
magani dari babu daya take yi wa mai karantata
karami daga cikin maganin nata kuma shi ne bakin
ciki.
Nayi wa Mallam godiya nayi mishi fatan alheri,
nayi sallama da shi da iyalanshi na fito daga gidanshi
cikin zuciyata ina tunanin babu abin da ya dace damu
illa mu tashi kawai mu bar gidannan muyi nesa da
kowa balle hakkin wani yaje yana hawa kan mu,
kuma wai komai mugun halin mutum sai ace wai sai
ka ba shi hakkinshi.
To in kayi nesa da shi ba ka huta ba? Sai da na
biyo gidan Anti Ramlah na shaida mata tafiyar tawa
kafin na isa gida.
A gida Inna sai shiri take yi gaba daya 'ya'yan da
aka haifa da Umahmah mata biyu Nusaiba da Hindu
ya'yan Ruwaila da Ade da kuma da namiji daya na
amaryar gidan Usman.
Sayayya mai kyau Inna tayi musu iri kuma daya,
tsofaffin gida kuma duka atamfofi dattawan gidan
shaddodi yadi biyar-biyar matan gidan da a hira ne
kawai na gaya wa inna yawan su na kuma ce mata
cikinsu mata biyu ne kawai ba su haihu ba.
Tayi dariya ta ce, lalle gidan naku gidan yawa ne,
gaba daya dakunan sai da ta baiwa yaro daya riga ai
kyau na kalli irin lodin tsarabar da ta tara wai duka na
mutanen gida ne, na ce mata aa Inna, to ni da zan zo
me suka ba ni suka ce in kawo miki?
56
Nan da nan fuskarta ta yamutsse alamar
maganarta bata yi mata dadi ba, nayi maza na ce
mata to kiyi hakuri.
Ana gobe zan tafi gidanmu ya cika makil da 'yan
uwa wai an zo min wunin sallama wasu kua sun zo
ne yi wa Inna taimakon aikin abin tsarabar da zan tafi
da shi.
Muna gefe ni dà Anti Ramlah wacce tazo min da
mai kitso,da kuma lalle su suna ta aikinsu mu kuma
hirarmu muke yi. Ai naso in zo miki da kaza mai
nonon rakumi ban samu nonon ba ne.
Na ce ar na ci, da sauri ta ce min a ina ki ka
samu? Na ce, Aliya ce ta kawo, Anti Ramlah ta ce,
kai Hajiya Aliya fa ta kile ko da yake dai ai sirikar
Hajiya Kubra ce.
Gyaran jiki sosai aka yi min kafin aka yi min
adon lallen dan daidai mai kyan gani da sha'awa,
sannan aka yarfa min kitso.
Azahar bata yi.ba sai ga Bala da direban da ya
kawo ni sun iso, Inna tana ta dariya kai Bala har kun
iso? Bala yana fara'a don sun riga sun saba da inna
saboda jan shi a jiki da take yi.
Nan da nan ta shiga ina aka saka dashi da direban
kafin yamma komai ya kammala, dubulan, nakiya,
alkaki, tayota, tuwon madara, kwakumeti, babu abina
da Inna da masu taimakonta basu yi ba.
Da yamma kuma sai ga Hajiya Kubra an kawo ta
min ke Aishatu.
Nayi maza na ce mishi na'am Mallam, ya ce to
gyara zama da kyau sai kiji abin da zan gaya miki, na
sake cewa to tare da yin abin da ya ce min din.
Cikin natsuwa ya soma yi min magana, kin ga
wadannan mutane da ki ke tare da su? Na ce mnishi
eb, ya ce to je ki maza ki gyara abinda ke tsakaninku
Ba mijinki ne zai gyara miki ba, ba kuma shi ne
zai rinka tare miki fada tsakaninki da su ba, in dai ba
shima nema ki ke ki maida shi ya zama abin da ya
zama ba.
Ai ke mace ce suma mata ne, halinku daya,
dabi'arku daya, rashin kirkinku daya. Dangin miji ba
mutanen kirki ba ne, amna wuria matar da bata yi
wa kanta adalci ba. Ama in zata yi wa kanta adalci to
zata gane su din "yan uwane na gaskiya, abokan
zama na amana.
Tasan yanda ta tyi ta zäuna da su lafiya bisa
girmamawa da mutuntawa da adalci, ba don komai
ba sai don tasan ita din atà wani Bangaren wata rana
dangin mijin wata ne ko kuma üwar mijin wata, to
me zai hana ka yi wa wasu adalci don kai ma naka in
sun zo suyi maka?
Yanzu dan karamin misali zan yi miki, Hadiza ni
na haife ta? Na daga ido na kalle shi don jin ya kira
Hajiya Kubra Hadiza, ya ce ba sunanta kenan ba?
52
Nayi maza na ce sunanta ne, ya sake tambayata
ni ne na haife ta? Na ce a'a, ya gyada kai ya ce ai kin
san gidan ubanta, kin san iyayenta, tunda kuna zuwa.
Na ce mishi eh, ya zuba min ido yana kallona,
kafin ya ce min to da wata yar da ta fi ta a nan
gidan? Nayi maza na ce mishi a'a, ya ce to da ta
dauke mu a yanda mafi yawancinku ku ke daukan
dangin miji zamu zama bhaka mu da ita? wo en
Na ce a'a, ya ce to dubi tsakaninta da uwarki ita
tafi kowa kusa da ita, ba haihuwa uwarki tayi ba, ba
daga gidansu tazo da ita ba, kanwar mijinta ne ta
maida ita yarta, ta hada damu duka ta rike mu da
gaskiya don ta yarda mu ne 'yan uwan da tafi bukatar
zaman lafiya da su.
Ranta ba ya baci ne? Yana baci, tunda mijinta
shima shi ne amma bata taba tsallake ni taje takai
kararshi wurin mahaifinta ba, duk da ni ban taba
zaunar da shi a gabanta nayi mishi fada kan laifinshi
da ta kawo in ba.
Sai in ta tafi in yi mishi nasiha, in gaya mishi ya
yi hankali da gidanshi, kuma ko da mijinta ya soma
yi mata kishiyoyi bata canza ba, ta kuma san daga
nan gidan ne aka sa shi ya yi mata amaryarta ta farko.
To yau me gari ya waya? Da tayi hakuri ta yi wa
kowa adalci ta zauna da kowa da amana har
kishiyoyinta yau waye gidan?
Shiru nayi ina kallonshi, da kanshi ya ce, ita ce
53
don kuwa ita ce wuar Alhaji Abba, ko shi kadai ta
haifa kuwa kin san tayi haihuwa mai albarka, balle ga
su Ahmad ga su nan da yawa don ita kadai mutun
takwas yanzu take da su.
Ko ba ka sónta zaka je gaishe ta don tasa baki
danta ya yi maka alfarmar da ka ke nema a wurinshi,
tunda babu abin da ya ke so da girmamawa irinta.
Don haka je ki ki gyara tsakaninki da kowa ki
zauna da kowa lafiya kiyiwa kowa adalci.
Na ce to, ai ba na gane abinda zan yi usu ne
Mallam, ni a ganina muna iyakacin kokarinmu ni da
mijina a kansu, tsanata kawai suka yi.
Wani murmushin ya sake kafin ya ce, to bari dai
in dan sa ki a hanya, kin ga dan uwa na Musulunci
kawai? Ina nufin ba dan uwan da hakki biyu ya hada
ku ba, hak kin Musulunci da hakkin makwabtaka.
Na ce mishi eh, ya ce to yana da wasu
hakkukuwa guda biyar da suka zama wajibi akan ka
kai Musulmi. Hakkukuwan kuwa su ne, na farko in
ya yi sallama ka amsa, idan yayi atishawa ya yi
hamdala kayi mishi addu'a ta nemar mishi gafarar
Ubangiji, in ya yi rashin lafiya kaje har in da yake
kwance ka gaishe shi.
In ya rasu ka halarci zana'idarshi, in ya gayyace
ka cin abincinshi kar ka ki uwa, kin ji su su biyar?
Na ce eh Mallam, ya ce to yan uwantakan
Musulunci ne yake da wadanran hakkokin.
54
To ina ga 'yan uwantakar da ta zama bayan na
Musulunci akwai na makwabtaka? Kin taba sanin
hakkin makwabci akan makwabci? Ban kai ga ba shi
amsa ba sai ya ci gaba.
Ya ce, to ga kuma uwa uba na zumunci, babu
abin da ke ruguza bawa irin shi, akwai kuma alhairori
da yawa ga wanda yayi hakuri ya yi shi ya bada
hakkin shi.
Wasu Malaman sai suka ce tun a duniya ake
amfana da tukucin shi, ayi ta jan kwanakin mai yin
shi don ya dade yana yi, wasu suka ce a'a ba kara
mishi kwanaki ake yi ba ayukanshi na lada ake
nunnunka mishi.
Wasu kuma suka ce zuriyarshi ce bata tabewa,
sai ayi tayi mata albarka, to wanne ne a ciki in anyi
mana ba a so? Na ce babu, ya ce to kiyi hankali da
su, don hakki uku suke da shi a kanku.
Hakkin Musulunci, hakkin makwabtaka da
kuma hakkin zumunci, na ce mishi to Mallam.
Na sake kallonshi cikin natsuwa na ce mishi, to
ba ni addu'a Mallam. Ya yi murmushi ya ce
wadancan da na baki kin raina su?
Shiru nayi ban ba shi amsa ba, sai na ji ya ce je
ki ki rike su sun ishe ki istigafari. Hailala, Salatin
Manzon Rahama, kiyi tayin su gwargwadon iko sa
ki cikata da la'hau'la 100.
Nasha gatya miki ita kadai in ki ka rike ta ta isa,
55
magani dari babu daya take yi wa mai karantata
karami daga cikin maganin nata kuma shi ne bakin
ciki.
Nayi wa Mallam godiya nayi mishi fatan alheri,
nayi sallama da shi da iyalanshi na fito daga gidanshi
cikin zuciyata ina tunanin babu abin da ya dace damu
illa mu tashi kawai mu bar gidannan muyi nesa da
kowa balle hakkin wani yaje yana hawa kan mu,
kuma wai komai mugun halin mutum sai ace wai sai
ka ba shi hakkinshi.
To in kayi nesa da shi ba ka huta ba? Sai da na
biyo gidan Anti Ramlah na shaida mata tafiyar tawa
kafin na isa gida.
A gida Inna sai shiri take yi gaba daya 'ya'yan da
aka haifa da Umahmah mata biyu Nusaiba da Hindu
ya'yan Ruwaila da Ade da kuma da namiji daya na
amaryar gidan Usman.
Sayayya mai kyau Inna tayi musu iri kuma daya,
tsofaffin gida kuma duka atamfofi dattawan gidan
shaddodi yadi biyar-biyar matan gidan da a hira ne
kawai na gaya wa inna yawan su na kuma ce mata
cikinsu mata biyu ne kawai ba su haihu ba.
Tayi dariya ta ce, lalle gidan naku gidan yawa ne,
gaba daya dakunan sai da ta baiwa yaro daya riga ai
kyau na kalli irin lodin tsarabar da ta tara wai duka na
mutanen gida ne, na ce mata aa Inna, to ni da zan zo
me suka ba ni suka ce in kawo miki?
56
Nan da nan fuskarta ta yamutsse alamar
maganarta bata yi mata dadi ba, nayi maza na ce
mata to kiyi hakuri.
Ana gobe zan tafi gidanmu ya cika makil da 'yan
uwa wai an zo min wunin sallama wasu kua sun zo
ne yi wa Inna taimakon aikin abin tsarabar da zan tafi
da shi.
Muna gefe ni dà Anti Ramlah wacce tazo min da
mai kitso,da kuma lalle su suna ta aikinsu mu kuma
hirarmu muke yi. Ai naso in zo miki da kaza mai
nonon rakumi ban samu nonon ba ne.
Na ce ar na ci, da sauri ta ce min a ina ki ka
samu? Na ce, Aliya ce ta kawo, Anti Ramlah ta ce,
kai Hajiya Aliya fa ta kile ko da yake dai ai sirikar
Hajiya Kubra ce.
Gyaran jiki sosai aka yi min kafin aka yi min
adon lallen dan daidai mai kyan gani da sha'awa,
sannan aka yarfa min kitso.
Azahar bata yi.ba sai ga Bala da direban da ya
kawo ni sun iso, Inna tana ta dariya kai Bala har kun
iso? Bala yana fara'a don sun riga sun saba da inna
saboda jan shi a jiki da take yi.
Nan da nan ta shiga ina aka saka dashi da direban
kafin yamma komai ya kammala, dubulan, nakiya,
alkaki, tayota, tuwon madara, kwakumeti, babu abina
da Inna da masu taimakonta basu yi ba.
Da yamma kuma sai ga Hajiya Kubra an kawo ta