Sashe 13
Mijin Ta Ce Part 4 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ya ya yaran?
Ya ce, lafiyarsu kalau, na ce to Mamansu fa? Ya
ce ga ta nan tana jin ki, wai tana gaishe ki, na ce to na
gode ina amsawa.
Yaya Ibrahim ya ki ya. daina kirana Anti
Humaira, duk da a yau shi din wani irin kammalallen
mutum ne natsattse, mai addini, mai mutunci da
ganin girman na gaba dashi, don haka ba kirana Anti
Humaira akan yanayin shirme irin na baya ba ne yana
dai kiran nawa ne kawai saboda sunan da ya zabi
kirana da shi kenan.
Yayi aurenshi tun a lokacin da ya gama
karatunshi na (N.C.C) saboda sanin da nayi cewar shi
din ba yaro ba ne karami, yana bukatar aure ya sani
tsayawa wajen ganin yayi auren yana koyarwa yana
kuma taimakon Ado kan al'amuranshi.
Da haka ya soma rike iyalinshi daga baya na
bashi shawarar janyewa daga harkokin Adon don ya
tafi yayi nashi na karishi saboda lura da jaruntakar shi
da nayi.
Kan haka na tasa Ado a gaba sai da ya ware
dukiya mai dan nauyi ya bashi nima na tattara abinda
na iya tattarawa na hada na mika mishi ya soma
harkokinshi na kasuwanci.
A yanzu yana zaune a Kaduña a gidanshi na
kanshi da ya gina da matarshi Rumana da 'ya' yanshi
maza guda uku.
83
Dama na ce bari in tambaye ki yaya jikin na
Mama? Na ce da sauki sosai, ya ce to ki rinka hakuri
fa, ko kuma in ce kiyi ta karawa tunda nasan kina yi.
Nayi murmushi na kawar da zancen ta hanyar
tambayarshi an samu sakon nawa kuwa? Ya ce eh an
samu, na ce to in Rumana zata zo sai tazo min dashi,
zata zone? Nayi murmushi na ce ba za ta zo duba mu
ba ga Mama ta dawo?
Ya dan yi murmushin ya ce, to' to shi kenan sai
ta zo din na ajiye wayar can cikin zuciyata nasan
tsanar da Mama ke nunawa Rumana ke damunshi, ita
kuma Mama tana tsanar Rumaia dama Ibrahim din
baki daya ne har da ma 'ya'yan da suka haifan
saboda ni.
Saboda tayi juyin duniya Ibrahim ya dauke ni
kamar yanda ita da sauran ya'yanta suka dauke ni ya
ki, don haka taki shi ta hakura dashi akan idona akan
idonshi. Ado yayi dariya ya ce ai ta kwarc ki Mama
daina barin Humnairah tana kara kwararki.
Daina bar mata abin da ki ke so, ki rinka yarda
kawai ke da ita kuna haduwa kan abin da ki ke son
tunda kaddara ta riga ta hada ki ke da ita.
Gaskiyar Ado ne kaddara ce ta hada ni da Mama
kaddarar kuma ta kaddara min mallakar mutanen da
take matukar so a rayuwarta don haka kiyayyata da
ita maimakon raguwa kullum karuwa take yi ban
Kara sani da fahintar hakan ba.
84
Sai a shekarun baya-bayan nan shekarun da Ado
ya sake komawa cikin al'amuranta saboda yawan
rashin lafiyar ta da kuma wulakanci mai tsanani da ta
fuskanta a wurin Babana ga shigar ya'yanta cikin
matsalolin aure da ma rayuwa.
Ganin da yayi zata tozarta, ya sanya shi yin
tattaki zuwa har gidanmu tafiyarshi gidan na farko
kenan tun bayan barin gidan da yayi yaje ya daukota
ya kawo ta yayi jinyarta sai da ta warke tayi garau ta
samu lafiya ta murmure tayi kiba tayi kyan gani.
Sannan ya maida ita dakinta bayan' ya gyara mata
shi yasa mata duk wani abin da ta bukaci a sanya
mata, ya daurawa Anti Sha'awa aure ya kwashe
ya' yanta ya maida su gidan ubansu ya baiwa Habiba
jari mai karfi don yin sana'a, tunda a gidan su kullum
fada ake yi akan abinci sannan ya dawo.
Amma duk da haka bai sa Mama ta samu zaman
lafiya a dakinta ba gatan da ta ga ta samu wurin Ado
da kulawar da taga yana yi mata ta hanyar yi mata
aiken kudi akai-akai saboda maganinta da ma wasu
al'amuran rayuwarta.
Sai ya sa ta yunkurin sake tasa mutane a gaba da
fitina, shi kuwa Babana ya ce ina? Ai wannan
zamanin ya wuce, bai zai yiwu ba, ba zan lamunci
hayaniya da fitina ba, ba kuma zai yarda a tasa mishi
wata mata a gaba ba tunda a yanzu kam a zahiri ai
Zubaida ce. ta damu Mama.
85
Sai dai idan nayi nazari naga ta kasa hakura da
kiyayyar da-take yi min yanda take kina kuma haka
take kin Umahmah, sai in gane ta hakura da Innan ne
kawai saboda ta gane tafi karfinta bata kuma kallon
inda take.
A wannan lokacin kullum wurin Ado Mama ke
kawo karar Babana, kullum kuma karar ba ta wuce
ba ya shiga dakina ya dade kamar nasa, ba ya
saurarona ba ya bani hakkina.
Rannan ina jin kan Ado ya daure ne da
al'amuran, bai fahimce su da kyau ba, yasa shi
kallona cikin natsuwa ya ce min ni me Mama ke nufi
da wadannan kalmomin, na sauraro da hakki ne?
Ko tana nufin har yanzu itama bata daina ba ne?
nayi shiru nayi kamar ban ji shi ba, can cikin zuciyata
na ce ai da ita ka kira ka tambaya.
Ba ki ji ina magana da ke ba ne? tunda ba zai
yiwu in gaya mishi. abinda ke zuciyartawa ba tunda
nasan yin hakan bacin rai zai zama, sai kawai na
maida maganar wasa na ce mishi, towwwo! Wato in
mutum ya girma sai ya hakura?
Kenan nima in shirya, ya yi maza ya jawo ni
jikinshi yana dariya tare da fadin a'a-a'a ai ke ban da
ke a cikin Humairah tunda ke ai ke kece.
Zuwa can yaja tsaki an jima ya sake jan wani
tsakin ina dai jin shi ban tambayi dalili ba, can
anjima abinda ke damun nashi ya kasa zama yayi
86
Shiru a cikinshi. Sai naji ya ce kwata-kwata Mama
bata fahimci rayuwa ba.
Ba ta ma san yanda rayywar take ba, ai baka cin
zamaninka ka ce zaka ci na wani, ya sake jan wani
mummunan tsaki sannan ya ci gaba, ke kuma kin ci
naki kin hana wasu cin nasu.
Kin kama hakkokin mutane kin daddane kin yi
samadin da abubuwa da yawa suka caccabe, kin hana
'ya'ya jin dadin rayuwarsu saboda baki yi musu
tarbiyar da ta dace da su ba.
Ga alhakin Jama'a da ki ka yi ta diba amma wai
har yanzu ba ki fahinci komai ba? Wai lokacin
saduda ma bai zo miki ba? Haka ake rayuwa
Humaira? Nayi mishi murmushin yake naja bakina
nai shiru.
Ya zuba min ido yana kalloma amma kin san
bana so in yi magana ayi min shiru ko? Nayi
murmushi na ce kayi hakuri Kawu mu bar wannan
zancen kawai muyi wani tunda ni ai ba ni da bakin
magana kan wannan batun.
Saboda dai ka riga ka karantar da ni na gane wata
gaskiyama fadanta rashin kunya ne.
Yayi murmushi saboda yasan nasha fadar
gaskiya akan Mama in muna hira ya ce shi na zaga
dai haka na daina.
Ya ce, to naji kawo mana wani zancen muyi
funda na kawo nawa kin ce a'a, na matsa jikinshi
87
kawai na soma yi mishi abubuwan da na san sun fiye
mishi hirar dadi da kuma muhimmanci.
Tun sanda Mama ta sake dawowa cikin al'amarin
aurena ban samu wani cikakken zaman lafiya da
kwanciyar hankali ba saboda har a yau dinnan bata
hakura ba burinta bai wuce na taga, ta ga bayan auren
nawa ba saboda kullum tana gidana.
Nata gidan da tsawon rayuwar kuruciyarta take
kirarin nata ne, mijin ma nata ne wanda duk zai
zauna da su kuma sai dai yayi hakuri, to zaman
cikinshi ya gagare ta, a yanzu a shekarunta na girma,
shekarun da a su ne ya kamata ace gidan ya zama
nata dop tafi bukatarshi.
Shi kuma Ado a baki ne kawai yake fadan halin
Mama kaga kamar babu wanda ya kai shi sanin halin
nata bale ya fishi arnaidan ta zaunar dashi ta gaya
mishi abin da ta gaya mishi ta kulla abinda take son
kullawa.
Sai ka gan shi yana huci yana zare ido, yana
fadin maganganu da in ba ayi hankali ba ráyuka zasu
yi matukar baci.
Haba Humaira! Haba wannan abin tausayi har
ina? Zaman gidanku kuma ya gagareta da gimanta ta
baro dakinta ta dawo nan, nan din ma zai gagare ta
ne?
To in nan ya gagare ta taje ina? Rannan dai
danne ziciyata kawai amma kiris ya rage in ce mishi
88
to ta shiga daniya Mama.
Rannan ma da wata matsala ta sake samun Mama
ta sake yanke jiki ta fadi, stroke dinta ya dawo, da
sauri na yi wa Adon waya ya dawo. amma abin
mamaki wai da ya tambaye ta abinda ya faru da yake
bakinta bai mutu ba, sai ta ce mishi ni ce nayi mata
sanadin hakan.
Watakila tayi zaton daga fadin hakan zai ce min
zo ki tafi gidanku, bana auren yanda ta saba ganinn
ana yi wa 'ya'yanta, sai kuma maganar ta kare ayi
min fada ya kuma shirya ya turata ita tare da Suwaiba
wacce bar yanzu aure ya gagare ta, to sun je sun
dawo gamu nan kuma muna zaune tare a gidan.
Wadannan dalilai da nake issafawa sai suka sa
auren nawa ya zamo auren da a daidai lokacin da
mutancn waje suke yi min hangacn jin dadi da farin
cikin da ke cikinshi saboda nasarorinshi na zahiri da
suke baiyane.
Ni kuma da nake ni ce a cikinshi cikin zuciyata
nasan yanzu ne nake zaman hakuri mai yawa, sai dai
kuma ban taba yarda fitintinun da ke kewaye dani a
cikin nashi sur sani na taba cewa da na sani ba, a
kullum na gayawa mai babban allo matsalolina ko a
waya ne.
Hakuri zai yi ta bani yana gaya min cewar shi
dan Adam haka rayuwarsu take, yakan girma ne yana
tare da matsalolinshi, don haka in yi ta hakuri. Dadin
Ya ce, lafiyarsu kalau, na ce to Mamansu fa? Ya
ce ga ta nan tana jin ki, wai tana gaishe ki, na ce to na
gode ina amsawa.
Yaya Ibrahim ya ki ya. daina kirana Anti
Humaira, duk da a yau shi din wani irin kammalallen
mutum ne natsattse, mai addini, mai mutunci da
ganin girman na gaba dashi, don haka ba kirana Anti
Humaira akan yanayin shirme irin na baya ba ne yana
dai kiran nawa ne kawai saboda sunan da ya zabi
kirana da shi kenan.
Yayi aurenshi tun a lokacin da ya gama
karatunshi na (N.C.C) saboda sanin da nayi cewar shi
din ba yaro ba ne karami, yana bukatar aure ya sani
tsayawa wajen ganin yayi auren yana koyarwa yana
kuma taimakon Ado kan al'amuranshi.
Da haka ya soma rike iyalinshi daga baya na
bashi shawarar janyewa daga harkokin Adon don ya
tafi yayi nashi na karishi saboda lura da jaruntakar shi
da nayi.
Kan haka na tasa Ado a gaba sai da ya ware
dukiya mai dan nauyi ya bashi nima na tattara abinda
na iya tattarawa na hada na mika mishi ya soma
harkokinshi na kasuwanci.
A yanzu yana zaune a Kaduña a gidanshi na
kanshi da ya gina da matarshi Rumana da 'ya' yanshi
maza guda uku.
83
Dama na ce bari in tambaye ki yaya jikin na
Mama? Na ce da sauki sosai, ya ce to ki rinka hakuri
fa, ko kuma in ce kiyi ta karawa tunda nasan kina yi.
Nayi murmushi na kawar da zancen ta hanyar
tambayarshi an samu sakon nawa kuwa? Ya ce eh an
samu, na ce to in Rumana zata zo sai tazo min dashi,
zata zone? Nayi murmushi na ce ba za ta zo duba mu
ba ga Mama ta dawo?
Ya dan yi murmushin ya ce, to' to shi kenan sai
ta zo din na ajiye wayar can cikin zuciyata nasan
tsanar da Mama ke nunawa Rumana ke damunshi, ita
kuma Mama tana tsanar Rumaia dama Ibrahim din
baki daya ne har da ma 'ya'yan da suka haifan
saboda ni.
Saboda tayi juyin duniya Ibrahim ya dauke ni
kamar yanda ita da sauran ya'yanta suka dauke ni ya
ki, don haka taki shi ta hakura dashi akan idona akan
idonshi. Ado yayi dariya ya ce ai ta kwarc ki Mama
daina barin Humnairah tana kara kwararki.
Daina bar mata abin da ki ke so, ki rinka yarda
kawai ke da ita kuna haduwa kan abin da ki ke son
tunda kaddara ta riga ta hada ki ke da ita.
Gaskiyar Ado ne kaddara ce ta hada ni da Mama
kaddarar kuma ta kaddara min mallakar mutanen da
take matukar so a rayuwarta don haka kiyayyata da
ita maimakon raguwa kullum karuwa take yi ban
Kara sani da fahintar hakan ba.
84
Sai a shekarun baya-bayan nan shekarun da Ado
ya sake komawa cikin al'amuranta saboda yawan
rashin lafiyar ta da kuma wulakanci mai tsanani da ta
fuskanta a wurin Babana ga shigar ya'yanta cikin
matsalolin aure da ma rayuwa.
Ganin da yayi zata tozarta, ya sanya shi yin
tattaki zuwa har gidanmu tafiyarshi gidan na farko
kenan tun bayan barin gidan da yayi yaje ya daukota
ya kawo ta yayi jinyarta sai da ta warke tayi garau ta
samu lafiya ta murmure tayi kiba tayi kyan gani.
Sannan ya maida ita dakinta bayan' ya gyara mata
shi yasa mata duk wani abin da ta bukaci a sanya
mata, ya daurawa Anti Sha'awa aure ya kwashe
ya' yanta ya maida su gidan ubansu ya baiwa Habiba
jari mai karfi don yin sana'a, tunda a gidan su kullum
fada ake yi akan abinci sannan ya dawo.
Amma duk da haka bai sa Mama ta samu zaman
lafiya a dakinta ba gatan da ta ga ta samu wurin Ado
da kulawar da taga yana yi mata ta hanyar yi mata
aiken kudi akai-akai saboda maganinta da ma wasu
al'amuran rayuwarta.
Sai ya sa ta yunkurin sake tasa mutane a gaba da
fitina, shi kuwa Babana ya ce ina? Ai wannan
zamanin ya wuce, bai zai yiwu ba, ba zan lamunci
hayaniya da fitina ba, ba kuma zai yarda a tasa mishi
wata mata a gaba ba tunda a yanzu kam a zahiri ai
Zubaida ce. ta damu Mama.
85
Sai dai idan nayi nazari naga ta kasa hakura da
kiyayyar da-take yi min yanda take kina kuma haka
take kin Umahmah, sai in gane ta hakura da Innan ne
kawai saboda ta gane tafi karfinta bata kuma kallon
inda take.
A wannan lokacin kullum wurin Ado Mama ke
kawo karar Babana, kullum kuma karar ba ta wuce
ba ya shiga dakina ya dade kamar nasa, ba ya
saurarona ba ya bani hakkina.
Rannan ina jin kan Ado ya daure ne da
al'amuran, bai fahimce su da kyau ba, yasa shi
kallona cikin natsuwa ya ce min ni me Mama ke nufi
da wadannan kalmomin, na sauraro da hakki ne?
Ko tana nufin har yanzu itama bata daina ba ne?
nayi shiru nayi kamar ban ji shi ba, can cikin zuciyata
na ce ai da ita ka kira ka tambaya.
Ba ki ji ina magana da ke ba ne? tunda ba zai
yiwu in gaya mishi. abinda ke zuciyartawa ba tunda
nasan yin hakan bacin rai zai zama, sai kawai na
maida maganar wasa na ce mishi, towwwo! Wato in
mutum ya girma sai ya hakura?
Kenan nima in shirya, ya yi maza ya jawo ni
jikinshi yana dariya tare da fadin a'a-a'a ai ke ban da
ke a cikin Humairah tunda ke ai ke kece.
Zuwa can yaja tsaki an jima ya sake jan wani
tsakin ina dai jin shi ban tambayi dalili ba, can
anjima abinda ke damun nashi ya kasa zama yayi
86
Shiru a cikinshi. Sai naji ya ce kwata-kwata Mama
bata fahimci rayuwa ba.
Ba ta ma san yanda rayywar take ba, ai baka cin
zamaninka ka ce zaka ci na wani, ya sake jan wani
mummunan tsaki sannan ya ci gaba, ke kuma kin ci
naki kin hana wasu cin nasu.
Kin kama hakkokin mutane kin daddane kin yi
samadin da abubuwa da yawa suka caccabe, kin hana
'ya'ya jin dadin rayuwarsu saboda baki yi musu
tarbiyar da ta dace da su ba.
Ga alhakin Jama'a da ki ka yi ta diba amma wai
har yanzu ba ki fahinci komai ba? Wai lokacin
saduda ma bai zo miki ba? Haka ake rayuwa
Humaira? Nayi mishi murmushin yake naja bakina
nai shiru.
Ya zuba min ido yana kalloma amma kin san
bana so in yi magana ayi min shiru ko? Nayi
murmushi na ce kayi hakuri Kawu mu bar wannan
zancen kawai muyi wani tunda ni ai ba ni da bakin
magana kan wannan batun.
Saboda dai ka riga ka karantar da ni na gane wata
gaskiyama fadanta rashin kunya ne.
Yayi murmushi saboda yasan nasha fadar
gaskiya akan Mama in muna hira ya ce shi na zaga
dai haka na daina.
Ya ce, to naji kawo mana wani zancen muyi
funda na kawo nawa kin ce a'a, na matsa jikinshi
87
kawai na soma yi mishi abubuwan da na san sun fiye
mishi hirar dadi da kuma muhimmanci.
Tun sanda Mama ta sake dawowa cikin al'amarin
aurena ban samu wani cikakken zaman lafiya da
kwanciyar hankali ba saboda har a yau dinnan bata
hakura ba burinta bai wuce na taga, ta ga bayan auren
nawa ba saboda kullum tana gidana.
Nata gidan da tsawon rayuwar kuruciyarta take
kirarin nata ne, mijin ma nata ne wanda duk zai
zauna da su kuma sai dai yayi hakuri, to zaman
cikinshi ya gagare ta, a yanzu a shekarunta na girma,
shekarun da a su ne ya kamata ace gidan ya zama
nata dop tafi bukatarshi.
Shi kuma Ado a baki ne kawai yake fadan halin
Mama kaga kamar babu wanda ya kai shi sanin halin
nata bale ya fishi arnaidan ta zaunar dashi ta gaya
mishi abin da ta gaya mishi ta kulla abinda take son
kullawa.
Sai ka gan shi yana huci yana zare ido, yana
fadin maganganu da in ba ayi hankali ba ráyuka zasu
yi matukar baci.
Haba Humaira! Haba wannan abin tausayi har
ina? Zaman gidanku kuma ya gagareta da gimanta ta
baro dakinta ta dawo nan, nan din ma zai gagare ta
ne?
To in nan ya gagare ta taje ina? Rannan dai
danne ziciyata kawai amma kiris ya rage in ce mishi
88
to ta shiga daniya Mama.
Rannan ma da wata matsala ta sake samun Mama
ta sake yanke jiki ta fadi, stroke dinta ya dawo, da
sauri na yi wa Adon waya ya dawo. amma abin
mamaki wai da ya tambaye ta abinda ya faru da yake
bakinta bai mutu ba, sai ta ce mishi ni ce nayi mata
sanadin hakan.
Watakila tayi zaton daga fadin hakan zai ce min
zo ki tafi gidanku, bana auren yanda ta saba ganinn
ana yi wa 'ya'yanta, sai kuma maganar ta kare ayi
min fada ya kuma shirya ya turata ita tare da Suwaiba
wacce bar yanzu aure ya gagare ta, to sun je sun
dawo gamu nan kuma muna zaune tare a gidan.
Wadannan dalilai da nake issafawa sai suka sa
auren nawa ya zamo auren da a daidai lokacin da
mutancn waje suke yi min hangacn jin dadi da farin
cikin da ke cikinshi saboda nasarorinshi na zahiri da
suke baiyane.
Ni kuma da nake ni ce a cikinshi cikin zuciyata
nasan yanzu ne nake zaman hakuri mai yawa, sai dai
kuma ban taba yarda fitintinun da ke kewaye dani a
cikin nashi sur sani na taba cewa da na sani ba, a
kullum na gayawa mai babban allo matsalolina ko a
waya ne.
Hakuri zai yi ta bani yana gaya min cewar shi
dan Adam haka rayuwarsu take, yakan girma ne yana
tare da matsalolinshi, don haka in yi ta hakuri. Dadin