Sashe 3
Mijin Ta Ce Part 4 Complete Hausa Novel · about 8 min read
fadin in dai 'Namiji' ne ai gashi nan ga ta nan
yanzu-yanzun nan ne kuma zaka ji su suna cewa wa
shi 'namijin ba dan goyo ba ne.
Da dai na tsunduma sosai cikin wannan tunanin
musamman da na tuna tun kafin in ji irin wannan
kalmar a bakin su Ruwaila, na taba jin ta a bakin
Babana, shima ya taba ce min in dai Ado namiji ne to
gani nan gashi nan.
A bakin Mama kuwa ta gaya min yafi sau shurin
masaki, sai na kasa ganewa na kasa gane wanne zai
dauka cikin biyun?
Namiji zan dauka a fahimtar da na yi wa Ado ko
1amiji zan dauka a fahitar su Ruwailah? Mama har
da Babana?
Da na kara nazari cikin tunanin hankali sai naga
to ai ba zai yiwu in karyata fahintar su Ruwailah ba
tunda har da Babana a cikinta. Haka nan ba zan
Karyata mijina kai tsaye ba, saboda girma da darajar
shi a wurina.
Don haka sai naga to me zai hana in bar komai na
bar wa zamani lokaci mu kara tafiya cikin al'amaring
rayuwa a sannu don in kara yin ilimi da fahitar da
zan gane wane ne cikin biyun'?
Zan gamsuda nasu ra'ayin? Tunda ai kwata
kwatana ma yanzu ne nake cika shekaru ashirin da
daya a duniya, don haka bai kamata in fara yankewa
al 'amura hukunci ba kallo kawai ya kamata in yi tayi
19
ana kara ilimi da fahinta, musamman ma da yake
masu ra'ayoyin nan duka biyu ba sa'o'ina ba ne.
Watakila kowane bangare a cikinsu yana da
madogarar da ya dogara da ita, wacce shi din ganau
ne a kanta ba jiyau ba.
**
Mun isa gidanmu lafiya, Inna tsaya cewa an
karbe ni? To na tsaya bata bakina ne, sai dai abinda
yafi komai bani mamaki shi ne wanda yafi kowa
karban nawa da nuna farin cikin ganina wai Babana
ne.
Duk da cikin dare uka isa, daren ma har ya fara
nisa dakin Mama na fara shiga saboda umarnin da
Adon ya bani kenan amma wai a wannan tsohon
daren ina gaida Mama, 1donta yana kan zanina tana
kokarin tantancewa super ta asali ce ko ta
kwaikwayo?
Ni kuwa na gyara mata sosai don taga abin da
take son, cikin zuciyata kuwa cewa nake yi uh uhun,
ba a dai bar hali ba.
Na fito daga dakin Mama jikina a sanyaye
kwarai saboda tsananin ranmar da na gani a tare da ita,
gashi tayi duhu ga wasu wunduna guda biyu a
tsakanin hakoran gabanta guda biyu.
Nayi tunanin abinda ya baddasa mata hakan, sai
da kyar na iya tunawa da cewar jajayen hakoran da ta
20
sanya ne sanda ta tafi aikin Hajji suka tafi suka bar
mata bakin nata, a zuciyata nayi dariya na ce kai
wadannan hakora sunyi tsiya.
Maimakon su tafi su bar mata natan sai ga hadfa
har dasu? Na ce to ko da yake dai ai tayi ado dasu, na
sake tunawa da irin adon da Mama tayi da hakoranta
na ce to sun mori juna.
Na shiga dakin Innata wacce ko lekowa mu hada
ido bata yi ba tun zuwana gidan, jikina a sanyaye kar
dai duk mutanen gidan haka suka zama tunda Baban
nawa ma ya zube ba kamar da ba, amma kam nashi
wasa ne akan na Mama
Inna tana nan kalau dinta, sai ma kara murjewa
da tayi, ta yi shar gwanin sha'awa da ita, kuruciyarta
sai karuwa take yi, tayi kwalliyarta daidai da ita,
gashi komai da kuma ko'ina dinta sai kamshi yake yi
a cikin kuma tsabtar da ta dace da shi.
Zama a gaban kujerar da take zaune nayi a kasa
na kwantar da kaina a jikinta ina shakar kamshinta,
waiyyo Inna! Na fadi hakan cikin murya mai rauni
kwarai.
Ashe kuna tafe? Ai bai fadi kuna hanya ba, sai
dazu dazun nan da ya tabbatar kun kusa shigowa gari
wai don kar in yi ta damuwa.
Na kara makalewa na kara kwantar da kaina a
cinyar Inna sosai, cikin shagwaba na soma ce mata
naji mararinki Inna, naji marmarinki na ii mararinki
21
har na rasa yanda zan yi ke kuma ki ka ki zuwa."
Ta ce, to ba muna gaisawa a waya ba? AAi
abubuwan rayuwa ma sunyi sauki, ko baka ga mutun
ba zaka ji muryarshi ku debewa juna kewa, mu da
iyayen mu suka bada mu ai gamu gasu amma basu
ganmu ba basu kuma ji muryoyin namu ba sai da aka
dauki lokaci mai tsawo.
Sa'adatu tazota wuce tana goye da Umahmah a
bayanta, Babana ne yake kwala nata kira, a zuciyata
na ce kai lalle wani sabon abu yana faruwa a
gidanmu, ko ma in ce ya faru. Babana yana
mu'amallah da kowa daidai da cewar mu'amallar a
gaban Mama tana kallo lalle an samu yancin
rayuwa.
Sa'a ta sake dawowa tana kallona cikin
murmushi, "Kai Anti, wane irin tsarata kika yi haka?
Na kalle ta cikin natsuwa na ce mata, ban ma ganta
ba Sa'a, sayayyar yayanki ne.
Tayi murmushi, to wai in ji Baba a ina za a sa
miki kayan gasu nan ana shigowa da su, na kalli Inna
naga sha'aninta take yi.
Na maida kallona wajen Sa'adatu na ce mata kin
ga ni Sa'a akwatin kayana kawai za ki dauko, tsaraba
asa a dakin Baba ko falonshi, ta ce haka ne ta juya ta
fita.
Rannan ni da Inna muna kan gadonta yayin da
Umahmah take wurin Sa'a a dakinsu, na kalli Inna
22
bayan mun gama magana da Ado a wayar Inna nayi
murmushi na ce, inna ina ta tunanin yanda zan gan ki
gabana yana ta faduwa sai kuma na gan ki fa da ke.
Komai din ki kalau, sai ma abinda ya faru ga su
Baba karani da...ban san yanda aka yi ba kasa fadin
sunan Adam nayi kamar yanda na saba, ban taba
sanin sunan yana yi min nauyi haka ba sai yau.
Don haka na bar fadin sunan na ce duk sun girmna
Inna, komai na ki a cikin rufin asiri yake.
Inna ta saki wani irin lallausan mnurmushi ta ce,
ai haka al'amarin Ubangiji yake, wani lokaci sai ya yi
maka wani abu, kayi ta bakin ciki saboda wauta da
ajizanci na rashin sanin abinda yake boye.
Sai daga baya a hankali sai ka gane ai wanan
abin da ya baka shi ne alherin da kullum da kullum
ka ke rokon shi ya ban, ba tare na fahimci in da
zancen Innan ya dosa ba na ce mata haka ne Inna sai
naga ta zuba min ido cikin tsananin natsuwa ta ce
min ki kadai nasan irin bakin cikin da nayi akan
aurenki.
Ni kadai nasan irin kukan da nayi a bayan ido
kowa, ni kadai nasan tunda aka furta auren ban sake
rufe ido cikin dare nayi bacci ba, gayawa Ubangiji
ina rokonshi ya kawo wani dalili da auren zai fasu.
Ba tare da wata fitina ta auku ba, in kuma
kaddara ce sai an yi, to ya hana su cutar min da ke ya
kuma tsare min ke daga duk wata fitina, ya kuma
23
nuna mnana alheri mai yawa bayan hakan.
To gashi nan a yau ba a je ko'ina ba auren naki
ya zama shine aure mafi 'yanci da duk yaran
gidannan suke yi, gabana ya fadi jin abinda Innan ta
fada, na kuma san da iyakacin gaskiyarta take yi.
Don haka nayi shiru kawai ina sauraronta, ta ci
gaba da cewa, auren naki shi ne aure mafi zaman
lafiya da kwanciyar hankali, cikin raina na sake cewa
uhun, Inna kenan, ko dai don ban tona miki abinda
nake ciki bą?
Shi nekuma auren da yafi kowanne zamo min
sanadi na rufin asiri mai yawa, shagon nan da yaron
nan ya bar min ai ba karamin alheri ya bar min ba
Ga wannan yaron da aka sanyawa suna kina ta
kuka ina baki hakuri don bai kamata komai in biye
miki muyi tayin abu ba, ashe shima alherin ne, na
samu A.C saboda shi.
Na samu albashin wata sabo da shi, nayi maza na
kalli Inna na ce, albashi? Ta ce, eh, bai gaya miki ba
ne? nayi maza na ce, a'a Inna.
Ta ce, ai tunda mijinki ya soma aiki bai taba
fashin aiko mishi da kudin madararshi ba, a zuciyata
na ce uh uhun, Inna tana ta famann murna kan
wadannan abubuwan don ma bata san wani alherin
da Adon ya sake aiko mata ba.
Sai na ji ta ce min, shi yasa dukanku a yanzu
nake gaya muku dama duk wani wanda zan gayawa
24
ya ji, kullum ka tsaya akan yin addu'a, kar kuma ka
cuci kowa, a kan saninka.
Abinda duk ya same ka kuma ka dogara ga
Ubangiji kar ka yarda zuciyarka ta raya maka cewar
wani ne yayi maka ko da kuwa a zahiri shi ne sanadin
abin.
In ka nemi abu baka samu ba kuma ko wanda ba
ka zato yazo maka to ka roki Ubangiji ya zama shi ne
mafi alheri a gare ka, tunda duk al'amarin nashi ne.
Cikin natsuwa na ce mata haka ne Inna.
Rannan haka muka kwana muna hira ni da Inna
akan gadonta muna kwance yayin da itama Sa'a ta
kwana hidima da Umahmah, wacce ta ki yin bacci
tana 'yan koke-kokenta a nasu dakin.
Ko kawota kuma bata yi sai in Inna ta ce to tunda
ba ki da nonon da za ki baiwa yar taki ai gara ki
kawo ta a bata ko ta kara jin dadin rikicin nata, a duk
lokacin da na karbi Umahmah ina bata nono Inna ta
rinka kallonta kenan tana bin gabobinta tana dubawa.
A duk sanda ta gama dubawan kuma sai ta ce to
yaushe wa ya taba sanin wannan shi ne abin da zai
faru?
Ni kam ban mike na gyara kwanciya da nufin yin
bacci ba, sai da aka yi kiran sallar farko, Inna tayi
maza ta kallen ta ce, wannan ai shi ne karya, ki
kwana kina magana Asuba tayi ki ce za ki yi bacci
Ai mikewa za ki yi kivi alwala kivi nafila kafin
yanzu-yanzun nan ne kuma zaka ji su suna cewa wa
shi 'namijin ba dan goyo ba ne.
Da dai na tsunduma sosai cikin wannan tunanin
musamman da na tuna tun kafin in ji irin wannan
kalmar a bakin su Ruwaila, na taba jin ta a bakin
Babana, shima ya taba ce min in dai Ado namiji ne to
gani nan gashi nan.
A bakin Mama kuwa ta gaya min yafi sau shurin
masaki, sai na kasa ganewa na kasa gane wanne zai
dauka cikin biyun?
Namiji zan dauka a fahimtar da na yi wa Ado ko
1amiji zan dauka a fahitar su Ruwailah? Mama har
da Babana?
Da na kara nazari cikin tunanin hankali sai naga
to ai ba zai yiwu in karyata fahintar su Ruwailah ba
tunda har da Babana a cikinta. Haka nan ba zan
Karyata mijina kai tsaye ba, saboda girma da darajar
shi a wurina.
Don haka sai naga to me zai hana in bar komai na
bar wa zamani lokaci mu kara tafiya cikin al'amaring
rayuwa a sannu don in kara yin ilimi da fahitar da
zan gane wane ne cikin biyun'?
Zan gamsuda nasu ra'ayin? Tunda ai kwata
kwatana ma yanzu ne nake cika shekaru ashirin da
daya a duniya, don haka bai kamata in fara yankewa
al 'amura hukunci ba kallo kawai ya kamata in yi tayi
19
ana kara ilimi da fahinta, musamman ma da yake
masu ra'ayoyin nan duka biyu ba sa'o'ina ba ne.
Watakila kowane bangare a cikinsu yana da
madogarar da ya dogara da ita, wacce shi din ganau
ne a kanta ba jiyau ba.
**
Mun isa gidanmu lafiya, Inna tsaya cewa an
karbe ni? To na tsaya bata bakina ne, sai dai abinda
yafi komai bani mamaki shi ne wanda yafi kowa
karban nawa da nuna farin cikin ganina wai Babana
ne.
Duk da cikin dare uka isa, daren ma har ya fara
nisa dakin Mama na fara shiga saboda umarnin da
Adon ya bani kenan amma wai a wannan tsohon
daren ina gaida Mama, 1donta yana kan zanina tana
kokarin tantancewa super ta asali ce ko ta
kwaikwayo?
Ni kuwa na gyara mata sosai don taga abin da
take son, cikin zuciyata kuwa cewa nake yi uh uhun,
ba a dai bar hali ba.
Na fito daga dakin Mama jikina a sanyaye
kwarai saboda tsananin ranmar da na gani a tare da ita,
gashi tayi duhu ga wasu wunduna guda biyu a
tsakanin hakoran gabanta guda biyu.
Nayi tunanin abinda ya baddasa mata hakan, sai
da kyar na iya tunawa da cewar jajayen hakoran da ta
20
sanya ne sanda ta tafi aikin Hajji suka tafi suka bar
mata bakin nata, a zuciyata nayi dariya na ce kai
wadannan hakora sunyi tsiya.
Maimakon su tafi su bar mata natan sai ga hadfa
har dasu? Na ce to ko da yake dai ai tayi ado dasu, na
sake tunawa da irin adon da Mama tayi da hakoranta
na ce to sun mori juna.
Na shiga dakin Innata wacce ko lekowa mu hada
ido bata yi ba tun zuwana gidan, jikina a sanyaye kar
dai duk mutanen gidan haka suka zama tunda Baban
nawa ma ya zube ba kamar da ba, amma kam nashi
wasa ne akan na Mama
Inna tana nan kalau dinta, sai ma kara murjewa
da tayi, ta yi shar gwanin sha'awa da ita, kuruciyarta
sai karuwa take yi, tayi kwalliyarta daidai da ita,
gashi komai da kuma ko'ina dinta sai kamshi yake yi
a cikin kuma tsabtar da ta dace da shi.
Zama a gaban kujerar da take zaune nayi a kasa
na kwantar da kaina a jikinta ina shakar kamshinta,
waiyyo Inna! Na fadi hakan cikin murya mai rauni
kwarai.
Ashe kuna tafe? Ai bai fadi kuna hanya ba, sai
dazu dazun nan da ya tabbatar kun kusa shigowa gari
wai don kar in yi ta damuwa.
Na kara makalewa na kara kwantar da kaina a
cinyar Inna sosai, cikin shagwaba na soma ce mata
naji mararinki Inna, naji marmarinki na ii mararinki
21
har na rasa yanda zan yi ke kuma ki ka ki zuwa."
Ta ce, to ba muna gaisawa a waya ba? AAi
abubuwan rayuwa ma sunyi sauki, ko baka ga mutun
ba zaka ji muryarshi ku debewa juna kewa, mu da
iyayen mu suka bada mu ai gamu gasu amma basu
ganmu ba basu kuma ji muryoyin namu ba sai da aka
dauki lokaci mai tsawo.
Sa'adatu tazota wuce tana goye da Umahmah a
bayanta, Babana ne yake kwala nata kira, a zuciyata
na ce kai lalle wani sabon abu yana faruwa a
gidanmu, ko ma in ce ya faru. Babana yana
mu'amallah da kowa daidai da cewar mu'amallar a
gaban Mama tana kallo lalle an samu yancin
rayuwa.
Sa'a ta sake dawowa tana kallona cikin
murmushi, "Kai Anti, wane irin tsarata kika yi haka?
Na kalle ta cikin natsuwa na ce mata, ban ma ganta
ba Sa'a, sayayyar yayanki ne.
Tayi murmushi, to wai in ji Baba a ina za a sa
miki kayan gasu nan ana shigowa da su, na kalli Inna
naga sha'aninta take yi.
Na maida kallona wajen Sa'adatu na ce mata kin
ga ni Sa'a akwatin kayana kawai za ki dauko, tsaraba
asa a dakin Baba ko falonshi, ta ce haka ne ta juya ta
fita.
Rannan ni da Inna muna kan gadonta yayin da
Umahmah take wurin Sa'a a dakinsu, na kalli Inna
22
bayan mun gama magana da Ado a wayar Inna nayi
murmushi na ce, inna ina ta tunanin yanda zan gan ki
gabana yana ta faduwa sai kuma na gan ki fa da ke.
Komai din ki kalau, sai ma abinda ya faru ga su
Baba karani da...ban san yanda aka yi ba kasa fadin
sunan Adam nayi kamar yanda na saba, ban taba
sanin sunan yana yi min nauyi haka ba sai yau.
Don haka na bar fadin sunan na ce duk sun girmna
Inna, komai na ki a cikin rufin asiri yake.
Inna ta saki wani irin lallausan mnurmushi ta ce,
ai haka al'amarin Ubangiji yake, wani lokaci sai ya yi
maka wani abu, kayi ta bakin ciki saboda wauta da
ajizanci na rashin sanin abinda yake boye.
Sai daga baya a hankali sai ka gane ai wanan
abin da ya baka shi ne alherin da kullum da kullum
ka ke rokon shi ya ban, ba tare na fahimci in da
zancen Innan ya dosa ba na ce mata haka ne Inna sai
naga ta zuba min ido cikin tsananin natsuwa ta ce
min ki kadai nasan irin bakin cikin da nayi akan
aurenki.
Ni kadai nasan irin kukan da nayi a bayan ido
kowa, ni kadai nasan tunda aka furta auren ban sake
rufe ido cikin dare nayi bacci ba, gayawa Ubangiji
ina rokonshi ya kawo wani dalili da auren zai fasu.
Ba tare da wata fitina ta auku ba, in kuma
kaddara ce sai an yi, to ya hana su cutar min da ke ya
kuma tsare min ke daga duk wata fitina, ya kuma
23
nuna mnana alheri mai yawa bayan hakan.
To gashi nan a yau ba a je ko'ina ba auren naki
ya zama shine aure mafi 'yanci da duk yaran
gidannan suke yi, gabana ya fadi jin abinda Innan ta
fada, na kuma san da iyakacin gaskiyarta take yi.
Don haka nayi shiru kawai ina sauraronta, ta ci
gaba da cewa, auren naki shi ne aure mafi zaman
lafiya da kwanciyar hankali, cikin raina na sake cewa
uhun, Inna kenan, ko dai don ban tona miki abinda
nake ciki bą?
Shi nekuma auren da yafi kowanne zamo min
sanadi na rufin asiri mai yawa, shagon nan da yaron
nan ya bar min ai ba karamin alheri ya bar min ba
Ga wannan yaron da aka sanyawa suna kina ta
kuka ina baki hakuri don bai kamata komai in biye
miki muyi tayin abu ba, ashe shima alherin ne, na
samu A.C saboda shi.
Na samu albashin wata sabo da shi, nayi maza na
kalli Inna na ce, albashi? Ta ce, eh, bai gaya miki ba
ne? nayi maza na ce, a'a Inna.
Ta ce, ai tunda mijinki ya soma aiki bai taba
fashin aiko mishi da kudin madararshi ba, a zuciyata
na ce uh uhun, Inna tana ta famann murna kan
wadannan abubuwan don ma bata san wani alherin
da Adon ya sake aiko mata ba.
Sai na ji ta ce min, shi yasa dukanku a yanzu
nake gaya muku dama duk wani wanda zan gayawa
24
ya ji, kullum ka tsaya akan yin addu'a, kar kuma ka
cuci kowa, a kan saninka.
Abinda duk ya same ka kuma ka dogara ga
Ubangiji kar ka yarda zuciyarka ta raya maka cewar
wani ne yayi maka ko da kuwa a zahiri shi ne sanadin
abin.
In ka nemi abu baka samu ba kuma ko wanda ba
ka zato yazo maka to ka roki Ubangiji ya zama shi ne
mafi alheri a gare ka, tunda duk al'amarin nashi ne.
Cikin natsuwa na ce mata haka ne Inna.
Rannan haka muka kwana muna hira ni da Inna
akan gadonta muna kwance yayin da itama Sa'a ta
kwana hidima da Umahmah, wacce ta ki yin bacci
tana 'yan koke-kokenta a nasu dakin.
Ko kawota kuma bata yi sai in Inna ta ce to tunda
ba ki da nonon da za ki baiwa yar taki ai gara ki
kawo ta a bata ko ta kara jin dadin rikicin nata, a duk
lokacin da na karbi Umahmah ina bata nono Inna ta
rinka kallonta kenan tana bin gabobinta tana dubawa.
A duk sanda ta gama dubawan kuma sai ta ce to
yaushe wa ya taba sanin wannan shi ne abin da zai
faru?
Ni kam ban mike na gyara kwanciya da nufin yin
bacci ba, sai da aka yi kiran sallar farko, Inna tayi
maza ta kallen ta ce, wannan ai shi ne karya, ki
kwana kina magana Asuba tayi ki ce za ki yi bacci
Ai mikewa za ki yi kivi alwala kivi nafila kafin