Sashe 6
Mijin Ta Ce Part 4 Complete Hausa Novel · about 8 min read
samu Babana ba.
Baba Yahya ya yi matukar murna, ya yi ta
addu'a yana sanya albarka, ya rungumi kudi ya tafi
dasu, wai zai je yayi duk wani abin da ya dace a
gama komai sai bayan tafiyar tashi ne ma maganar ta
watsu a cikin gida.
Mama tayi matukar kidimewa, hankalinta ya
tashi ta shiga rusa kuka tana zage-zage, Zubaida
kuwa sai faman tsalle take yi tana murna tana fadin
yau fa ga inda haihuwar 'ya mace tayi rana.
An mallake ta ita kuma ta mallako wa uwarta
mijinta, Inna kam ba zan iya kwatanta farin cikinta
ba, kan ka ce meye wannan yan uwanta har sun cika
gida da kuma makwabta, har lokacin Mama ba ta
daina kuka da zage-zagen da take yi ba.
Babana yaje ya daga labulenta ya ce mata, ji
mana Majadan, kin san dai dama na gaya miki
sharadin zamanki a gidan nan yanzu shi ne ki zauna
da kowa lafiya, don ba. zan iya lamuntar hayaniya ko
tashin hankali a cikin iyalina ba.
Don haka in kin ga kina da matsala ko za kije
gidan ku ne? tayi maza ta suro gyalenta ta yafa ko
gama rufe jiki bai yi ba saboda nadewan da yayi tana
fadin ebh, ai gara min hakan yafi min wannan zaman
da nake yi cikin bakin ciki, wulakanci da kuma
zalunci.
Ni kam ai ba zan taba yafe aka ba, sai kaga
39
8akamakon...Babana ya bi ta da kallo yace, ke
Majadan ki taimake ni in kin je gidan naku kar ki
dawo."
Cak! Marma ta tsaya, ban san tunanin me tayi ba,
sai kuma naga ta juyo ta shige dakin nata tayi shiru.
Kwanana biyu a gida na soma zaga dangi yan
uwa da kuma abokan arziki, har giyade na tafi da
zani kuwa mun tafi ne da su Atika da Aliya da
Sa'adatu.
Kan hanyarmu ta dawowa daga Giyade na yi wa
yan uwana magana kan halin da Babanu yake ciki na
zaman rashin abin yi, bai kamata mu bar shi a haka
ba.
Aliya ta kalle ni cikin natsuwa ta ce, ni kam Anti
ban ga abin da ya shigar damu cikin wannan maganar
ba, musamman ke matsalarsu shi da matarshi da
'ya'yansu, mu kam ai ko da yake harkar ma anyi
lokacin da abinci ma aka hana shi.
Ba mu koshi da abin da ya faru nayi ta kawo
mishi kaji yana ci har ya murmure, ba shi kenan ba?
Innarmu bata cikin matsala, ba kua zata sake shiga ba
da yardar Ubangii, to su karata mana ko kuwa Anti?
Ta zubawa Atika ido, Atika ta tabe baki ta ce,
uhn, kyale Anti kawai in kudin sunyi miki yawa ne
ki kawo a rinka juya miki su zasu yi amfani a gaba.
Na zuba musu ido ina mnamakin yanda ko kadan
basa tausayin wahalar da Babanmu ya shiga kan in yi
40
musu wata magana sai Atika ta ce min ni ina ce shi
ya kore ki ke da mijinki don taji dadi.
Kuje ku kuma ku wulakanta sannan bayan tafiyar
taku kin san abin da ya faru? Nayi maza na ce mata
a'a, ta ce ina ce sakin Inna yayi?
Da karfi na kurma wa Atika ihu tare da fadin kar
kiyi min haka Atika, ta ce to tabar maganar. Ta ci
gaba da baiwa Baba nono wanda ni na mika mata shi
ta sake waiwayowa tana kallona cikin natsuwa ta ce
min.
Ina ce sai da suka yi mishi abin da suka yi mishin
ne da ya kori uwarsu a gidan shi ne yazo wai inna ta
koma, su Baba Yahya suka ki da Alhaji Babba, shi ne
mai babban allo ya ce a'a ta koma dakinta ta zauna
saboda in muka je gidan mu samu dakin da muka
shiga, muka zauna.
Amma ba za ta koa ba sai yaje ya daidaita da
matarshi ya dawo da ita tukuna, ya hada su dukansu
yayi hakuri ya zauna dasu don sun riga sun zama
bangaren rayuwarshi.
Inna tana da matsala ne? bata da ita, kullum Yaya
Ado yana yi mata aike tana gaya mana ni ta bangare
na mijina ba mai sakin kudi ba ne, saboda yana taka
tsan-tsan dukiyar ba tashi ba ne ta Baba ce.
Ama ya samar min da wata hanya da ake juya
min kudi, ina armfana ina yi mata abin da nake iyawa,
Aliya ma tana yi mijin tama yana yi darna kuma
41
danta ne tana kuma da 'yan uwanta ga shagonta na
dinki.
Kin ganta da matsala ne? na girgiza kai a hankali
cikin sanyin jiki, can' cikin zuciyata kuma na gane
abinda yasa Ado bai taba furta min abinda ya farun
ba, tunda na Innan ma bai gaya min ba.
Mun dawo gida da yamma gaba daya nuka dawo
sai dare mazansu zasu zò su dauke su. Sa'adatu tana
goye da Umahmnah, ni kuma in rungume da Babaa
akan kafadata, yayin da Atika da Aliya suke rike
mana da kayan tsarabar kauye da muka dawo dashi.
A tsakar gida muka samu Babana ya kwance
buhun shinkafa yana aunawa can gefe kuma ga doya
ya kasata kashi uku, Mama tana tsaye tana kallon
abin da yake yi.
Karo na farko da na ganta a tsakar gida tun da
nazo, da sauri naje na kwantar da Baban Atika a daki
na dawo na karbi mudun a hannunshi ina aunawa
yana nuna min in da zan saka.
Kin ganni ina awo ba Humairah? Na ce mishi eh
Baba. Ya ce to daurowa yake yi a daure, Alkali kin
gane? Na ce mishi eh, Baba. Ya ce to kin ga wannan
buhun shinkafar da wannan doyar kawo min su aka
yi kyauta
Na yi wa wanda ya kawo din addu'a, Babana ya
amsa da amin. Kafin ya ci gaba da yi min bayani.
Yanzu komai raba shi nake yi a gidan nan in kasa
42
kashi uku in baiwa kowa nashi ya adana a wurinshi
saboda Inna ce zan ajiye ayi amfani da shi gaba daya.
To sai a biyo dare a kwashe aje a Boye ana baiwa
kattin banza kin ga haka zai yiwu? Duk da Mama
tana wurin bai hana ni cewa a'a ba, a zuciyata na ce
ke ki ka koya mishi cewa ana kwashe mishi hatsi ana
6oyewa.
Shi yasa nake rabona daidai da daidai rabo na
adalci in kasa kashí uku kowa ya dauka, ko kuwa?
Na ce haka ne, nayi kamar in ce amma da an dan yi
wa adalcin kwaskwarima, don ya kara tafiya daidai.
Tunda ita Zubaida babu da ko daya a dakinta, ita
ita kadaice sai kuma ake yi mata rabo na daidai
tsakaninta da Innata mai ya'ya uku da kuma Mama
mai 'ya'ya uku manyan mutane duk da ita hudu ga
kuma jikoki guda bakwai.
Da nayi wani tunanin sai naga to menene nawa a
ciki in ja bakina kawai in yi shiru mana, mai ya kare
musu a tsakaninsu.
Na daga ido na kalli Mama da tun sanda Babana
ya ce mata dauki take kallon kason ta rasa wanda
zata zaba. Furfura na gani a girarta da kuma gashin
idonta.
Gabana ya fadi na ce ashe a kan yi furfura har a
gashin ido? Lemon da nayi mata a tsakar gida yau ya
Kara bayyanar min da sirrin al'amarinta gaba daya.
Gaba daya ta canza, gaba daya tsufa ya yanko ya
43
afka mata, sai ka ce wacce tayi tamanin alhalin
kwata-kwata shckarun Mama in tayi da yawa ne zata
yi hamsin koda biyu, shekaru biyu kawai da suka
wuce ai gamu dinta take a cike ga kyau ga zati ga
kwalliya, ga iya isa da nuna gadara.
A zuciyata na Kara tabbatarwa kaina da cewar
babu abin da yaff bakin ciki nukurkusa dan Adam,
musamman ma amce ace tana fuskantar bakin ciki
kan haihuwarta da kuma aurenta wanda abin da ya
samu Miama kenan a lokaci daya.
Tunda yanzu dai a zahiri yake a bayyane in
akwai abin da Babana yake zaune dashi akan lalura
to Mama ce de 'ya' yanta wadanda a baya kuma su ya
ray tsawon rayuwar shi yana so yana fifitawa yana
yiwa hidina da dawainiyar ba tare da yana tunanin
akwai wasu masu hakki a bayan nasu ba.
Babana yaja tsaki saboda kallon kashin da Mama
ke ta yi, ki dauka mana. Yayi maganar cikin tsawa,
idonta yana kan na gabanshi, ta nuna da hannunta ga
wanda nake so.
Haushinta ya kama shi an ki a baki wannan din
na gabanki za ki dauka.
Na ce yi hakuri Baba, bari a kwashe mata
wannan din, nasa hannu na soma diban doyar ina kai
mata kofar dakinta su Buhari suna karasa mata dashi
cikin daki. A zuciyata tunani nake yi a irin iyalin da
ke dakain Mama,
44
Wannan kason da aka bata kwana nawa zai yi
mata? Da na dan yi wani tunani kuma sai naga to
Mama ma dai ba abin tausayi ba coe, sai dai kawai
mutum ya tausayawa wanda yake tare da ita saboda
shi din dan uwanshi ne.
Amma in ba haka ba ai tukunyar gidanmu tana
hade ana girki gaba daya na wajo ma in ya shigo
gidan mu zai ci ya koshi, Babana yana cikin
harkarshi bai da wata matsalar babu.
A wannan lokacin tasa iko ta raka tukunyar ta ce
kowa yayi girkin shi don kawai ta ganawa Inna
azaba, ga bakin cikin kishiayr da tasa aka yi mata, ga
hakkokinta na aure duk ta danne sai wanda tsananin
rabo yasa aka bata.
Amma bai isheta taga bari ta ganawa 'ya'yanta
azabar yunwa.watakia tana ganin ta hakanne kawai
zata iya korarta, to wahala kam mun sha daidai
wargwado, amma bata yi nisa mai yawa ba sai ta
wuce maha ta kuma wucewa uwarmu ta kuma juyo ta
dawo mata ta inda bata taba zato ba.
Wai ace mutum bai san yayi adalci ba? An ce a
karkace za'a tashi amma shi kullum aikinshi kenan
zalunci, cuta, a raina na ce yau kenan ki ka san
wannan.
Zai yi magana nayi maza na ce mishi, kayi
hakuri Baba. Ya kalle ni cikin natsuwa ya ce, in yi
hakuri ta zage ni? Na ce eh ai babu komai, ya ce to
45
Baba Yahya ya yi matukar murna, ya yi ta
addu'a yana sanya albarka, ya rungumi kudi ya tafi
dasu, wai zai je yayi duk wani abin da ya dace a
gama komai sai bayan tafiyar tashi ne ma maganar ta
watsu a cikin gida.
Mama tayi matukar kidimewa, hankalinta ya
tashi ta shiga rusa kuka tana zage-zage, Zubaida
kuwa sai faman tsalle take yi tana murna tana fadin
yau fa ga inda haihuwar 'ya mace tayi rana.
An mallake ta ita kuma ta mallako wa uwarta
mijinta, Inna kam ba zan iya kwatanta farin cikinta
ba, kan ka ce meye wannan yan uwanta har sun cika
gida da kuma makwabta, har lokacin Mama ba ta
daina kuka da zage-zagen da take yi ba.
Babana yaje ya daga labulenta ya ce mata, ji
mana Majadan, kin san dai dama na gaya miki
sharadin zamanki a gidan nan yanzu shi ne ki zauna
da kowa lafiya, don ba. zan iya lamuntar hayaniya ko
tashin hankali a cikin iyalina ba.
Don haka in kin ga kina da matsala ko za kije
gidan ku ne? tayi maza ta suro gyalenta ta yafa ko
gama rufe jiki bai yi ba saboda nadewan da yayi tana
fadin ebh, ai gara min hakan yafi min wannan zaman
da nake yi cikin bakin ciki, wulakanci da kuma
zalunci.
Ni kam ai ba zan taba yafe aka ba, sai kaga
39
8akamakon...Babana ya bi ta da kallo yace, ke
Majadan ki taimake ni in kin je gidan naku kar ki
dawo."
Cak! Marma ta tsaya, ban san tunanin me tayi ba,
sai kuma naga ta juyo ta shige dakin nata tayi shiru.
Kwanana biyu a gida na soma zaga dangi yan
uwa da kuma abokan arziki, har giyade na tafi da
zani kuwa mun tafi ne da su Atika da Aliya da
Sa'adatu.
Kan hanyarmu ta dawowa daga Giyade na yi wa
yan uwana magana kan halin da Babanu yake ciki na
zaman rashin abin yi, bai kamata mu bar shi a haka
ba.
Aliya ta kalle ni cikin natsuwa ta ce, ni kam Anti
ban ga abin da ya shigar damu cikin wannan maganar
ba, musamman ke matsalarsu shi da matarshi da
'ya'yansu, mu kam ai ko da yake harkar ma anyi
lokacin da abinci ma aka hana shi.
Ba mu koshi da abin da ya faru nayi ta kawo
mishi kaji yana ci har ya murmure, ba shi kenan ba?
Innarmu bata cikin matsala, ba kua zata sake shiga ba
da yardar Ubangii, to su karata mana ko kuwa Anti?
Ta zubawa Atika ido, Atika ta tabe baki ta ce,
uhn, kyale Anti kawai in kudin sunyi miki yawa ne
ki kawo a rinka juya miki su zasu yi amfani a gaba.
Na zuba musu ido ina mnamakin yanda ko kadan
basa tausayin wahalar da Babanmu ya shiga kan in yi
40
musu wata magana sai Atika ta ce min ni ina ce shi
ya kore ki ke da mijinki don taji dadi.
Kuje ku kuma ku wulakanta sannan bayan tafiyar
taku kin san abin da ya faru? Nayi maza na ce mata
a'a, ta ce ina ce sakin Inna yayi?
Da karfi na kurma wa Atika ihu tare da fadin kar
kiyi min haka Atika, ta ce to tabar maganar. Ta ci
gaba da baiwa Baba nono wanda ni na mika mata shi
ta sake waiwayowa tana kallona cikin natsuwa ta ce
min.
Ina ce sai da suka yi mishi abin da suka yi mishin
ne da ya kori uwarsu a gidan shi ne yazo wai inna ta
koma, su Baba Yahya suka ki da Alhaji Babba, shi ne
mai babban allo ya ce a'a ta koma dakinta ta zauna
saboda in muka je gidan mu samu dakin da muka
shiga, muka zauna.
Amma ba za ta koa ba sai yaje ya daidaita da
matarshi ya dawo da ita tukuna, ya hada su dukansu
yayi hakuri ya zauna dasu don sun riga sun zama
bangaren rayuwarshi.
Inna tana da matsala ne? bata da ita, kullum Yaya
Ado yana yi mata aike tana gaya mana ni ta bangare
na mijina ba mai sakin kudi ba ne, saboda yana taka
tsan-tsan dukiyar ba tashi ba ne ta Baba ce.
Ama ya samar min da wata hanya da ake juya
min kudi, ina armfana ina yi mata abin da nake iyawa,
Aliya ma tana yi mijin tama yana yi darna kuma
41
danta ne tana kuma da 'yan uwanta ga shagonta na
dinki.
Kin ganta da matsala ne? na girgiza kai a hankali
cikin sanyin jiki, can' cikin zuciyata kuma na gane
abinda yasa Ado bai taba furta min abinda ya farun
ba, tunda na Innan ma bai gaya min ba.
Mun dawo gida da yamma gaba daya nuka dawo
sai dare mazansu zasu zò su dauke su. Sa'adatu tana
goye da Umahmnah, ni kuma in rungume da Babaa
akan kafadata, yayin da Atika da Aliya suke rike
mana da kayan tsarabar kauye da muka dawo dashi.
A tsakar gida muka samu Babana ya kwance
buhun shinkafa yana aunawa can gefe kuma ga doya
ya kasata kashi uku, Mama tana tsaye tana kallon
abin da yake yi.
Karo na farko da na ganta a tsakar gida tun da
nazo, da sauri naje na kwantar da Baban Atika a daki
na dawo na karbi mudun a hannunshi ina aunawa
yana nuna min in da zan saka.
Kin ganni ina awo ba Humairah? Na ce mishi eh
Baba. Ya ce to daurowa yake yi a daure, Alkali kin
gane? Na ce mishi eh, Baba. Ya ce to kin ga wannan
buhun shinkafar da wannan doyar kawo min su aka
yi kyauta
Na yi wa wanda ya kawo din addu'a, Babana ya
amsa da amin. Kafin ya ci gaba da yi min bayani.
Yanzu komai raba shi nake yi a gidan nan in kasa
42
kashi uku in baiwa kowa nashi ya adana a wurinshi
saboda Inna ce zan ajiye ayi amfani da shi gaba daya.
To sai a biyo dare a kwashe aje a Boye ana baiwa
kattin banza kin ga haka zai yiwu? Duk da Mama
tana wurin bai hana ni cewa a'a ba, a zuciyata na ce
ke ki ka koya mishi cewa ana kwashe mishi hatsi ana
6oyewa.
Shi yasa nake rabona daidai da daidai rabo na
adalci in kasa kashí uku kowa ya dauka, ko kuwa?
Na ce haka ne, nayi kamar in ce amma da an dan yi
wa adalcin kwaskwarima, don ya kara tafiya daidai.
Tunda ita Zubaida babu da ko daya a dakinta, ita
ita kadaice sai kuma ake yi mata rabo na daidai
tsakaninta da Innata mai ya'ya uku da kuma Mama
mai 'ya'ya uku manyan mutane duk da ita hudu ga
kuma jikoki guda bakwai.
Da nayi wani tunanin sai naga to menene nawa a
ciki in ja bakina kawai in yi shiru mana, mai ya kare
musu a tsakaninsu.
Na daga ido na kalli Mama da tun sanda Babana
ya ce mata dauki take kallon kason ta rasa wanda
zata zaba. Furfura na gani a girarta da kuma gashin
idonta.
Gabana ya fadi na ce ashe a kan yi furfura har a
gashin ido? Lemon da nayi mata a tsakar gida yau ya
Kara bayyanar min da sirrin al'amarinta gaba daya.
Gaba daya ta canza, gaba daya tsufa ya yanko ya
43
afka mata, sai ka ce wacce tayi tamanin alhalin
kwata-kwata shckarun Mama in tayi da yawa ne zata
yi hamsin koda biyu, shekaru biyu kawai da suka
wuce ai gamu dinta take a cike ga kyau ga zati ga
kwalliya, ga iya isa da nuna gadara.
A zuciyata na Kara tabbatarwa kaina da cewar
babu abin da yaff bakin ciki nukurkusa dan Adam,
musamman ma amce ace tana fuskantar bakin ciki
kan haihuwarta da kuma aurenta wanda abin da ya
samu Miama kenan a lokaci daya.
Tunda yanzu dai a zahiri yake a bayyane in
akwai abin da Babana yake zaune dashi akan lalura
to Mama ce de 'ya' yanta wadanda a baya kuma su ya
ray tsawon rayuwar shi yana so yana fifitawa yana
yiwa hidina da dawainiyar ba tare da yana tunanin
akwai wasu masu hakki a bayan nasu ba.
Babana yaja tsaki saboda kallon kashin da Mama
ke ta yi, ki dauka mana. Yayi maganar cikin tsawa,
idonta yana kan na gabanshi, ta nuna da hannunta ga
wanda nake so.
Haushinta ya kama shi an ki a baki wannan din
na gabanki za ki dauka.
Na ce yi hakuri Baba, bari a kwashe mata
wannan din, nasa hannu na soma diban doyar ina kai
mata kofar dakinta su Buhari suna karasa mata dashi
cikin daki. A zuciyata tunani nake yi a irin iyalin da
ke dakain Mama,
44
Wannan kason da aka bata kwana nawa zai yi
mata? Da na dan yi wani tunani kuma sai naga to
Mama ma dai ba abin tausayi ba coe, sai dai kawai
mutum ya tausayawa wanda yake tare da ita saboda
shi din dan uwanshi ne.
Amma in ba haka ba ai tukunyar gidanmu tana
hade ana girki gaba daya na wajo ma in ya shigo
gidan mu zai ci ya koshi, Babana yana cikin
harkarshi bai da wata matsalar babu.
A wannan lokacin tasa iko ta raka tukunyar ta ce
kowa yayi girkin shi don kawai ta ganawa Inna
azaba, ga bakin cikin kishiayr da tasa aka yi mata, ga
hakkokinta na aure duk ta danne sai wanda tsananin
rabo yasa aka bata.
Amma bai isheta taga bari ta ganawa 'ya'yanta
azabar yunwa.watakia tana ganin ta hakanne kawai
zata iya korarta, to wahala kam mun sha daidai
wargwado, amma bata yi nisa mai yawa ba sai ta
wuce maha ta kuma wucewa uwarmu ta kuma juyo ta
dawo mata ta inda bata taba zato ba.
Wai ace mutum bai san yayi adalci ba? An ce a
karkace za'a tashi amma shi kullum aikinshi kenan
zalunci, cuta, a raina na ce yau kenan ki ka san
wannan.
Zai yi magana nayi maza na ce mishi, kayi
hakuri Baba. Ya kalle ni cikin natsuwa ya ce, in yi
hakuri ta zage ni? Na ce eh ai babu komai, ya ce to
45