Sashe 11
Mijin Ta Ce Part 4 Complete Hausa Novel · about 7 min read
shi.
Kan ka ce meye wannan ya lamushe abincin da
na kawo mishin na fita don in karo mishi sai kawai
nazo na samu wai har ya fara bacci, don haka na
koma naci gaba da aikin abincina cikin zuciyata dai
tausayin Yaya Ibrahim yafi konai damuna.
Ko ina Baba yake ko suna tare bari ya tashi daga
bacci sai in tambaye shi.
Wajen karfe biyar da rabi Ado ya dawo gida da
sauri naje na same shi na gaya mishi albishirinka, ya
ce goro na ce mishi su Yaya Ibrahim da tunda suka
tafi ake cewa ba a taba jin ga wanda ya ce ya gansu
ba.
Ya ce, eh na ce to gashi nan yau yazo, yana ina?
Na ce gashi can yana bacci a dakin baki, ba ka ga
ciwanwukan da ke jikinshi ba, hatsarin mota suka yi.
Ya ce, ayya! Ya wuce ya shiga can cikin daki,
nima amsawar tashi ta ban haushi, na juya na nufi
kicin din tsakar gida wanda nake aiki a ciki.
Ban yi aune ba, ban san yanda aka yi ba sai
kawai na jiwo ihu mai tsananin firgitarwa, na zare
ido tare da kasa kunne don kokarin tantance daga ina
ihun yake fitowa, ban gane ba.
Daga ina ne Hasiya? Cikin natsuwa naji ta ce
min watakila Baba ne yake dukan bakon nan don
naga ya shiga dakin da dorina a hannunshi.
Da gudu na nufi dakin ban san yanda aka yi ba
70
ganina kawai nayi a kwance kan Yaya Ibrahimn na
rufe shi da jikina, gigitaccen ihun da na kurtna shi ne
ya fahimtar da Ado har dani a dukan da yayi Ado
yana haki yana tambayarshi me ya kawo ka gidana?
Nima kazo ne kayi min abinda kuka yiwa
ubanku? Hannu biyu na saka Da rufe baki na zaro ido
jikina sai rawa yake yi saboda tsoratar da nayi da irin
zagin da Ado yake yi mishi, amma ko a jikinshi
muna da gai daku ne uwarku ce 'yar uwata itama bata
takowa in da nake ba balle ku.
Fita ka bani dan iska... nayi maza nace ni dan
uwana ne wurina yazo na soma kuka don ban taba
ganin duka da wulakanci irin wanda Ado yayi mishi
ba.
To nemi inda za ki kai shi ki kai shi amma in ki
ka bar min shi a gidannan kin sanni da kyau lokacin
da zan turo N.D.L.A su kama shi ba za ki sani ba,
sai dai kawai ki neme shi ki rasa.
Kuka sosai na soma yi na ce mu tafi Yaya
Ibrahim tunda dan uwana ba zai iya zuwa wurina ba
ai nima bani da wurin zama ya ce eh baku dashi kuje.
Tbrahim yaja ya tsaya a'a Anti ba zan zo in same
ki a gidan mijinki in kashe miki aure ba, kiyi zaman
ki kawai bar ni ni in tafi aini kadai ya kora na çe a'a
tare ya kore mu.
Na tasa Yaya Ibrahim a gaba muka fita muka bar
gidan, Ado ko Baba Yahya ban dauka ba saboda
71
Zuciyata takai natuka wa en zafi wulakancin da Ado
ya yi wa Ibrahim ba shi ya yi wa ba ni ya yi wa tunda
dan uwana ne wana ne uban mu daya mu kuma da yä
zauna a namu gidan rayiwar yanci yayi babu wani
wanda ya wulakanta shi. "
Har mun shiga mota mun zauna muna jiran
direba yazo mu tafi, sai gá Baba Tanirnu da saurinshi
yana bin motocin da ke todi yana leka cikin su har
yazo kan tamu yana ganina ya ce, fito k fito nan.
Muka fita muka bi bayanshi, ba ki kyauta min ba,
ko kadan ba ki kyauta min ba. Ban taba sanin ba ki
dauke mu iyaye ba sai yau.
Čabana ya fadijin maganar tashi, in kin dauke ni
matsayin uba ba za kiyiumin haka ba, na soma yiwa
Baba Tanimu kuka saboda jin abin da yake fada.
Yaya za ki. fita ki bar dakinki da sunan 6acin rai
ba ki sanar dani ba'? Wato nayi kadan ko? Har muka
isa gida bai bar maganar ba.
Cikin zuciyata nayi nadama da na tuna mai
babban allo ya gaya min cewar Hajiya Kubrah bata
taba tsallake shi taje ta kai kara gun nata iyayyen ba.
Saboda ta yarda shi din ubanta ne.
Muna shiga gida Ado muka fara gani zai fita da
Baba Yahya a hannun shi, mutumin banza mutumin
wofi, wato ban isa a zo wurina ba sai kayi hukunci da
kanka? Wato ni ban isa ba?
Wato in ban da yarinyar nan Hasiya tayi hankali
72
tazo ta gaya min da sai kawai 1yaycn yarinyar nan su
ganta a gida ni ban san komai ba, to. ina amfanin
girman nawa kenan?
Kayi hakuri Baba, Ado ya ba shi hakuri ya hada
mu yayi mana fada, ya kuma hana Ado korar Yaya
Ibrahim ya ce mishi wurina yazo ba wurinshi ba, ya
bar shi tunda dan uwana ne, muka dawo muka zauna,
amma ni da Ado ta ciki-na-ciki.
Rannan da daddare muka yi mummunan tashin
hankali ni da Ado yayi min wulakanci irin wanda bai'
taba yi ba.
Ai ke ba ki san kowa ba sai kanki, shi yasa ba ki
san girma da darajar kowa ba in ba naki ba ne, ba a
bakin ki naji labarin irin lalacewar da Mama ta yi ba?
Har kina gaya min wai wadaman mazaunan na
Mama da take juijuyawa tana tafiyar takama duk sun
zagwanye sunz ama kamar fata ko tsunma?
Sannan ina zaune ni Adamu ina zaune a inda kii
ka amsa wayar da Atika tayi miki tana baki labarin
Mama ta fadi har ta samu stroke tana asibiti, ba ki ji
kunyata bare tsorona ki ka bude baki ki ka cewa
Atika ke duk abinda zai samu Mama ba zai dame ki
ba.
In da abin zai tsaya ne a kanta ita kadai. ba zai
shafi 'ya'yanta ba. Yaya Habiba ta koma dakinta aka
ce miki eh, ki ka ce to madallah.
Kina nufin don naki rabuwa da ke kamar yanda
73
Mama tayi min umarni shi kenan hakan yana nufin
bana sonta ko bana ganin girma da darajarta?
Idanuwanshi suka baiyanar da bacin rai mai
tsanani wanda yayi dalilin da náyi magana naja bakina
nayi shiru saboda a yanzu tsoroni abinda zai taba
lafiyar jikina nake yi.
Na kuma san na saki baki na fadi maganganu iri-
iri akan Maman a gabanshi ban taba sanin basa yi
mishi dadi ba sai yau.
Rainà ni ki ka yi yasa kike iya fadin mugum'abu
a kanta a gabana ko kuwa ke din kin manta ne cewa
ita din madadın uwa take a wurina? Shiru nayi ban
iya ce mishi komai ba.
Ibrahim ba zai zauna mih a gida ba na gaya miki,
don ba za su pakāsa min yar uwa suyi sanadin
shigarta cikin musibar rayuwa ba, sahman su zo min
gida su zauna don sùna gadarar ga ki a gidan, in da
ba su lalace ba in da ba su maida kansu sika. zama
abin da suka zaa.ba, Babanku zai rinka yi mata abin
da yake yi mata a yanzu?
Wai har yana gayawa mutane ita din macuciya oe
shi da ita wa ya cuci wani? A ina aka ce wa namiji ya
bari mace ta... da sauri na kátse Ado.
Na ce, a'a ya ya haka? Me Babana ya yi maka?
in anyi wa Mama...kan in karasa ya wanke ni da
mari, ai ba za ki sake zaginta a gabana ina kallonki
ba, ai kun riga kun kure ni.
74
Yau ma Baba Tanimu ne ya raba ni da Ado.
Kwanaki kadan bayan nan ma aka sake masifar
Ado ta ishe ni naje na kai karar shi wurin Baba
Tanimu ya hada mu ni dashi duk gaba daya bayanin
akan Ibrahim ne.
Baba Tanimu ya ce to ke ki bar shi mana kawai
ya kore shi ba yarshi ce ta haife shi ba? Na ce a'a
Baba ba wurin shi yazo ba, wana ne sune ya'yan
Babana manya ba asan in da dayan yake ba, shi yazo
wurina a kore shi, in shima ya tafi bai sake dawowa
ba fa?
Na yarda tunda gidán shi ne yasa mishi ka'idar
zama' in bai bi ba shi kenan, amma ba kora ba, in an
bar shi ma in yaga zai tafi sai ya tafi don kan shi.
Baba Tanimu ya ce, gaskiya' ne, kasa musu
ka'ida ita dashi in basu bi ba ni ne zan kore shi ba kai
ba.
Ado ya ce, za'a rinka salloli biyar dashi a
Masallaci, Baba ya ce ko ba ka nan zan sa maka ido
kan wannan, ban yarda kuma asha ko da sigari ne ba
a cikin gidana, balle wani abinda yafi sigari.
Kina ji? Baba Tanimu ya tambaye ni na ce mishi
eh Baba. Sai me kuma ya sake juyawa wajen Ado,
Adon ya gyara zaa ya ce, zama kawai zai rinka yi a
gida ban da fita in kuma ya ki ya fita to kar ya dawo.
A baka maganar ta dan lafa ni kuma na tasa Yaya
Ibrahim a gaba kullum ina kaf-kaf-kaf dashi ina
Kan ka ce meye wannan ya lamushe abincin da
na kawo mishin na fita don in karo mishi sai kawai
nazo na samu wai har ya fara bacci, don haka na
koma naci gaba da aikin abincina cikin zuciyata dai
tausayin Yaya Ibrahim yafi konai damuna.
Ko ina Baba yake ko suna tare bari ya tashi daga
bacci sai in tambaye shi.
Wajen karfe biyar da rabi Ado ya dawo gida da
sauri naje na same shi na gaya mishi albishirinka, ya
ce goro na ce mishi su Yaya Ibrahim da tunda suka
tafi ake cewa ba a taba jin ga wanda ya ce ya gansu
ba.
Ya ce, eh na ce to gashi nan yau yazo, yana ina?
Na ce gashi can yana bacci a dakin baki, ba ka ga
ciwanwukan da ke jikinshi ba, hatsarin mota suka yi.
Ya ce, ayya! Ya wuce ya shiga can cikin daki,
nima amsawar tashi ta ban haushi, na juya na nufi
kicin din tsakar gida wanda nake aiki a ciki.
Ban yi aune ba, ban san yanda aka yi ba sai
kawai na jiwo ihu mai tsananin firgitarwa, na zare
ido tare da kasa kunne don kokarin tantance daga ina
ihun yake fitowa, ban gane ba.
Daga ina ne Hasiya? Cikin natsuwa naji ta ce
min watakila Baba ne yake dukan bakon nan don
naga ya shiga dakin da dorina a hannunshi.
Da gudu na nufi dakin ban san yanda aka yi ba
70
ganina kawai nayi a kwance kan Yaya Ibrahimn na
rufe shi da jikina, gigitaccen ihun da na kurtna shi ne
ya fahimtar da Ado har dani a dukan da yayi Ado
yana haki yana tambayarshi me ya kawo ka gidana?
Nima kazo ne kayi min abinda kuka yiwa
ubanku? Hannu biyu na saka Da rufe baki na zaro ido
jikina sai rawa yake yi saboda tsoratar da nayi da irin
zagin da Ado yake yi mishi, amma ko a jikinshi
muna da gai daku ne uwarku ce 'yar uwata itama bata
takowa in da nake ba balle ku.
Fita ka bani dan iska... nayi maza nace ni dan
uwana ne wurina yazo na soma kuka don ban taba
ganin duka da wulakanci irin wanda Ado yayi mishi
ba.
To nemi inda za ki kai shi ki kai shi amma in ki
ka bar min shi a gidannan kin sanni da kyau lokacin
da zan turo N.D.L.A su kama shi ba za ki sani ba,
sai dai kawai ki neme shi ki rasa.
Kuka sosai na soma yi na ce mu tafi Yaya
Ibrahim tunda dan uwana ba zai iya zuwa wurina ba
ai nima bani da wurin zama ya ce eh baku dashi kuje.
Tbrahim yaja ya tsaya a'a Anti ba zan zo in same
ki a gidan mijinki in kashe miki aure ba, kiyi zaman
ki kawai bar ni ni in tafi aini kadai ya kora na çe a'a
tare ya kore mu.
Na tasa Yaya Ibrahim a gaba muka fita muka bar
gidan, Ado ko Baba Yahya ban dauka ba saboda
71
Zuciyata takai natuka wa en zafi wulakancin da Ado
ya yi wa Ibrahim ba shi ya yi wa ba ni ya yi wa tunda
dan uwana ne wana ne uban mu daya mu kuma da yä
zauna a namu gidan rayiwar yanci yayi babu wani
wanda ya wulakanta shi. "
Har mun shiga mota mun zauna muna jiran
direba yazo mu tafi, sai gá Baba Tanirnu da saurinshi
yana bin motocin da ke todi yana leka cikin su har
yazo kan tamu yana ganina ya ce, fito k fito nan.
Muka fita muka bi bayanshi, ba ki kyauta min ba,
ko kadan ba ki kyauta min ba. Ban taba sanin ba ki
dauke mu iyaye ba sai yau.
Čabana ya fadijin maganar tashi, in kin dauke ni
matsayin uba ba za kiyiumin haka ba, na soma yiwa
Baba Tanimu kuka saboda jin abin da yake fada.
Yaya za ki. fita ki bar dakinki da sunan 6acin rai
ba ki sanar dani ba'? Wato nayi kadan ko? Har muka
isa gida bai bar maganar ba.
Cikin zuciyata nayi nadama da na tuna mai
babban allo ya gaya min cewar Hajiya Kubrah bata
taba tsallake shi taje ta kai kara gun nata iyayyen ba.
Saboda ta yarda shi din ubanta ne.
Muna shiga gida Ado muka fara gani zai fita da
Baba Yahya a hannun shi, mutumin banza mutumin
wofi, wato ban isa a zo wurina ba sai kayi hukunci da
kanka? Wato ni ban isa ba?
Wato in ban da yarinyar nan Hasiya tayi hankali
72
tazo ta gaya min da sai kawai 1yaycn yarinyar nan su
ganta a gida ni ban san komai ba, to. ina amfanin
girman nawa kenan?
Kayi hakuri Baba, Ado ya ba shi hakuri ya hada
mu yayi mana fada, ya kuma hana Ado korar Yaya
Ibrahim ya ce mishi wurina yazo ba wurinshi ba, ya
bar shi tunda dan uwana ne, muka dawo muka zauna,
amma ni da Ado ta ciki-na-ciki.
Rannan da daddare muka yi mummunan tashin
hankali ni da Ado yayi min wulakanci irin wanda bai'
taba yi ba.
Ai ke ba ki san kowa ba sai kanki, shi yasa ba ki
san girma da darajar kowa ba in ba naki ba ne, ba a
bakin ki naji labarin irin lalacewar da Mama ta yi ba?
Har kina gaya min wai wadaman mazaunan na
Mama da take juijuyawa tana tafiyar takama duk sun
zagwanye sunz ama kamar fata ko tsunma?
Sannan ina zaune ni Adamu ina zaune a inda kii
ka amsa wayar da Atika tayi miki tana baki labarin
Mama ta fadi har ta samu stroke tana asibiti, ba ki ji
kunyata bare tsorona ki ka bude baki ki ka cewa
Atika ke duk abinda zai samu Mama ba zai dame ki
ba.
In da abin zai tsaya ne a kanta ita kadai. ba zai
shafi 'ya'yanta ba. Yaya Habiba ta koma dakinta aka
ce miki eh, ki ka ce to madallah.
Kina nufin don naki rabuwa da ke kamar yanda
73
Mama tayi min umarni shi kenan hakan yana nufin
bana sonta ko bana ganin girma da darajarta?
Idanuwanshi suka baiyanar da bacin rai mai
tsanani wanda yayi dalilin da náyi magana naja bakina
nayi shiru saboda a yanzu tsoroni abinda zai taba
lafiyar jikina nake yi.
Na kuma san na saki baki na fadi maganganu iri-
iri akan Maman a gabanshi ban taba sanin basa yi
mishi dadi ba sai yau.
Rainà ni ki ka yi yasa kike iya fadin mugum'abu
a kanta a gabana ko kuwa ke din kin manta ne cewa
ita din madadın uwa take a wurina? Shiru nayi ban
iya ce mishi komai ba.
Ibrahim ba zai zauna mih a gida ba na gaya miki,
don ba za su pakāsa min yar uwa suyi sanadin
shigarta cikin musibar rayuwa ba, sahman su zo min
gida su zauna don sùna gadarar ga ki a gidan, in da
ba su lalace ba in da ba su maida kansu sika. zama
abin da suka zaa.ba, Babanku zai rinka yi mata abin
da yake yi mata a yanzu?
Wai har yana gayawa mutane ita din macuciya oe
shi da ita wa ya cuci wani? A ina aka ce wa namiji ya
bari mace ta... da sauri na kátse Ado.
Na ce, a'a ya ya haka? Me Babana ya yi maka?
in anyi wa Mama...kan in karasa ya wanke ni da
mari, ai ba za ki sake zaginta a gabana ina kallonki
ba, ai kun riga kun kure ni.
74
Yau ma Baba Tanimu ne ya raba ni da Ado.
Kwanaki kadan bayan nan ma aka sake masifar
Ado ta ishe ni naje na kai karar shi wurin Baba
Tanimu ya hada mu ni dashi duk gaba daya bayanin
akan Ibrahim ne.
Baba Tanimu ya ce to ke ki bar shi mana kawai
ya kore shi ba yarshi ce ta haife shi ba? Na ce a'a
Baba ba wurin shi yazo ba, wana ne sune ya'yan
Babana manya ba asan in da dayan yake ba, shi yazo
wurina a kore shi, in shima ya tafi bai sake dawowa
ba fa?
Na yarda tunda gidán shi ne yasa mishi ka'idar
zama' in bai bi ba shi kenan, amma ba kora ba, in an
bar shi ma in yaga zai tafi sai ya tafi don kan shi.
Baba Tanimu ya ce, gaskiya' ne, kasa musu
ka'ida ita dashi in basu bi ba ni ne zan kore shi ba kai
ba.
Ado ya ce, za'a rinka salloli biyar dashi a
Masallaci, Baba ya ce ko ba ka nan zan sa maka ido
kan wannan, ban yarda kuma asha ko da sigari ne ba
a cikin gidana, balle wani abinda yafi sigari.
Kina ji? Baba Tanimu ya tambaye ni na ce mishi
eh Baba. Sai me kuma ya sake juyawa wajen Ado,
Adon ya gyara zaa ya ce, zama kawai zai rinka yi a
gida ban da fita in kuma ya ki ya fita to kar ya dawo.
A baka maganar ta dan lafa ni kuma na tasa Yaya
Ibrahim a gaba kullum ina kaf-kaf-kaf dashi ina