Sashe 1
Mijin Ta Ce Part 4 Complete Hausa Novel · about 8 min read
MIJIN TACE
4
NA
HAJ. HAFSAT C. SODANGI
(Mrs. Yunus Abdullahi Dabai)
1
GODIYA
Godiyar ga Allah take, Subhanahu wata'ala,
Masanin yau da gobe, Gwani Mai Hikima, wanda
yayi halitta tasa duka bibiyu, mace da namiji, ya
kuma halicci mutum da aljan don su bauta mishi.
Tsira da amincin Allah su kara tabbata ga
cikamakin Annabawa Shugaban Manzanni, Annabin
tsira, Annabin karshe Muhammad (S.A.W), da
Alayensaa da Sahabbansa, da wadanda suka bi ma
tafarkinsa na gaskiya har zuwa ranar karshe
AIkiyama.
Bayan haka, ina mika godiyata ga Makaranta
littattafaina, wadanda kullum sakonninsu basu
yankewa a gare ni, suke ma kara min hima wajen
ganin na fiddo musu da sabbin takardu.
Na gode da hakurinku a kaina, na kuma gode da
kulawarku kan rubutuna. Ubangiji ya saka muku da
mafificin sakamako.
Na gode.
Hafsat Chindo Sodangi
17/1/2013
2
SADAUKARWA
Sadaukarwar kullum ta Iyayena ne saboda kulawarsu
da tarbiyarsu a gare ni.
Alhaji Chindo Muhammad Sodangi, da Hajiya
Fatima C. Sodangi, Allah ya saka muku da mafificin
sakamakonsą, amin.
TUKUICI
Tukuicin littafin na dangin miji ne, Jama'ar Dabai.
Na gode.
JINJINA
Jinjinar taka ce
Muhammad Kabir Sodangi
(A.T.B.U Bauchi)
FATAN ALHERI GA
Sha'awa Kabiru Mamman Namani Tsafe
Da
Halima Ibrahim Dogarai
(Dauravwa S.P.S Primary School)
Da
Asiya Sani Yashe (Mrs Mustafa Marafa, Gusauu
Zamfa State)
Da
Hajara A.S Mai Salati Niger
Badi'atu Dr. Yusuf Dan Sadau
3
Amina Ibrahi Farouk
(Mrs Magaji Abdussalami Majia)
Dukkan ku na gode da kulawarku.
KUNA RAINA
Ubaidah Ladan Sokoto
Wasila Mahmud Kano
Mariya Aliyu
Halima Adam Kwayakusur
Karimatu Gamawa
Aisha Muhammad Jikamshi
Amina Ahmad Baballe
Umahmah Abdullahi Gusau, Zamfara
Abidah Kabir Usman Bauchi
Maryam Abdussalai Kabara
Dukkanku ina yi muku fatan alheri tare da iyalanku
baki daya, na gode.
GAISUWAR SADA ZUMUNCI GA
Ga Sister Baturiya Yar'adua
Psychiatric Hospital Katsina.
Na gode
YABO
Yabon naki ne
Hajiya Iyatu Abba (B.R.C) Bauchi
4
GODIYA
Ga Dr. Zayyanatu Ahmad
GAISUWAR BAN GIRMA
Ga dan uwana
, Mallam Jibrin Adam Sodangi
Da iyalanshi, Ubangiji ya saka maka da alherinsa kan
zumuncika, amin.
FADAKARWA
Litattafan Sodangi basa mufin habaici ko yi da
wani, an rubuta su ne kawai don fadakarwa,
nishadanmtarwa da taya hira, ana neman afuwa ga duk
wanda yaga wani abu. a ciki yayi daidai ko shigen
kama da abin da ya, shafe shi, bs da shi din ake ba
dace ne kawai. Na gode.
Fatan alheri gare ku dukkamku
Hajiya Hafsat C. Sodangi
2/4/2013
22/5/1433 Hijrah
Littattafan SODANGH
1- Uwar Miji
-Naga Ta Kaina
- Wayyo Duniya
- Rabon Kwado...
ikar Alkawari 1
-Tabbataccen Alamari
-Yi wa Wani.."
-Abu Naka.
Nufin Allah
-Garin Banza..
-Gani Gare Ka
- Me Za Mu Ce Da Maza?
- Biyan Bukatar Rai
- Kif Na Ganinka..
-Da Kamar Wuya...
- Daga Kin Gasciya...
- Shamaki
- Mai Uwa..
- Hattara
Mata Da Kicin Dinsu
- Mata Masu Duniya
- Duk Daya
Kyautata
- Ayi Dai Mu Gani,..
Wacece Ni?
-Wata Fuskar...
- Mijin-Tace
6
MIJIN-TACE 4
Gari ya gama wayewa ne kawai a cikin gida ni
da Ado muka ga gaba daya cewar jiya da
daddare Ado da Goggo Ayalle sunyi kaca-kaca akan
kawai ta gaya wa Humairah gaskiya.
In ban da ma ita Goggó ta nuna halin girma, bata
tanka wa maganganun nashi ba watakila da dukan
tsiya ya nada mata.
Baba Tanimu da kanshi a wannan lokacin salati
yake yi, yana karawa, tare da kanbama al'amarin, sai
fadi yake yi "Lalle al'amarin Adamu akar wannan
yarinyar ya wuce yanda duk ake zato."
Sai yada wannan maganar ake yi, Goggo Ayalle
tana ji ta ki yarda ta dubi girman sheckarunta ta gyara
al'amarin, ni na yarda ta fadi gaskiyar abinda ya faru
kar ta rufe komai, yafi min sauki kan ace wai Ado ya
zage ta a kaina, wai har mą in ban da tayi shira da
dukd ya nada mata.
Cikin zuciyata ha ce, watakila ma dai dama
itama Goggon dan kiris take jira da ni.
Tuni matan gida suka mike tsaye suna ta aikéwa
'ya' yan gidän mata da suke aure a wastu gidaje da
labarin abin da suka ce wai ya faru.
Ita kuwa Goggo tayi kwanciyarta a daki ko
kosan ranar bata fito tayi ba, wai ba za ta iya ba sai
Ruwaila ce tazo ta dauki kullin ta soya, wai don kar
7
abar shi ya lalace.
Ni kam ina kwance 1amo akan gado, in ban da
kuka babu abinda nake yi, ana cikin haka naga Ado
ya shigo dakin, ko kallon inda Goggon take bai yi ba,
ya ce min tashi Humairah tashi ki koma dakinki"
Ban motsa daga yanayin kwanciyar tawa ba, ban
ma so ya shigo in da nake ba, balle yazo yana yi min
wata magana ba tare da ya kula da Goggo Ayalle me
dakin ba, tashi mana. Hanmu biyu ya saka ya đauko
ni ya saukar dani, alamar zai iya daukana ya fidda ni .
in ma ban yi hakan ba.
Na kalli in da Goggo ke kwance, na gaishcta
idonta a rufe bata amsa ba, wai ita a dole bacci take
yi.
Tasa ni a gaba yayi ya kai ni wurinmu, sa bamu
ki share hawayenki, kerin sake-ganin zubarsu, in ba
so ki ke gaba daya ratimu ya baci ba, ka sani da baka
yi mata magana ba. '
Shhhhhhh! Ya dora dan yatshinšhi a lebenshi ya
fitar da sautin alanar kashedi na' kar in sake furta
mishi wannan maganar.
Sa kai yayi ya ita ya bar ni bayan yasan nayi
wanka ya tasa ni a gaba sai da yaga nayi shafa na
gyara jikina na sanya atamfata mai kyau na kuma
shiga dakin dahuwarmu wanda na same shi a gyare
tas, na kama aikin girka mana abincin da zamu ci.
Amma dai ni kam yi kawai nake yi, amma ni
8
kadai nasan yanda zuciyata take ciki gace da tsoron
abin da zai faru, duk da dai Adon yayi tayi min
kashedin wai kar in tsorata, yana kallon duk abin da
ake yi babu kuma abin da zai same ni.
Kan ka ce meye wannan? Matan gida suka hadu
akan sai an kama ni an dana min duka ne zai sa in
natsu in shiga hankalina, in daina kwasar maganar
mutane ina gayawa mijina, ina bata tsakaninshi da
'yan uwanshi.
Na shiga tsakaninshi da Hajiya Majadan ta
hakura dashi ta bar min shi, to su ba zan shiga
tsakaninsu da shi su hakura dashi su bar min shi ba,
maganina kawai zasu yi.
A wannan lokacin na kai matuka wajen tsorata,
ba wai dukan da zasu yi min din ne yafi tsorata ni ba,
a'a! abin da zai faru tsakanin Ado da masu zuwa
dukan nawa ne yafi zamo min abin tsoro, gashi kuma
ya tattara komai ya dora laifinshi akan Ruwailah, duk
da har zuwa yanzunnan babu wanda ya ji bakinta a
ciki.
Baba Tanimu ne ya hana yunkurin dukan nawa
da aka yi bisa dalilin da ya basu na ccwar shia
matsayinshi na babba, yana gida bai kamata ya bari
ayi abu na rashin hankali irin wannan ba.
Adau dai dan shi ne da dan uwanshi ya baifa ya
bar mishi, don haka ba zai yarda a raba shi da shi ba,
tunda kuwa abin yazo kan iyalinsti, to ai gab yake da
9
isowa kan shi, ko ma ya ce ya iso.
Don haka abar mishi lamarin kawai a hannunshi
a ga abin da zai yi, gaba daya suka amsa haka ne
Baba, haka ne.
Adamu ka ai bai taba sabawa da kowa ba, gaba
daya dangi da 'yan uwa kowa nashi ne, sai a wannan
lokacin a sanadin matarshi yanzu tsakaninshi da
Jafaru basa wata mu'amallah.
Shi da matar Jafaru kuwa Ruwaila basa ko ga
maciji, da ya ba, 'ya'yan Jafaru wani abu su anfana
dashi gara ya baiwa na waje da bai hada komai da su
ba, ai kuwa da magana suka ce kwarai Baba.
Duk wannan karin bayanin da na ji na Baban
yana yi musu ne, a zuciyata na ce uh'uh hun! Baba
ashe kaima "MIJIN-TACE' ne, wannan lokacin ne na
kara yarda da maganar Ado.
Tun kafin yamma tayi kuwa sai naji Babà yana yi
wa Ado magana, kan yaje ya duba wasu yanmata da
suke wasu gidaje da ya gaya mishi su.
Ina jin Adon yana ce mishi ni da ba ni da daki
Baba in naje naga yarinya aka ce an bani ita ina zaan
sa ta? A dai yi min hakuri kadan in samu in gina 'yan
dakuna koda biyu ne.
Da daddare muna tare da shi nayi wanka nayi
kwalliya da sabbin rigunan baccin da na tarar ya tara
a dakin don in sa shi ya ji dadi, duk da nasan cikin
6acin rai na wuni, amma nasan bai kai nashi ba,
10
tunda sau biyu ina jin shi yana tarmbayata.
Anya ca namiji yana da ranar da yake fita daga
maraicin wa kuwa Humaira? Na kalle shi cikin
natsuwa aa ce mishi, "Yana fita niana." Ya sake
kallona ya ce anya?
Sanin yana cikin wani hali da kua jin maganar
Baba Tanimu da na yi ya kara sa ni fahimtar Goggo
Ayalle ta niyyar taimakon surukarta a kaina ne,
yasa tusawa mijinta wasu maganganu.
Musamnan da yake rashir shirin Ado da
Ruwailah ya haifar da koma bayan mu'mamallah
tsakaninshi da Yaya Jafaru, tunda shi ma wata kila
tana gaya mishi wani abuu yana dauka.
Gyara yarinyar nayi tsaf, hayan nayi mata wanka
na gasa mata jiki don taji dumi tayi bacci mai nauyi
tun akan 'ya'yan da Innata take haifa na koyi
wannan.
Na kaita can gefen katifa ta karshe na kwantar da
ita, na lullube ta na daw0 na samu Ado a inda yake
zaune, ya mike kafarshi guda daya ya kuma tsayar da
guda daya ya tsaida gwiwan hannunshi akai don ya ji
dadin dafe goshinshi da tafin hannun nashi.
Na matsa jikinshi na jingina kaina da kirjinshi
nasa hannu ina cire mishi botin din da ke jikin T-shirt
din shi. Zubo idanuwanshi akan fuskata cikin murya
mai sanyi ya ce min a bacin ran abin da 'van wauna
suka yi mi a gidan nan yau Humaira har za ki iya
11
4
NA
HAJ. HAFSAT C. SODANGI
(Mrs. Yunus Abdullahi Dabai)
1
GODIYA
Godiyar ga Allah take, Subhanahu wata'ala,
Masanin yau da gobe, Gwani Mai Hikima, wanda
yayi halitta tasa duka bibiyu, mace da namiji, ya
kuma halicci mutum da aljan don su bauta mishi.
Tsira da amincin Allah su kara tabbata ga
cikamakin Annabawa Shugaban Manzanni, Annabin
tsira, Annabin karshe Muhammad (S.A.W), da
Alayensaa da Sahabbansa, da wadanda suka bi ma
tafarkinsa na gaskiya har zuwa ranar karshe
AIkiyama.
Bayan haka, ina mika godiyata ga Makaranta
littattafaina, wadanda kullum sakonninsu basu
yankewa a gare ni, suke ma kara min hima wajen
ganin na fiddo musu da sabbin takardu.
Na gode da hakurinku a kaina, na kuma gode da
kulawarku kan rubutuna. Ubangiji ya saka muku da
mafificin sakamako.
Na gode.
Hafsat Chindo Sodangi
17/1/2013
2
SADAUKARWA
Sadaukarwar kullum ta Iyayena ne saboda kulawarsu
da tarbiyarsu a gare ni.
Alhaji Chindo Muhammad Sodangi, da Hajiya
Fatima C. Sodangi, Allah ya saka muku da mafificin
sakamakonsą, amin.
TUKUICI
Tukuicin littafin na dangin miji ne, Jama'ar Dabai.
Na gode.
JINJINA
Jinjinar taka ce
Muhammad Kabir Sodangi
(A.T.B.U Bauchi)
FATAN ALHERI GA
Sha'awa Kabiru Mamman Namani Tsafe
Da
Halima Ibrahim Dogarai
(Dauravwa S.P.S Primary School)
Da
Asiya Sani Yashe (Mrs Mustafa Marafa, Gusauu
Zamfa State)
Da
Hajara A.S Mai Salati Niger
Badi'atu Dr. Yusuf Dan Sadau
3
Amina Ibrahi Farouk
(Mrs Magaji Abdussalami Majia)
Dukkan ku na gode da kulawarku.
KUNA RAINA
Ubaidah Ladan Sokoto
Wasila Mahmud Kano
Mariya Aliyu
Halima Adam Kwayakusur
Karimatu Gamawa
Aisha Muhammad Jikamshi
Amina Ahmad Baballe
Umahmah Abdullahi Gusau, Zamfara
Abidah Kabir Usman Bauchi
Maryam Abdussalai Kabara
Dukkanku ina yi muku fatan alheri tare da iyalanku
baki daya, na gode.
GAISUWAR SADA ZUMUNCI GA
Ga Sister Baturiya Yar'adua
Psychiatric Hospital Katsina.
Na gode
YABO
Yabon naki ne
Hajiya Iyatu Abba (B.R.C) Bauchi
4
GODIYA
Ga Dr. Zayyanatu Ahmad
GAISUWAR BAN GIRMA
Ga dan uwana
, Mallam Jibrin Adam Sodangi
Da iyalanshi, Ubangiji ya saka maka da alherinsa kan
zumuncika, amin.
FADAKARWA
Litattafan Sodangi basa mufin habaici ko yi da
wani, an rubuta su ne kawai don fadakarwa,
nishadanmtarwa da taya hira, ana neman afuwa ga duk
wanda yaga wani abu. a ciki yayi daidai ko shigen
kama da abin da ya, shafe shi, bs da shi din ake ba
dace ne kawai. Na gode.
Fatan alheri gare ku dukkamku
Hajiya Hafsat C. Sodangi
2/4/2013
22/5/1433 Hijrah
Littattafan SODANGH
1- Uwar Miji
-Naga Ta Kaina
- Wayyo Duniya
- Rabon Kwado...
ikar Alkawari 1
-Tabbataccen Alamari
-Yi wa Wani.."
-Abu Naka.
Nufin Allah
-Garin Banza..
-Gani Gare Ka
- Me Za Mu Ce Da Maza?
- Biyan Bukatar Rai
- Kif Na Ganinka..
-Da Kamar Wuya...
- Daga Kin Gasciya...
- Shamaki
- Mai Uwa..
- Hattara
Mata Da Kicin Dinsu
- Mata Masu Duniya
- Duk Daya
Kyautata
- Ayi Dai Mu Gani,..
Wacece Ni?
-Wata Fuskar...
- Mijin-Tace
6
MIJIN-TACE 4
Gari ya gama wayewa ne kawai a cikin gida ni
da Ado muka ga gaba daya cewar jiya da
daddare Ado da Goggo Ayalle sunyi kaca-kaca akan
kawai ta gaya wa Humairah gaskiya.
In ban da ma ita Goggó ta nuna halin girma, bata
tanka wa maganganun nashi ba watakila da dukan
tsiya ya nada mata.
Baba Tanimu da kanshi a wannan lokacin salati
yake yi, yana karawa, tare da kanbama al'amarin, sai
fadi yake yi "Lalle al'amarin Adamu akar wannan
yarinyar ya wuce yanda duk ake zato."
Sai yada wannan maganar ake yi, Goggo Ayalle
tana ji ta ki yarda ta dubi girman sheckarunta ta gyara
al'amarin, ni na yarda ta fadi gaskiyar abinda ya faru
kar ta rufe komai, yafi min sauki kan ace wai Ado ya
zage ta a kaina, wai har mą in ban da tayi shira da
dukd ya nada mata.
Cikin zuciyata ha ce, watakila ma dai dama
itama Goggon dan kiris take jira da ni.
Tuni matan gida suka mike tsaye suna ta aikéwa
'ya' yan gidän mata da suke aure a wastu gidaje da
labarin abin da suka ce wai ya faru.
Ita kuwa Goggo tayi kwanciyarta a daki ko
kosan ranar bata fito tayi ba, wai ba za ta iya ba sai
Ruwaila ce tazo ta dauki kullin ta soya, wai don kar
7
abar shi ya lalace.
Ni kam ina kwance 1amo akan gado, in ban da
kuka babu abinda nake yi, ana cikin haka naga Ado
ya shigo dakin, ko kallon inda Goggon take bai yi ba,
ya ce min tashi Humairah tashi ki koma dakinki"
Ban motsa daga yanayin kwanciyar tawa ba, ban
ma so ya shigo in da nake ba, balle yazo yana yi min
wata magana ba tare da ya kula da Goggo Ayalle me
dakin ba, tashi mana. Hanmu biyu ya saka ya đauko
ni ya saukar dani, alamar zai iya daukana ya fidda ni .
in ma ban yi hakan ba.
Na kalli in da Goggo ke kwance, na gaishcta
idonta a rufe bata amsa ba, wai ita a dole bacci take
yi.
Tasa ni a gaba yayi ya kai ni wurinmu, sa bamu
ki share hawayenki, kerin sake-ganin zubarsu, in ba
so ki ke gaba daya ratimu ya baci ba, ka sani da baka
yi mata magana ba. '
Shhhhhhh! Ya dora dan yatshinšhi a lebenshi ya
fitar da sautin alanar kashedi na' kar in sake furta
mishi wannan maganar.
Sa kai yayi ya ita ya bar ni bayan yasan nayi
wanka ya tasa ni a gaba sai da yaga nayi shafa na
gyara jikina na sanya atamfata mai kyau na kuma
shiga dakin dahuwarmu wanda na same shi a gyare
tas, na kama aikin girka mana abincin da zamu ci.
Amma dai ni kam yi kawai nake yi, amma ni
8
kadai nasan yanda zuciyata take ciki gace da tsoron
abin da zai faru, duk da dai Adon yayi tayi min
kashedin wai kar in tsorata, yana kallon duk abin da
ake yi babu kuma abin da zai same ni.
Kan ka ce meye wannan? Matan gida suka hadu
akan sai an kama ni an dana min duka ne zai sa in
natsu in shiga hankalina, in daina kwasar maganar
mutane ina gayawa mijina, ina bata tsakaninshi da
'yan uwanshi.
Na shiga tsakaninshi da Hajiya Majadan ta
hakura dashi ta bar min shi, to su ba zan shiga
tsakaninsu da shi su hakura dashi su bar min shi ba,
maganina kawai zasu yi.
A wannan lokacin na kai matuka wajen tsorata,
ba wai dukan da zasu yi min din ne yafi tsorata ni ba,
a'a! abin da zai faru tsakanin Ado da masu zuwa
dukan nawa ne yafi zamo min abin tsoro, gashi kuma
ya tattara komai ya dora laifinshi akan Ruwailah, duk
da har zuwa yanzunnan babu wanda ya ji bakinta a
ciki.
Baba Tanimu ne ya hana yunkurin dukan nawa
da aka yi bisa dalilin da ya basu na ccwar shia
matsayinshi na babba, yana gida bai kamata ya bari
ayi abu na rashin hankali irin wannan ba.
Adau dai dan shi ne da dan uwanshi ya baifa ya
bar mishi, don haka ba zai yarda a raba shi da shi ba,
tunda kuwa abin yazo kan iyalinsti, to ai gab yake da
9
isowa kan shi, ko ma ya ce ya iso.
Don haka abar mishi lamarin kawai a hannunshi
a ga abin da zai yi, gaba daya suka amsa haka ne
Baba, haka ne.
Adamu ka ai bai taba sabawa da kowa ba, gaba
daya dangi da 'yan uwa kowa nashi ne, sai a wannan
lokacin a sanadin matarshi yanzu tsakaninshi da
Jafaru basa wata mu'amallah.
Shi da matar Jafaru kuwa Ruwaila basa ko ga
maciji, da ya ba, 'ya'yan Jafaru wani abu su anfana
dashi gara ya baiwa na waje da bai hada komai da su
ba, ai kuwa da magana suka ce kwarai Baba.
Duk wannan karin bayanin da na ji na Baban
yana yi musu ne, a zuciyata na ce uh'uh hun! Baba
ashe kaima "MIJIN-TACE' ne, wannan lokacin ne na
kara yarda da maganar Ado.
Tun kafin yamma tayi kuwa sai naji Babà yana yi
wa Ado magana, kan yaje ya duba wasu yanmata da
suke wasu gidaje da ya gaya mishi su.
Ina jin Adon yana ce mishi ni da ba ni da daki
Baba in naje naga yarinya aka ce an bani ita ina zaan
sa ta? A dai yi min hakuri kadan in samu in gina 'yan
dakuna koda biyu ne.
Da daddare muna tare da shi nayi wanka nayi
kwalliya da sabbin rigunan baccin da na tarar ya tara
a dakin don in sa shi ya ji dadi, duk da nasan cikin
6acin rai na wuni, amma nasan bai kai nashi ba,
10
tunda sau biyu ina jin shi yana tarmbayata.
Anya ca namiji yana da ranar da yake fita daga
maraicin wa kuwa Humaira? Na kalle shi cikin
natsuwa aa ce mishi, "Yana fita niana." Ya sake
kallona ya ce anya?
Sanin yana cikin wani hali da kua jin maganar
Baba Tanimu da na yi ya kara sa ni fahimtar Goggo
Ayalle ta niyyar taimakon surukarta a kaina ne,
yasa tusawa mijinta wasu maganganu.
Musamnan da yake rashir shirin Ado da
Ruwailah ya haifar da koma bayan mu'mamallah
tsakaninshi da Yaya Jafaru, tunda shi ma wata kila
tana gaya mishi wani abuu yana dauka.
Gyara yarinyar nayi tsaf, hayan nayi mata wanka
na gasa mata jiki don taji dumi tayi bacci mai nauyi
tun akan 'ya'yan da Innata take haifa na koyi
wannan.
Na kaita can gefen katifa ta karshe na kwantar da
ita, na lullube ta na daw0 na samu Ado a inda yake
zaune, ya mike kafarshi guda daya ya kuma tsayar da
guda daya ya tsaida gwiwan hannunshi akai don ya ji
dadin dafe goshinshi da tafin hannun nashi.
Na matsa jikinshi na jingina kaina da kirjinshi
nasa hannu ina cire mishi botin din da ke jikin T-shirt
din shi. Zubo idanuwanshi akan fuskata cikin murya
mai sanyi ya ce min a bacin ran abin da 'van wauna
suka yi mi a gidan nan yau Humaira har za ki iya
11