Sashe 24
Mijin Ta Ce Part 4 Complete Hausa Novel · about 6 min read
154
hamma ba.
Yayi maza ya kalli Sirajo ya ce mishi, kai ba
haka ake yi ba in zaka yi hamma rufe baki ake yi don
kar shedan la'ananne ya shiga bakin in da hannun
dama zaka rufe sai kasa tafin hannu in kuma da
hannun hagu ne sai kasa bayan hannu.
Ado ya Zubaida yaron ido yana kallonshi cikin
murmushi yayin da Bala ke kallon shi yana fadin
ashe Babangidan Malami ne, da kuwa har naji
Umahumah tana fadin wai zata zo ta kwashe ku a
gaban Goggo don ta lura shagwabarku tayi yawa
saboda wai ba irin tarbiyar da aka yi mata ake yi
muku ba.
Ado ya kyalkyale da dariya ni kam cikin
zuciyata tunani nake yi na ranar da Ado ya kawo min
Bala da Hamza a matsayin 'yan almajiraina gaskiyar
da Bala ya riki Ado da ita, tayi dalilin da ya so shi ya
sanya shi karatun boko.
Bayan yayi haddar Alkur'ani har daga baya ma
ya bashi diyarshi Umahmah bayan ga mutane da
yawa 'ya'yan manya shi kam Ado ya ce ai babu wani
babban da ya fiye mishi Bala tunda makarancin
Alkur'ani ne kuma mai gaskiya ne.
A zuciyata na sakefadin babu abin da tafi yawa
babba a lokacin da yake zaune da na kasa dashi illa
adalci don bai san abin da gòbe zata haifar ba.
Kallon Baban na sakeyi cikin natsuwa na ce
155
mishi Bala, yayi maza ya amsa cikin natsuwa da nuna
ladabi ya ce min na'am, na ce mishi yanzu a irin
wannan aikin da kuke yi a gonakinku kuna da wani-
shiri da kuke yi na taimakon kananan manomna?
Cikin ladabi Bala ya ce min ba wannan ne asalin
taimakon da kananan manoma ke bukata ba Goggo
saboda injinan da muke amfani da su wajen yin kaftu
kunya da shuka injina ne da suke karawa manomi
kashe kudade masu yawa a gonarshi saboda suna
tono kasa tun daga can cikinta.
Ita kumna kasar wannan da muke takawa tafi
kowacce kasa danko da kuma sinadarin da amfani ke
bukata, shi karamin manomi yafi bukatar shanun
garma, muna kuma bada su bisa farashi mai
rangwame har ma mu daga kafa muyi lamuni
matukar mun san za'a biya mu muna bada taki bisa
farashin da Gwamnati take bayarwa.
Haka nan da akwai kungiya da gonarmu ke
jagoranta da take karbanwa kananan manoma rancen
da babu ruwa a ciki.
Ado ya galla min harara alamar muna takaicin
shi a zahiri ya ce kai ke ka surukutarki ba irin ta Inna
ba ce jeka wurin aikinka kaga abinda suke yi ka ji
Engineer Bala yayi min sallama ya tafi.
Yana barin wurin na kallo Ado na ce mishi
tausayin kananan manoma nake ji Dr. jaruman
manoma irin su, Baba Taniu wadanda jaruntakar
156
rayuwarsu ke farewą kan gona guda daya babu wani
ci gaban da suke samu.
Ado ya ce ch, Humairah ai kin san duk wani
abinda ilimi zai yi aiki a cikinshi to kuwa za ki tarar
da banbanci mai yawa tsakaninshi da abin da karfi ne
kawai jagoranshi.
Na cc to in kuwa haka ne Kawu ai yana da kyau
kuyi ta janyo hankalin masu ilimin mu na arewacin
kasar nan da su dawo su tsunduma sosai cikin harkar
noma tunda nikam a wurina banga sana'ar da ta fita
riba ba, musamman a wannan lokacin damnu Jama'ar
arewa uke cikin halin da muke ciki.
Muke fuskantar abinda muke duskanta muke
kuma ganin abinda muke gani, gaba daya arewarmu
ta zama tanfar ba ita ce arewar da iyayenmu ke bamu
labarinta ba ita da shugabanninta.
A yau mun zama komai na koma baya namu ne
rashin kishin kai namu ne, rashin aikin yi ma namu,
talauci ma nau, rashin ilimima namu rashin mafadi
ma namu rashin hadin kai namu, rashin tsaro ma
namu, rashin zaman lafiya...
Ado ya katse ni ta hanyar fadin komai a
Humairak, sannan da za'a kama aikin gonan gadan-
gadan fa da kin ga anyi magana mafi yawancin
matsalolin namu kamar talauci da rashin aikin yi
wadannan guda biyun kuma in da za ayi maganinsu.
To da sun isa su zama sanadin da za'a sau saukin
157
fitintinu da tashin-tashina, musamman ma da yake ita
arewa ai ta taba yi an gani, an taba yin lokacin da
kasar nan gaba dayanta ta dogara kacokan kan
tattalin arzikin da ake samu a arewa wanda Noma ne.
Cikin natsuwa na ce haka fa aka ce kawai Kawu
ya dan yi tsaki nuna alamar tsananin damuwarshi da
6acin ranshi kan sakacin damu da kanmu ne muka yi
wa kanmu da kuma saki na dafen da muka yarda aka
yi mana kafin ya sake sakin ajiyar zuciya mai karfi.
Sannan ya ce Ubangiji dai yana kallon komai
yana kuma sane da komai ya kuma san dalilin da
komai yake faruwa, mu kuma yasan gare shi muka
dogara gare shin kuma muke neman taimako muna
rokonshi ya taimake mu ya sanya mana sauki cikin
wadannan al'amura da suka addabe mu suka addabi
yankinmu na arewa.
Ya dawo mana da zaman lafiya da duk wani abin
da muka rasa albarkar Alkur'anin da muka yi Imani
da shi muke kuma karanta shi kullum.
Nayi maza na ce amin Kawu.
**
A gida a zaune nake ni kadai cikin falona saboda
yara suna makaranta, Bilkisu tana nata wurin yayin
da maigidan ya nufi Abuja tare da sabuwar
amaryarshi mai shekaru sha bakwai, tunani nake yi
kan shekaru ashirin da daya na rayuwar aure na da
158
Ado, auren da ya sha gwagwarmaya da kwaramniya
iri-iri.
Ya fuskanci matsaloli tun daga na iyaye har
kawo kan dangi da abokan zama kafin ya tsunduma,
cikin matsalar kishi ko in ce kishiyoyi.
Wadannan matsalolin da kwaramniyar duka basa
iya sani in rufe in mance alheri, jarumtaka da
tsayuwar mijin nawa a kaina balle ina daukarshi ina
jefa shi cikin mazan da ake cewa wai su din ba 'yan
goyo ba ne.
A'a, ni kam nawa mijin da na goya shi ban ga
komai ba sai alheri har ma nake ganin tanfar da dai
ace shi din shi kadai halinshi kan gamsar har ya iya
wanke laifuffukan da sauran yan uwanshi kan yi wa
sauran mata, to da sai in ce wa 'yan uwan nawa mata
cewar ai babu wani goyo mai dadi irin goya
NAMIJI.
Don kuwa shi namijin ba kowa ba ne face wani
cikakken mutum kammalalle, jarumi mai fuskantar
kowane irin al'amari da karfin zuciyarshi, mai iya
Juyawa daga wani mataki ya koma wani ba tare daa
yana waiwaye ba.
Mai tarar kowane irin wahala da jaruntakarshi
don ya zamo kariya ga na kasa da shi mai sanin ya
kamata wanda kuma yake iya saka alheri da alheri.
Ni kam a wurina wannan shi ne namiji.
Na gode.
159
Mu sake gamuwa dàku cikin wani sabon littafin
nawa IN KUNNE YA JI...' Hausawa suka ce wai
jiki ya tsira, da ikon Allah zamu sake haduwa daku
nan ba da dadewa ba, cikin yardar Ubangijinmu.
Kafin nan ina yi muku sallama tare da cewa;
(Wassalau alaikum)
Allahumma iah sahala illa maja'altahu sahalan,
wa'anta taj'alul hazana izah shi 'ita sahalan."
Na gode.
Hafsat Chindo Sodangi.
17/1/2013
160
hamma ba.
Yayi maza ya kalli Sirajo ya ce mishi, kai ba
haka ake yi ba in zaka yi hamma rufe baki ake yi don
kar shedan la'ananne ya shiga bakin in da hannun
dama zaka rufe sai kasa tafin hannu in kuma da
hannun hagu ne sai kasa bayan hannu.
Ado ya Zubaida yaron ido yana kallonshi cikin
murmushi yayin da Bala ke kallon shi yana fadin
ashe Babangidan Malami ne, da kuwa har naji
Umahumah tana fadin wai zata zo ta kwashe ku a
gaban Goggo don ta lura shagwabarku tayi yawa
saboda wai ba irin tarbiyar da aka yi mata ake yi
muku ba.
Ado ya kyalkyale da dariya ni kam cikin
zuciyata tunani nake yi na ranar da Ado ya kawo min
Bala da Hamza a matsayin 'yan almajiraina gaskiyar
da Bala ya riki Ado da ita, tayi dalilin da ya so shi ya
sanya shi karatun boko.
Bayan yayi haddar Alkur'ani har daga baya ma
ya bashi diyarshi Umahmah bayan ga mutane da
yawa 'ya'yan manya shi kam Ado ya ce ai babu wani
babban da ya fiye mishi Bala tunda makarancin
Alkur'ani ne kuma mai gaskiya ne.
A zuciyata na sakefadin babu abin da tafi yawa
babba a lokacin da yake zaune da na kasa dashi illa
adalci don bai san abin da gòbe zata haifar ba.
Kallon Baban na sakeyi cikin natsuwa na ce
155
mishi Bala, yayi maza ya amsa cikin natsuwa da nuna
ladabi ya ce min na'am, na ce mishi yanzu a irin
wannan aikin da kuke yi a gonakinku kuna da wani-
shiri da kuke yi na taimakon kananan manomna?
Cikin ladabi Bala ya ce min ba wannan ne asalin
taimakon da kananan manoma ke bukata ba Goggo
saboda injinan da muke amfani da su wajen yin kaftu
kunya da shuka injina ne da suke karawa manomi
kashe kudade masu yawa a gonarshi saboda suna
tono kasa tun daga can cikinta.
Ita kumna kasar wannan da muke takawa tafi
kowacce kasa danko da kuma sinadarin da amfani ke
bukata, shi karamin manomi yafi bukatar shanun
garma, muna kuma bada su bisa farashi mai
rangwame har ma mu daga kafa muyi lamuni
matukar mun san za'a biya mu muna bada taki bisa
farashin da Gwamnati take bayarwa.
Haka nan da akwai kungiya da gonarmu ke
jagoranta da take karbanwa kananan manoma rancen
da babu ruwa a ciki.
Ado ya galla min harara alamar muna takaicin
shi a zahiri ya ce kai ke ka surukutarki ba irin ta Inna
ba ce jeka wurin aikinka kaga abinda suke yi ka ji
Engineer Bala yayi min sallama ya tafi.
Yana barin wurin na kallo Ado na ce mishi
tausayin kananan manoma nake ji Dr. jaruman
manoma irin su, Baba Taniu wadanda jaruntakar
156
rayuwarsu ke farewą kan gona guda daya babu wani
ci gaban da suke samu.
Ado ya ce ch, Humairah ai kin san duk wani
abinda ilimi zai yi aiki a cikinshi to kuwa za ki tarar
da banbanci mai yawa tsakaninshi da abin da karfi ne
kawai jagoranshi.
Na cc to in kuwa haka ne Kawu ai yana da kyau
kuyi ta janyo hankalin masu ilimin mu na arewacin
kasar nan da su dawo su tsunduma sosai cikin harkar
noma tunda nikam a wurina banga sana'ar da ta fita
riba ba, musamman a wannan lokacin damnu Jama'ar
arewa uke cikin halin da muke ciki.
Muke fuskantar abinda muke duskanta muke
kuma ganin abinda muke gani, gaba daya arewarmu
ta zama tanfar ba ita ce arewar da iyayenmu ke bamu
labarinta ba ita da shugabanninta.
A yau mun zama komai na koma baya namu ne
rashin kishin kai namu ne, rashin aikin yi ma namu,
talauci ma nau, rashin ilimima namu rashin mafadi
ma namu rashin hadin kai namu, rashin tsaro ma
namu, rashin zaman lafiya...
Ado ya katse ni ta hanyar fadin komai a
Humairak, sannan da za'a kama aikin gonan gadan-
gadan fa da kin ga anyi magana mafi yawancin
matsalolin namu kamar talauci da rashin aikin yi
wadannan guda biyun kuma in da za ayi maganinsu.
To da sun isa su zama sanadin da za'a sau saukin
157
fitintinu da tashin-tashina, musamman ma da yake ita
arewa ai ta taba yi an gani, an taba yin lokacin da
kasar nan gaba dayanta ta dogara kacokan kan
tattalin arzikin da ake samu a arewa wanda Noma ne.
Cikin natsuwa na ce haka fa aka ce kawai Kawu
ya dan yi tsaki nuna alamar tsananin damuwarshi da
6acin ranshi kan sakacin damu da kanmu ne muka yi
wa kanmu da kuma saki na dafen da muka yarda aka
yi mana kafin ya sake sakin ajiyar zuciya mai karfi.
Sannan ya ce Ubangiji dai yana kallon komai
yana kuma sane da komai ya kuma san dalilin da
komai yake faruwa, mu kuma yasan gare shi muka
dogara gare shin kuma muke neman taimako muna
rokonshi ya taimake mu ya sanya mana sauki cikin
wadannan al'amura da suka addabe mu suka addabi
yankinmu na arewa.
Ya dawo mana da zaman lafiya da duk wani abin
da muka rasa albarkar Alkur'anin da muka yi Imani
da shi muke kuma karanta shi kullum.
Nayi maza na ce amin Kawu.
**
A gida a zaune nake ni kadai cikin falona saboda
yara suna makaranta, Bilkisu tana nata wurin yayin
da maigidan ya nufi Abuja tare da sabuwar
amaryarshi mai shekaru sha bakwai, tunani nake yi
kan shekaru ashirin da daya na rayuwar aure na da
158
Ado, auren da ya sha gwagwarmaya da kwaramniya
iri-iri.
Ya fuskanci matsaloli tun daga na iyaye har
kawo kan dangi da abokan zama kafin ya tsunduma,
cikin matsalar kishi ko in ce kishiyoyi.
Wadannan matsalolin da kwaramniyar duka basa
iya sani in rufe in mance alheri, jarumtaka da
tsayuwar mijin nawa a kaina balle ina daukarshi ina
jefa shi cikin mazan da ake cewa wai su din ba 'yan
goyo ba ne.
A'a, ni kam nawa mijin da na goya shi ban ga
komai ba sai alheri har ma nake ganin tanfar da dai
ace shi din shi kadai halinshi kan gamsar har ya iya
wanke laifuffukan da sauran yan uwanshi kan yi wa
sauran mata, to da sai in ce wa 'yan uwan nawa mata
cewar ai babu wani goyo mai dadi irin goya
NAMIJI.
Don kuwa shi namijin ba kowa ba ne face wani
cikakken mutum kammalalle, jarumi mai fuskantar
kowane irin al'amari da karfin zuciyarshi, mai iya
Juyawa daga wani mataki ya koma wani ba tare daa
yana waiwaye ba.
Mai tarar kowane irin wahala da jaruntakarshi
don ya zamo kariya ga na kasa da shi mai sanin ya
kamata wanda kuma yake iya saka alheri da alheri.
Ni kam a wurina wannan shi ne namiji.
Na gode.
159
Mu sake gamuwa dàku cikin wani sabon littafin
nawa IN KUNNE YA JI...' Hausawa suka ce wai
jiki ya tsira, da ikon Allah zamu sake haduwa daku
nan ba da dadewa ba, cikin yardar Ubangijinmu.
Kafin nan ina yi muku sallama tare da cewa;
(Wassalau alaikum)
Allahumma iah sahala illa maja'altahu sahalan,
wa'anta taj'alul hazana izah shi 'ita sahalan."
Na gode.
Hafsat Chindo Sodangi.
17/1/2013
160