Sashe 19
Mijin Ta Ce Part 4 Complete Hausa Novel · about 8 min read
da muka yi ba ita irin kishin Innarmu take ji ke kua
kina yin irin na Mama.
Na kalli Sa'a cikin tsananin fushi na ce, ranki
zai 6aci fa, ta ce kiyi hakuri.
Ado ya shigo, Sa'a tana ganin shi ta soma
murmushi, Yaya ashe kana gida? Ya ce, mata eh,
yasa hannu ya dauki danta ya rungume a jikin shi,
me yaron nan yake ci ne haka?
Ta taya shi murmushin da yake yi ta ce ai
shekaran jiya naji Barisster yana cewa wai wannan
yaron irin Baba Yahya zai yi. Ado ya kyalkyale da
dariya ya ce, ina ruwan Super D.
Ta gaishe shi cikin ladabi tana tambayarshi
yaya ashe hidima tazo? Bai amsa ba ya dan kalle ni
kun tattauna ne da yayar taki? Ta ce uh uhn ai ni ba
wurinta nazo ba, ba ita nazo wa bukin ba.
Ni ki ka zowa kenan? Tayi maza ta ce mishi eh,
ai shi yasa nazo da wuri don in akwai wani abin da
za'a shirya mishi sai a shirya. Dadi ya kama Ado
ya ce to muje wurina mana ki sauka a can ai akwai
daki, kya so ki zauna a nan?
Ya mike ya daukan mata danta ita kuma taja
jakarta suka tafi, ina kallonta sai da ta shiga wurin
Mama ta dade kafin ta fito ta shiga wurin nashi, a
zuciyata nace lallai Sa'a ba karamar mara mutunci
ba ce, amma barta ni da ita ne.
123
Daga can nesa ne kawai nake hangen Sa'adatu
da irin kaiwa-da-komowan da take yi tsakanin
wurin Ado, wurin yara, da kuma na Mama da ma
kuma ita din aminiyar yara ce.
Amma ni ko kallon wurina bata yi, sai
mamakinta nake ji wato ita wannan saboda Ado
abokin mijinta ne shi kenan ta koma bangarenshi
kenan?
Wajen karfe hudun yamma sai ga Hajiya Aliya
da 'ya'yanta guda biyar maza biyu mata uku da
kannen mijinta biyu yan mata ya'yan amaren
Hajiya Kubrah.
Tana ganina ta kalle ni ta ce yaya haka Anti?
Nayi murmushi na ce babu komai Aliya, me ki ka
gani? Ta kalli 'yanmatan da tazo dasu har da
ya'yan nata ta ce wa Umahmah da tazo gaisheta
kuje tare ki kuma maida su yan gida tayi
murmushi ta ce Inna ai ba baki ba ne ta ce eh amma
ki kara, suka tafi.
Sa'adatu ta hauro saboda ganin zuwan Aliyan,
na gaya mata abinda Sa'an tayi tun kan Sa'a tayi
magana Aliya ta kalle ni ta ce haba Anti, in ki ka ce
haka za ki yi ai mu da uwarmu ki ka tozarta babu
irin mutanen da ba mu tarawa yaya Ado a gidan
nan ba sanda yayi hidimar Sa'a ya kuma yi. mana
goma shatara ko ma ashirin da tara ta arziki.
124
Sai kuma yanzu hidima tazo kan shi zai yi kice
za ki tsuke fuska ko ayi tashin hankali da ke?2
Gaskiya ba ma ciki, shi kishin mafi ba yanda ki ka
ga na gidanmu yake ba, ki kama mijinki kawai ki
rike gam a hannunki, ba wai ki rike shi a jiki ki
hana shi zuwa wajen wata matar ba.
Ki hanata hadakinta a'a ki bar mishi jikinshi
yayi ta yawo yaje wurinta ya ji dadi yayi abinda
yake so ya more, Ubangiji ne ya halatta mishi ita,
amma ke kina rike da zuciyarshi in da duk yaje
yana tunawa da ke in zai yi magana sunanki zai
ambata, in zai fadi alheri naki ya sani.
Sannan ko mu yanzu a gidan namu ba ki ga
yanda Inna ta maida gidan ba, Zubaida da 'ya'yanta
ai basa gabanta, tuni ta sake hada girkin gidan
tunda Mama ta fita ta bar musu gidansu ke. baki ga
yanda Baba ya yi gwanin kyau ba?
Sa'a ta ce a to, shi Yaya Ado ma ba zai takuru
ba tunda ba ki ga abinda ke cikin wurin nashi ba
wal kawai in kin ganshi sai kin yi mamaki, gashi
kuma naji yana maganar kayan daki ina jin shi ne
mai yi.
Na ce to ba gashi ba tun ba a yi auren ba zai
fara zalunci. Aliya tayi maza ta ce zalunci anti?
Yanzu ke akwai wani abinda Yaya Ado zai yi waa
wata mata ki ce ya zalunce ki?
125
Sunkuyawa fa yayi ya yi noma yana yarfe gumi
ya tara kudin ya biyawa umarmu kujera taje ta sauke
faralinta, bayan nan ki ka biya mata da kudin aikinki,
yazo ya mallaka miki gonar da a yanzu duk shekara
ki ke kaita Ummura da watan Azumi kin kai Baba
kin kai mai babban allo.
Ba daga gidanmu ki ka zo da gonar ba sannan in
kin manta in tuna miki ba ki zo gidan shi da kayan
daki ba, kuma in ba ki sani ba in gaya miki ba fa
tsoronki yake ji ba.
Yana jin kunyar ki ne saboda kin yi sa'a yana
sonki yana kuma ganin darajar iyayenmu, to taimake
mu ki bar shi a haka kar ki kure hakurinshi don ko su
Ahmad da suke 'yan uwanmu ne in suka balle hancin
tsiya ba dadinsu ake ji ba.
Sa'a tayi mazá ta ce, na dai gode.
Ado ya shigo daga waje da sauri da alamar yaga
zuwan nata, Hajiya Aliya ashe kema kina tafe tun
yau? Ta ce eb, Inna ce ta roke shi ya bar ni in zo da
wuri don in kawo maka wannan sakon.
Sako? Yayi tambayar cikin tunani, ta ce eh, tayi
maza ta jawo katon akwatin da ta zo dashi wanda
nayi zaton kayanta ne da na ya'yanta a ciki, tana
bude shi ta soma zaro atamfofi tsala-tsala duka super
guda shida, manyan lesuna hudu da kuma shaddoji
masu tasa guda biyu.
Tana gama zaro su ta ce wai in ji ta a kawo maka
126
ka zuba akan na lefe.
Wani irin matsanancin dadi ne ya kama Ado, a
hankali ya nemi wuri ya zauna a bakin kujcra cikin
natsuwa ya ce, Aliya, tayi maza ta amsa na'am Yayya,
ya ce mahaifiyarku tana da girnma a wurina, saboda
ita din wata irin mata ce da samun irinta yake da
wahala.
Ina matukar girmamata sbaoda halayenta na
girma da mutunci ga ta da adalci ga na kasa da ita,
amma Humairat bata gane abin da nake nufi ba. Naje
na same ta ita da mai babban allo nayi musu maganar
zan yi aure amma ina so suyi wa Humaira magana
don bana son matsala a cikin iyalina.
To kan akai ga hakan ga Mallam babu shi, ni
kuma a yanzu ba zan je in kai kararta wurin Inna ba,
zan bar Inna kawai tunda nasan ita bata manta
mahaifinta ya rasu ba, kamar yanda ita Humaira ta
manta.
Aliya tayi maza ta ce, itama bata manta ba Yaya,
ya ce ta manta tunda ta bude baki ta zage ni ta ce in
tuna mata da adalcin da na taba yi mata don ita bata
san shi ba.
Aliya tayi salati ta ce, in ita ta mantra su mu ba
mu mance ba, ba kuma zamu mance ba. Amma
maganar zagi kar ka rinka fada yaya, ya ce kar in ce
ta zagen Aliya! Ta zagi Mama a gabana ta kuma
durawa ya' yana ashar a gabana?
127
In haka ake karatu zan barta tayi ta zaryar
makarantar addini? Aliya ta ce ai matsalarmu kenan
yin aiki da abin da muka sanin gashi kuma kullum
ana gaya mana cewar mu mata babu abin da yake
saurin kai mu wuta irin kafurcewa ni' ima.
Amma kayi hakuri ya ce to yaya zan yi? Alamar
dai ranshi ya baci sosai da abinda nayi mishin.
Gaba daya 'yan uwana har Atika da ta iso bata
goyi bayan yanda naso mu yiwa bukin ba, itama
cewa tayi mutuncinmu zamu zubar, don haka
rungumar hidimar suka yi da hannu bibiyu suka
kankane komai, wanda ba haka Mama taso ayi ba.
lta taso ne a warc ga 'yan uwan Ado da nawa sia
ita ta jagoranci hidimar Ado sai taga ba haka ba ne.
Dangin Inna da na Babana da suka zo min bukin
ba za su lissafu ba, su Habiba da Anti Kaltume ma
muna hade dasu, Sha'awa da Suwaiba ne suka koma
wai su suná dangin miji.
Ga kawaye na zamani, kawayen da aka yi bayan
daula ta sau, don haka hidima sosai aka yi.
Kane-kanen da Sa'a tayi kan hidimar Ado ba
karamin taimako ko amfani yayi min ba, ba don ina
ganin kO za a zarce ni da wani abu ma to ba wani mai
yawa ba ne sai dai duk da haka zafin yana nan a can
ciki zuciyata tafasa take yi.
Wani lokaci ni da kaina ma mamakin kaina nake
ji, saboda a farkon rasuwar mai babban allo na dauka
128
babu wani abin'da zai sake samuna in ji zafinshi, sai
gashi maganar auren Ado yayi min wani irin dukan
da ya kidimar dani.
Ya mantar dani wast abubuwa masu yawan
gaske, kai kishi al'annsrin shi yana da girma, sai dai
kawai hakuri. Tsananin batin rai ne yayi min yawa,
bakin ciki ya addabi 2mciyata. yayi dalilin da ya sa na
kame bakina na kulie shi nayi shiru na daina fadin
komai in ban da 'la'haula wala kuwata."
Hidima irin wacce Ado yayi tana da yawa, wane
ta bukin Sa'adatu, da nake ta bada labari, iyaka dai
kawai na sani ko da nake wurina a kammale 'yan
uwana su Habibah su Aliya, Atika, Anti Kaltume,
Sa'a sune suke tsarc da komai.
Anyi daurir aure an kuma ce min har sü Babana
da su Baba Yahya da su Alhaji Maikudi duk sun zo
wa Ado daurin auren.
Da daddare kúwa ana idar da Sallar Magariba
amarya ta iso, duk wacce taga amaryar sai naji tazo
tana fadin kai mazan nan sai fa a bar su kawai, ban
dai san me suka gam ba.
Sannan koda nasan gidan Mallam Haruna da
iyalinshi na kasa gane ita wannan yarinyar da aka ce
wai sunanta Balkisu, saboda ni nafi sanin uwargidan
gidan Hannatu da 'ya'yan dakinta.
Wannan kuwa an ce yar amaryar gidan co Mamya
wacce ko gaisuwa da ita ban cika yi ba, don ba
kina yin irin na Mama.
Na kalli Sa'a cikin tsananin fushi na ce, ranki
zai 6aci fa, ta ce kiyi hakuri.
Ado ya shigo, Sa'a tana ganin shi ta soma
murmushi, Yaya ashe kana gida? Ya ce, mata eh,
yasa hannu ya dauki danta ya rungume a jikin shi,
me yaron nan yake ci ne haka?
Ta taya shi murmushin da yake yi ta ce ai
shekaran jiya naji Barisster yana cewa wai wannan
yaron irin Baba Yahya zai yi. Ado ya kyalkyale da
dariya ya ce, ina ruwan Super D.
Ta gaishe shi cikin ladabi tana tambayarshi
yaya ashe hidima tazo? Bai amsa ba ya dan kalle ni
kun tattauna ne da yayar taki? Ta ce uh uhn ai ni ba
wurinta nazo ba, ba ita nazo wa bukin ba.
Ni ki ka zowa kenan? Tayi maza ta ce mishi eh,
ai shi yasa nazo da wuri don in akwai wani abin da
za'a shirya mishi sai a shirya. Dadi ya kama Ado
ya ce to muje wurina mana ki sauka a can ai akwai
daki, kya so ki zauna a nan?
Ya mike ya daukan mata danta ita kuma taja
jakarta suka tafi, ina kallonta sai da ta shiga wurin
Mama ta dade kafin ta fito ta shiga wurin nashi, a
zuciyata nace lallai Sa'a ba karamar mara mutunci
ba ce, amma barta ni da ita ne.
123
Daga can nesa ne kawai nake hangen Sa'adatu
da irin kaiwa-da-komowan da take yi tsakanin
wurin Ado, wurin yara, da kuma na Mama da ma
kuma ita din aminiyar yara ce.
Amma ni ko kallon wurina bata yi, sai
mamakinta nake ji wato ita wannan saboda Ado
abokin mijinta ne shi kenan ta koma bangarenshi
kenan?
Wajen karfe hudun yamma sai ga Hajiya Aliya
da 'ya'yanta guda biyar maza biyu mata uku da
kannen mijinta biyu yan mata ya'yan amaren
Hajiya Kubrah.
Tana ganina ta kalle ni ta ce yaya haka Anti?
Nayi murmushi na ce babu komai Aliya, me ki ka
gani? Ta kalli 'yanmatan da tazo dasu har da
ya'yan nata ta ce wa Umahmah da tazo gaisheta
kuje tare ki kuma maida su yan gida tayi
murmushi ta ce Inna ai ba baki ba ne ta ce eh amma
ki kara, suka tafi.
Sa'adatu ta hauro saboda ganin zuwan Aliyan,
na gaya mata abinda Sa'an tayi tun kan Sa'a tayi
magana Aliya ta kalle ni ta ce haba Anti, in ki ka ce
haka za ki yi ai mu da uwarmu ki ka tozarta babu
irin mutanen da ba mu tarawa yaya Ado a gidan
nan ba sanda yayi hidimar Sa'a ya kuma yi. mana
goma shatara ko ma ashirin da tara ta arziki.
124
Sai kuma yanzu hidima tazo kan shi zai yi kice
za ki tsuke fuska ko ayi tashin hankali da ke?2
Gaskiya ba ma ciki, shi kishin mafi ba yanda ki ka
ga na gidanmu yake ba, ki kama mijinki kawai ki
rike gam a hannunki, ba wai ki rike shi a jiki ki
hana shi zuwa wajen wata matar ba.
Ki hanata hadakinta a'a ki bar mishi jikinshi
yayi ta yawo yaje wurinta ya ji dadi yayi abinda
yake so ya more, Ubangiji ne ya halatta mishi ita,
amma ke kina rike da zuciyarshi in da duk yaje
yana tunawa da ke in zai yi magana sunanki zai
ambata, in zai fadi alheri naki ya sani.
Sannan ko mu yanzu a gidan namu ba ki ga
yanda Inna ta maida gidan ba, Zubaida da 'ya'yanta
ai basa gabanta, tuni ta sake hada girkin gidan
tunda Mama ta fita ta bar musu gidansu ke. baki ga
yanda Baba ya yi gwanin kyau ba?
Sa'a ta ce a to, shi Yaya Ado ma ba zai takuru
ba tunda ba ki ga abinda ke cikin wurin nashi ba
wal kawai in kin ganshi sai kin yi mamaki, gashi
kuma naji yana maganar kayan daki ina jin shi ne
mai yi.
Na ce to ba gashi ba tun ba a yi auren ba zai
fara zalunci. Aliya tayi maza ta ce zalunci anti?
Yanzu ke akwai wani abinda Yaya Ado zai yi waa
wata mata ki ce ya zalunce ki?
125
Sunkuyawa fa yayi ya yi noma yana yarfe gumi
ya tara kudin ya biyawa umarmu kujera taje ta sauke
faralinta, bayan nan ki ka biya mata da kudin aikinki,
yazo ya mallaka miki gonar da a yanzu duk shekara
ki ke kaita Ummura da watan Azumi kin kai Baba
kin kai mai babban allo.
Ba daga gidanmu ki ka zo da gonar ba sannan in
kin manta in tuna miki ba ki zo gidan shi da kayan
daki ba, kuma in ba ki sani ba in gaya miki ba fa
tsoronki yake ji ba.
Yana jin kunyar ki ne saboda kin yi sa'a yana
sonki yana kuma ganin darajar iyayenmu, to taimake
mu ki bar shi a haka kar ki kure hakurinshi don ko su
Ahmad da suke 'yan uwanmu ne in suka balle hancin
tsiya ba dadinsu ake ji ba.
Sa'a tayi mazá ta ce, na dai gode.
Ado ya shigo daga waje da sauri da alamar yaga
zuwan nata, Hajiya Aliya ashe kema kina tafe tun
yau? Ta ce eb, Inna ce ta roke shi ya bar ni in zo da
wuri don in kawo maka wannan sakon.
Sako? Yayi tambayar cikin tunani, ta ce eh, tayi
maza ta jawo katon akwatin da ta zo dashi wanda
nayi zaton kayanta ne da na ya'yanta a ciki, tana
bude shi ta soma zaro atamfofi tsala-tsala duka super
guda shida, manyan lesuna hudu da kuma shaddoji
masu tasa guda biyu.
Tana gama zaro su ta ce wai in ji ta a kawo maka
126
ka zuba akan na lefe.
Wani irin matsanancin dadi ne ya kama Ado, a
hankali ya nemi wuri ya zauna a bakin kujcra cikin
natsuwa ya ce, Aliya, tayi maza ta amsa na'am Yayya,
ya ce mahaifiyarku tana da girnma a wurina, saboda
ita din wata irin mata ce da samun irinta yake da
wahala.
Ina matukar girmamata sbaoda halayenta na
girma da mutunci ga ta da adalci ga na kasa da ita,
amma Humairat bata gane abin da nake nufi ba. Naje
na same ta ita da mai babban allo nayi musu maganar
zan yi aure amma ina so suyi wa Humaira magana
don bana son matsala a cikin iyalina.
To kan akai ga hakan ga Mallam babu shi, ni
kuma a yanzu ba zan je in kai kararta wurin Inna ba,
zan bar Inna kawai tunda nasan ita bata manta
mahaifinta ya rasu ba, kamar yanda ita Humaira ta
manta.
Aliya tayi maza ta ce, itama bata manta ba Yaya,
ya ce ta manta tunda ta bude baki ta zage ni ta ce in
tuna mata da adalcin da na taba yi mata don ita bata
san shi ba.
Aliya tayi salati ta ce, in ita ta mantra su mu ba
mu mance ba, ba kuma zamu mance ba. Amma
maganar zagi kar ka rinka fada yaya, ya ce kar in ce
ta zagen Aliya! Ta zagi Mama a gabana ta kuma
durawa ya' yana ashar a gabana?
127
In haka ake karatu zan barta tayi ta zaryar
makarantar addini? Aliya ta ce ai matsalarmu kenan
yin aiki da abin da muka sanin gashi kuma kullum
ana gaya mana cewar mu mata babu abin da yake
saurin kai mu wuta irin kafurcewa ni' ima.
Amma kayi hakuri ya ce to yaya zan yi? Alamar
dai ranshi ya baci sosai da abinda nayi mishin.
Gaba daya 'yan uwana har Atika da ta iso bata
goyi bayan yanda naso mu yiwa bukin ba, itama
cewa tayi mutuncinmu zamu zubar, don haka
rungumar hidimar suka yi da hannu bibiyu suka
kankane komai, wanda ba haka Mama taso ayi ba.
lta taso ne a warc ga 'yan uwan Ado da nawa sia
ita ta jagoranci hidimar Ado sai taga ba haka ba ne.
Dangin Inna da na Babana da suka zo min bukin
ba za su lissafu ba, su Habiba da Anti Kaltume ma
muna hade dasu, Sha'awa da Suwaiba ne suka koma
wai su suná dangin miji.
Ga kawaye na zamani, kawayen da aka yi bayan
daula ta sau, don haka hidima sosai aka yi.
Kane-kanen da Sa'a tayi kan hidimar Ado ba
karamin taimako ko amfani yayi min ba, ba don ina
ganin kO za a zarce ni da wani abu ma to ba wani mai
yawa ba ne sai dai duk da haka zafin yana nan a can
ciki zuciyata tafasa take yi.
Wani lokaci ni da kaina ma mamakin kaina nake
ji, saboda a farkon rasuwar mai babban allo na dauka
128
babu wani abin'da zai sake samuna in ji zafinshi, sai
gashi maganar auren Ado yayi min wani irin dukan
da ya kidimar dani.
Ya mantar dani wast abubuwa masu yawan
gaske, kai kishi al'annsrin shi yana da girma, sai dai
kawai hakuri. Tsananin batin rai ne yayi min yawa,
bakin ciki ya addabi 2mciyata. yayi dalilin da ya sa na
kame bakina na kulie shi nayi shiru na daina fadin
komai in ban da 'la'haula wala kuwata."
Hidima irin wacce Ado yayi tana da yawa, wane
ta bukin Sa'adatu, da nake ta bada labari, iyaka dai
kawai na sani ko da nake wurina a kammale 'yan
uwana su Habibah su Aliya, Atika, Anti Kaltume,
Sa'a sune suke tsarc da komai.
Anyi daurir aure an kuma ce min har sü Babana
da su Baba Yahya da su Alhaji Maikudi duk sun zo
wa Ado daurin auren.
Da daddare kúwa ana idar da Sallar Magariba
amarya ta iso, duk wacce taga amaryar sai naji tazo
tana fadin kai mazan nan sai fa a bar su kawai, ban
dai san me suka gam ba.
Sannan koda nasan gidan Mallam Haruna da
iyalinshi na kasa gane ita wannan yarinyar da aka ce
wai sunanta Balkisu, saboda ni nafi sanin uwargidan
gidan Hannatu da 'ya'yan dakinta.
Wannan kuwa an ce yar amaryar gidan co Mamya
wacce ko gaisuwa da ita ban cika yi ba, don ba