Sashe 10
Mijin Ta Ce Part 4 Complete Hausa Novel · about 7 min read
63
shi yake dubawa a dalilin ba wani kula juna sosai
muke yi ba, saboda wai na bata mishi rai nima naja
nayi shiru ban Bada, hakuri ba don fushin ya dan yi
tsawo saboda wasu dalilai nawa.
Ina jin dai aure ka ke shirin yi ko? Shi yasa ka ke
yi min abubuwan da ka ke yi barin abinda yake yin
yayi ya dago ya kalle ni me na yi miki?
Na daure fuska na ce, gashi nan wułakanci iri-iri,
wanne da wanne? Nayi shiru, ya ce ai kin lissäfo su
tunda ki ka ambaci wulakanci saï kin gaya min.
Shim nayi ban tanka mishi ba, ya gaji ya ce in
kuma kece ki ke yi min wulakancin saböda kin ga na
kasa yin auren"to zan yi wa kaina maganin abin
saboda na lura raini ya sbiga tsakanina da ke ba kya
ganin mutuncina.
Kullum kawu ya soma yi minirin wadannan
kalaman kuka nake yi doń ba sa yi min dadi na kuma
kasa sabawa da su
In yi mata biyu mana nima in ji dadi in wannan
bata tattake ni ba a yau to gobe wata zata yi.
A lokacin da Ado ya gama gininshi wanda ya y
matukar yin kyau ya kuma kawata wannan ciki da
talon mai kicin da bayan gida da kayataccen tails da
rufin silin irin na zamani.
Sauran kuma ya yi musu suminti jiranshi kawai
nake yi ya ce min ga ranar aurenshi ga kuma ni dakin
da ya bani.
64
Ana cikin haka, rannan sai gashi rannan yazo da
kujeru ana zubawa a falon nan ya sanya darduma ya
kawata wurin sosai. Mamaki ya kama ni na ce.
To wannan sai ya gama sanya musu komai ne za
su bashi 'yar ko yaya? Ni dai ban ce komai ba, tunda
dai na tseguntawa Inna maganar, ta ce in zuba mishi
ido na ce mata to na zuba.
Da daddare ranar muna hira ya ce min ni fa gado
bai damen ba, nafi jin dadin kwanciyar katifa shi
yasa bai sayi gadon ba, amma in kina so a sai miki.
Na ce a'a a sai min gado kawu ai mutuncin daki
ne ya ce to shi kenan.
Kwana biyu daga nan na tare a sabon dakina ciki
daya guda daya ya mayar min da shi aji don
karatunmu da yara har bencina da black boad yayi
mana daya dakin kuwa ya gyara shi don baki ya bar
daya ciki da falon.
Sai suka koma cewa sai ya gama gyara wannan
din tukuna zai yi auren gashi ya killace min wurin da
yar katanga amma duk da haka ban daina shiga can
cikin gida nayi abubuwan da muka saba ba.
Kaka tana zuwa ciki da falon Ado ya bayyanawa
mutanen gida cewar don buhunan hatsinshi ya tanade
shi tun da rumbunan da yake amfani da su basa isan
shi.
A wannan lokacin ne kuma ya sanya ni na fara
karatuna na (N.C.C) a makaranta nan a Zariya kullum
65
nake zuwa ina dawowa.
A wannan lokacin harka sosai yake yi don tun a
shekara ta biyu da soma aikin shi ya zama
mataimakin (Princepal) a makarantaryanmata ta
kafur a yanzu kuwa shi ne (Princepal) na makarantar
gozaki.
Ban shekara cur ina zuwa Zaria ba ya sai min
motar hawa ya kuma koya min duk da shi din har
yanzu babur din shi yake burgawa yaje duk in da za
shi, ko kuma ya hau motar haya in kuma ina gida ya
ce min in kai shi.
Umahmah, Nusaiba: da Hindu tare da Usman
makaranta daya ya sanya su, don haka kullum in zan
fita da safe nike kai. su in wuce Zaria in lokacin
tashinsu ya yi kuma 'sai. Bala yaje ya dauko su a
motar haya.
Rannan na dawo daga Zaria da yamma a gajiye
nake sosai saboda muna cikin karatu mai zafi, ina
zaune ina dama furar da zan sha don ragewa kaina
yunwar da nake ji sai ga Ruwailah ta shigo min da
dan waken da ta ce wai don ni tayi na karba cikin
farin ciki ina mata godiya.
Na soma ci, lomar farko da ta biyu da nayi abin
gwanin dadi, sai kawai naji ta ce min ni fa wata
magana naji na ce to ba za ka ji za a cuci naka ko ana
cutar shi ba kayi shiru.
Dole ka gaya mishi ko da kuwa ba jin dadin
66
maganar zai yi ba, sai da naji cikina ya ba da sautin
kulululu don tsoron abin da take shirin gaya min din.
Sai kawai naji ta ce min wai ashe Baban yaran
nan cikina ya sake ba da wani sautin na kulululu,
tunda nasan sunan da take kiran Ado kenan, wai ashe
matar nan da ake cewa ya ajiye yana karyatawa wai
har ta haihu.
Karfin hali nayi na iya karasa tauna dan waken
da ke bakina, na hadiye ban tofo shi waje ba, cikin
natsuwa na daga ido na kalle ta. Na ce mata shi.
Baban yaran nan wani irin mutum ne Yaya Ruwaila
da ban isa in tuhume shi kan abinda yake yi ba?
Kin san kowane mutum da yanda yake, da irin
lagon da matarshi take samu akan shi, to shi wannan
wanda nake da shi a kan shi bana in tuhume shi ba ne
in akan wannan ne ban isa ba.
Don haka ko kawo min dan ya yi ya ce in rike ba
zan tambaye shi inda ya samo shi ba, musamman ma
da yake nasan ba kan shi farau ba, don haka ko kin ji
irin wadannan maganganun daina gaya min su kawai.
Wai dama kai da naka ne kar kaji ana cutarshi
kayi shiru, na ce eh ai dama, to bani da iko akan shi
ai kin ga gaya min din bai yi min amfani ba kenan.
Sai dai ma kawai ya yi dalilin tashin hankalina ke
kuma nasan ba za ki so ganina cikin tashin hankali ba
tayi maza ta ce yo to ina fa?
Da haka sai na kashe bakin Ruwailah akan dauko
67
min wani labari ta kawo min.
Na kara haihuwa da namiji muka samu na roki
Ado ya sanya min sunan Babana ya ce min to sai
kawai ranar suna naji yana fadin sunan yaro Yahya
ban ce mishi komai ba tunda shi ma uban nawa ne
Baba Yahya kuma yayi matukar jin dadin takwaran
da Ado ya yi mishi don tasowa ya yi yazo har Dabai
wai yazo ganin takwaran nashi.
Rannan ina tare da yara a aji karatu muke yi
saboda wunin na ranar Lahadi ne tun safe kuma Ado
yana gida sai da yayi azahar ya fita, don haka nima
da muka yi azahar din sai na ce mu shiga ajin zuwa
lokacin La'asar sai mu fito muyi sallah su taya ni
aikin abinci.
Muna cikin karatun sai ga wani yaro dan
makwabta da nake kina Baba saboda sunanshi
Surajo, ya shigo da sauri sai da ya gaishe ni sannan
ya ce min Goggo wai kinyi bako wai a gaya miki wai
yayanki ne daga Bauchi.
Yana yi min maganar cikin wani yana kamar
tsoro ko kunya.
Jin da nayi ya kira Bauchi ya sani nuna mishi
kofar baya na ce mishi jeka ka shigo min da shi ta
wancan kofar, ya ce min to.
Ya tafi ya dawo ya zuba min ido, kafin ya ce
"Goggo kila ma fa karya ne, nayi murmushi na ce je
ka dai ka shigo min da shi."
68
Na ci gaba da toayuwa a wurin don ganin wanda
zai kawo min din, ai kawai gashi ya shigo min da
Yaya Ibrahim. Ysna ganina ya zube a kasa wai ni
yake gaisarwa, gaisuwar girmamawa, sannu Yaya
sannu dai, ina wumi yaya aka ji damu?
Zuba mishi ido nayi ina kalion shi, gaba daya
yayi baki, baki ya gama rubewa ko'ina a jikinshi
tabo ga wani katon yanka ya raba goshinshi biyu.
Yau kuma ni ka ke kira yaya? Nayi mishi
tambayar don in hutar dashi girman da yake ta
kokarin bani sai kawai naji yayi maza ya ce, au
Baba-Baba kiyi bhakuri ai mancewa nayi nake kiranki
Yaya.
Sallamar yara naji na bar Hasiya na ce ta kula
min da girkina naje na budewa Yaya Ibrahim dakin
baki na sauke shi a ciki na kai mishi abinci da na sha
na kuma zauna don mu gaisa dashi gaisuwa irinta
yan uwantaka.
Yana kai lomar abincin bakinshi ya sake canza
min suna Anti ai baki san abinda ya faru da ni ba, ai
hatsari nayi na rantse miki, Anti ai in ban da rabon
za'a sake shan ruwa a gaba ba ai da yanzubabu ni.
Ai mota da ta fadi damu ai ni kadai na tsira shi
ne naji wadannan raunukan gama wani ko warkewa
bai yi ba, ya kwace min wani shafcecen ciwo a
kwaurinshi babu ko kyan gani tausayinshi yayi
matukar kamani sannu Yaya lbrahim na soma gaishe
69
shi yake dubawa a dalilin ba wani kula juna sosai
muke yi ba, saboda wai na bata mishi rai nima naja
nayi shiru ban Bada, hakuri ba don fushin ya dan yi
tsawo saboda wasu dalilai nawa.
Ina jin dai aure ka ke shirin yi ko? Shi yasa ka ke
yi min abubuwan da ka ke yi barin abinda yake yin
yayi ya dago ya kalle ni me na yi miki?
Na daure fuska na ce, gashi nan wułakanci iri-iri,
wanne da wanne? Nayi shiru, ya ce ai kin lissäfo su
tunda ki ka ambaci wulakanci saï kin gaya min.
Shim nayi ban tanka mishi ba, ya gaji ya ce in
kuma kece ki ke yi min wulakancin saböda kin ga na
kasa yin auren"to zan yi wa kaina maganin abin
saboda na lura raini ya sbiga tsakanina da ke ba kya
ganin mutuncina.
Kullum kawu ya soma yi minirin wadannan
kalaman kuka nake yi doń ba sa yi min dadi na kuma
kasa sabawa da su
In yi mata biyu mana nima in ji dadi in wannan
bata tattake ni ba a yau to gobe wata zata yi.
A lokacin da Ado ya gama gininshi wanda ya y
matukar yin kyau ya kuma kawata wannan ciki da
talon mai kicin da bayan gida da kayataccen tails da
rufin silin irin na zamani.
Sauran kuma ya yi musu suminti jiranshi kawai
nake yi ya ce min ga ranar aurenshi ga kuma ni dakin
da ya bani.
64
Ana cikin haka, rannan sai gashi rannan yazo da
kujeru ana zubawa a falon nan ya sanya darduma ya
kawata wurin sosai. Mamaki ya kama ni na ce.
To wannan sai ya gama sanya musu komai ne za
su bashi 'yar ko yaya? Ni dai ban ce komai ba, tunda
dai na tseguntawa Inna maganar, ta ce in zuba mishi
ido na ce mata to na zuba.
Da daddare ranar muna hira ya ce min ni fa gado
bai damen ba, nafi jin dadin kwanciyar katifa shi
yasa bai sayi gadon ba, amma in kina so a sai miki.
Na ce a'a a sai min gado kawu ai mutuncin daki
ne ya ce to shi kenan.
Kwana biyu daga nan na tare a sabon dakina ciki
daya guda daya ya mayar min da shi aji don
karatunmu da yara har bencina da black boad yayi
mana daya dakin kuwa ya gyara shi don baki ya bar
daya ciki da falon.
Sai suka koma cewa sai ya gama gyara wannan
din tukuna zai yi auren gashi ya killace min wurin da
yar katanga amma duk da haka ban daina shiga can
cikin gida nayi abubuwan da muka saba ba.
Kaka tana zuwa ciki da falon Ado ya bayyanawa
mutanen gida cewar don buhunan hatsinshi ya tanade
shi tun da rumbunan da yake amfani da su basa isan
shi.
A wannan lokacin ne kuma ya sanya ni na fara
karatuna na (N.C.C) a makaranta nan a Zariya kullum
65
nake zuwa ina dawowa.
A wannan lokacin harka sosai yake yi don tun a
shekara ta biyu da soma aikin shi ya zama
mataimakin (Princepal) a makarantaryanmata ta
kafur a yanzu kuwa shi ne (Princepal) na makarantar
gozaki.
Ban shekara cur ina zuwa Zaria ba ya sai min
motar hawa ya kuma koya min duk da shi din har
yanzu babur din shi yake burgawa yaje duk in da za
shi, ko kuma ya hau motar haya in kuma ina gida ya
ce min in kai shi.
Umahmah, Nusaiba: da Hindu tare da Usman
makaranta daya ya sanya su, don haka kullum in zan
fita da safe nike kai. su in wuce Zaria in lokacin
tashinsu ya yi kuma 'sai. Bala yaje ya dauko su a
motar haya.
Rannan na dawo daga Zaria da yamma a gajiye
nake sosai saboda muna cikin karatu mai zafi, ina
zaune ina dama furar da zan sha don ragewa kaina
yunwar da nake ji sai ga Ruwailah ta shigo min da
dan waken da ta ce wai don ni tayi na karba cikin
farin ciki ina mata godiya.
Na soma ci, lomar farko da ta biyu da nayi abin
gwanin dadi, sai kawai naji ta ce min ni fa wata
magana naji na ce to ba za ka ji za a cuci naka ko ana
cutar shi ba kayi shiru.
Dole ka gaya mishi ko da kuwa ba jin dadin
66
maganar zai yi ba, sai da naji cikina ya ba da sautin
kulululu don tsoron abin da take shirin gaya min din.
Sai kawai naji ta ce min wai ashe Baban yaran
nan cikina ya sake ba da wani sautin na kulululu,
tunda nasan sunan da take kiran Ado kenan, wai ashe
matar nan da ake cewa ya ajiye yana karyatawa wai
har ta haihu.
Karfin hali nayi na iya karasa tauna dan waken
da ke bakina, na hadiye ban tofo shi waje ba, cikin
natsuwa na daga ido na kalle ta. Na ce mata shi.
Baban yaran nan wani irin mutum ne Yaya Ruwaila
da ban isa in tuhume shi kan abinda yake yi ba?
Kin san kowane mutum da yanda yake, da irin
lagon da matarshi take samu akan shi, to shi wannan
wanda nake da shi a kan shi bana in tuhume shi ba ne
in akan wannan ne ban isa ba.
Don haka ko kawo min dan ya yi ya ce in rike ba
zan tambaye shi inda ya samo shi ba, musamman ma
da yake nasan ba kan shi farau ba, don haka ko kin ji
irin wadannan maganganun daina gaya min su kawai.
Wai dama kai da naka ne kar kaji ana cutarshi
kayi shiru, na ce eh ai dama, to bani da iko akan shi
ai kin ga gaya min din bai yi min amfani ba kenan.
Sai dai ma kawai ya yi dalilin tashin hankalina ke
kuma nasan ba za ki so ganina cikin tashin hankali ba
tayi maza ta ce yo to ina fa?
Da haka sai na kashe bakin Ruwailah akan dauko
67
min wani labari ta kawo min.
Na kara haihuwa da namiji muka samu na roki
Ado ya sanya min sunan Babana ya ce min to sai
kawai ranar suna naji yana fadin sunan yaro Yahya
ban ce mishi komai ba tunda shi ma uban nawa ne
Baba Yahya kuma yayi matukar jin dadin takwaran
da Ado ya yi mishi don tasowa ya yi yazo har Dabai
wai yazo ganin takwaran nashi.
Rannan ina tare da yara a aji karatu muke yi
saboda wunin na ranar Lahadi ne tun safe kuma Ado
yana gida sai da yayi azahar ya fita, don haka nima
da muka yi azahar din sai na ce mu shiga ajin zuwa
lokacin La'asar sai mu fito muyi sallah su taya ni
aikin abinci.
Muna cikin karatun sai ga wani yaro dan
makwabta da nake kina Baba saboda sunanshi
Surajo, ya shigo da sauri sai da ya gaishe ni sannan
ya ce min Goggo wai kinyi bako wai a gaya miki wai
yayanki ne daga Bauchi.
Yana yi min maganar cikin wani yana kamar
tsoro ko kunya.
Jin da nayi ya kira Bauchi ya sani nuna mishi
kofar baya na ce mishi jeka ka shigo min da shi ta
wancan kofar, ya ce min to.
Ya tafi ya dawo ya zuba min ido, kafin ya ce
"Goggo kila ma fa karya ne, nayi murmushi na ce je
ka dai ka shigo min da shi."
68
Na ci gaba da toayuwa a wurin don ganin wanda
zai kawo min din, ai kawai gashi ya shigo min da
Yaya Ibrahim. Ysna ganina ya zube a kasa wai ni
yake gaisarwa, gaisuwar girmamawa, sannu Yaya
sannu dai, ina wumi yaya aka ji damu?
Zuba mishi ido nayi ina kalion shi, gaba daya
yayi baki, baki ya gama rubewa ko'ina a jikinshi
tabo ga wani katon yanka ya raba goshinshi biyu.
Yau kuma ni ka ke kira yaya? Nayi mishi
tambayar don in hutar dashi girman da yake ta
kokarin bani sai kawai naji yayi maza ya ce, au
Baba-Baba kiyi bhakuri ai mancewa nayi nake kiranki
Yaya.
Sallamar yara naji na bar Hasiya na ce ta kula
min da girkina naje na budewa Yaya Ibrahim dakin
baki na sauke shi a ciki na kai mishi abinci da na sha
na kuma zauna don mu gaisa dashi gaisuwa irinta
yan uwantaka.
Yana kai lomar abincin bakinshi ya sake canza
min suna Anti ai baki san abinda ya faru da ni ba, ai
hatsari nayi na rantse miki, Anti ai in ban da rabon
za'a sake shan ruwa a gaba ba ai da yanzubabu ni.
Ai mota da ta fadi damu ai ni kadai na tsira shi
ne naji wadannan raunukan gama wani ko warkewa
bai yi ba, ya kwace min wani shafcecen ciwo a
kwaurinshi babu ko kyan gani tausayinshi yayi
matukar kamani sannu Yaya lbrahim na soma gaishe
69