Sashe 7
Mijin Ta Ce Part 4 Complete Hausa Novel · about 7 min read
shi kenan. Nasa hannu na sake kwashe kashin da yafi
dama-dama bna kaiwa Zubaida.
Na kirą, Sa'a ta kwashéwa nnarmu na karshen
tunda dama kason nashi hawa-hawa ne, wani yafi
wam na' kuma sân Zubaida yaso ya baiwa babba, ita
Mama dan Rararain Innarmu ta dauki na tsakiya sai
Mama taki.
Shi wansan rabo da ki ka ga ina yi, na ce eh
Baba, ya kale ni yà cc shi ne kaso na gaskiya, da
sauri na ce mishi haka ne Baba.
Ba tare da na tambayi dailin shi na fadin hakan
ba, sai naji yace min ita wannan yarinyar ya nuna
min dakinta, nayi murmushi na ce anti? Yayi maza
ya ce min eh, na ce eh, ya ce shi yaroh yasan babu ne?
Nayi maza nå ce mishi a'a Baba bai sani ba, ya
ce to kin ga dole a bata da yawa, na ce haka ne. Ya
sake nuna min dakin Marma da dan yatsanshi, na ce
eh, alamar na gane. Ya rage inuryà ye ce ni ne zan
zauna ina ciyar ta ya'yan gidan wasu da kuma
zäurawa?
Nayi maza na ce, a'a Baba, ba zai yiwu ba.
Amma itama Habiba auren ya mutu ge? ya girgiza
kai nuna alamar bai mutu ba, ya ce amma an samu ta
koma da kyar ta haihu a can taje tayi fada da uwar
miji akan naman suna.
Daga cikin dakinta Zubaida ta daga murya ta ce
fada ko duka? Dukan uwar mijin tayi, nayi kamar
.
46
ban ji ba, don bana son hirar tamu ta zama sanadin
fitina.
To ita Innarkı ko ban bata ba tana da shi, wani
lokaci ma in naga zata kure min Zubaidan ta rasá,
shiga wurinta nake yi in debo mata na ce haka né
Baba.
Da iyakacin gaskiyata :sai naga hikiar rabon
nashi, don haka ko babu adalci a ciki to daj akwai
dabara tunda shi ka adalci ai bai wuce baiwa mai
hakki hakkinshi ba.
Rannan muna kwance ni da Inna alkan gadonta
bayan su Atika, sun tafi gidajen su sun bar mu, hirą
muke yi kan al'amuran da yanda rayuwa ke tatiya,
Inna ta kalle ni tayi murmushi ta ce "Sanda ku ke
yara yan kanana a lokacin da nake ganin tanfar
abinda ke faruwa a, kaiga ba zai taba wucewa ba.
Kullum 'naje gaban Mallam mai, babban allo ina
kuka zaunar da ni yake yi ya yi ta bani hakuri, sai ya
ga natsawata ta dawo jikina.sai ya ce min, wadannan
yaran da ki ke haifa Binta ai kawayenki ne.
Kwana nawa ne, in Ubangiji ya amfana miki su
za ki ga sun girma sun zama abokan mu'amalar
rayuwarki? To amma fa sai kin yi hakuri, sai kin
zauna kin yi tarbiyarsu ta yanda Ubangiji zai taimake
ki su zama mutanen kirki.
To amma fa sai kin yi hakuri, ki zama ke din
bata kanki ki ke yi ba, don kuwa in ki ka yi kuskuren
47
da suka lalace, sai ya girgiza kai nuna alamar abinda
zai biyo bayan hakan ba karami ba ne.
To gashi nan a yau, ta sake wani murmushin
kafin ta ce na godewa Ubangiji da ya sanya ni na
zamo mai bin umarnin iyaye, na ce ban taba sabawa
umarnin nasu ba komai zafinshi a kaina.
Ta kalle ni ta ce na kira mijinki dazu don in yi
mishi godiya, bai bari mun yi tmaganar ba, na roke ki
kiyi mishi biyayya iya iyawarki, ki kuma zauna da
kowa nashi bisa gaskiya da adalci.
In hali yasa shi kawo miki abokiyar zama, to duk
yanda ki ka kai da kinta kar ki zalunceta, kar ki
danne mata hakkinta, na ce mata to Inna.
Washegari da safe ina tashe da kwanonon
dafafiyar kaza mai nonon Rakui da Innan ta dafa
min, wai da ita zan karya. na rike da wayar Inna ina
kokarin kiran Ado, don mu gaisa.
Na kai wayar kunnena ina sauraror ya dauka, na
kalli Inna cikin natsuwa na ce, ni wannän na menene
ne Inna? Ban fa ga alamar za ta yi wani dadi ba.
Inna ta ce, a to ko babu.dadi dai cinyeta aka ce
kiyi ki sha romon, na saké kalionta in ji waye Inna?
Ta ce Aliya, ita ta kawo ta ce in dafa miki wai ba za
ta iya ba ki da hannunta tana jin kunya.
Ado ya dauki wayar yana jin ni ce ya rage fara'a,
na gaishe shi yaya su Bala dai suna lafiya? Ya ce yau
ne ya kamata kiyi waya ki tambaye shi? Ai na kuma
48
gane ki wato ke in ki ka samu 'yan uwanki to zance
kuma ya Rare, kowa ma za ki iya mantawa da shi.
Na rasa abinda zan yi in wankc kaina, sai na tuna
na ce, to kawu ka ki ka sai min waya, zan yi ta bin
wayoyin mutane ne ina kiranka, ni kunyar hakan
nake ji.
Ya dan ii sanyi, ina Umahrnah? Ko tana wurin
uwarta? Na ce mishi eh, ba ki sani ba Humairah, sai
bayan da ki ka taho naje gida kan wani abin da ya kai
ni, sai na gane nayi kuskure.
Da sauri na tambaye shi, kuskuren me kayi? Inna
ma ta kallo ni don jin yarda na ambaci kuskuren, ya
ce kwanakin da na baki sunyi min yawa, zan koma
Dabai wannan satin saboda aikin gonata ki dawo gida
kawai.
Gabana yayi matukar faduwa, na ce haba Kawu,
yau ne ma fa nake da kwanaki shida a garin ran. Ba
za ki dawo. din ba kenan? Na ce a'a ba wai ba zan
dawo ba ne, amma ni gaskiya...bai jira jin gaskiyar
tawa ba ya kashe wayar.
Inna ta kalle ni so yake ki koma gobe? Na bata
rai saboda ran nawa ya baci, na ce ban sani ba tunda
ya kashe, to kira shi mana kiji, ya baro ki kin zo
lafiya cikin farin ciki da alhairori iri-iri ai ba za ayi
sanadin bacin ranshi ba.
Na sake kiranshi, nayi zaton ba zai dauka ba, sai
naga ya dauka. A hankali na ce mishi kayi hakuri in
49
ranka ne ya 6aci, ko da bana kusa dashi nasan
murmushi yayi.
Inna tana nan kenan? Na ce mishi eh, ya ce nasan
ita ce zata ce ki bani. hakuri tunda ke ba dabi'arki ba
ce, Ban.yi magapa ba shiru nayi ina sauraronshi.
Ki dawo gida awai Humairah, kin san tunda
muka yi aure bamu taba yin nesa da juna haka ba,
abin yayi min tsanani da yawa, nafi sabawa da pi in
tafi in barki a gida ina jin.marmarinki sai in juya,
amma ba ke ki tafi ki bar ni ba.
Da kyar Ado ya yarda ya janye maganar tafiyar
daga kwana bakwai, ya maida ita kwana tara.
Shi kenan sai kawai na soma shiry-shiryen
komawa gida, ciki har da karasa zuwa wuraren 'yan
uwan da, ban je ba. Inna kuma a gida tana tashi zan
koma dakina.
Duk da naje gidan mai babban alo, tun washe
garin zuwana gida na sake komawa wajen shi don ba
zai yiwu in zo in tafi ban gaya mishi halin da na baro
gidan mijina dà 'yan uwanshi ba, don ya bani
shawara ko kuma ąaddu'a.
A gidan mai babban allo ina zaune gabanshi shi
da uwargidanshi Hajiya 'Yar Dubu, matarshi ta
sakun lalle, matar da ya yi sa'a ta. zame mishi
uwargida ta gaskiya, wacce ta danne al'amarin kishi
tsakaninta da kowa ta tsaida adalcin da yayi sanadin
da gidan ya zama dunkulallen gidan da babu
50
bambanci tsakanin ya'yan nan da na can.
Ta sauko da Umahmah daga bayanta ta kar6i
uwa zam-zam wurin mai babban allo, ta
kwankwada mata kafin ta mika mishi ita, ta sake
neman wuri ta zauna cikin natsuwa ta ce min aure
suke so yayi ba kuma zasu barku ku zauna lafiya ba,
sai sun ga sun sa shi yayi.
Ba su kadai ba ne mafi yawancin 'yan uwan miji
ai zuwa suke in dai zasu ji ka shiru da dan uwansu sai
suce fin Karfinshi aka yi ko da kuwa hakuri ka ke yi.
Nayi maza na ce mata, haka ne Hajiya, ta ce to
ke ni ganau ce ba jiyau ba, kar ki yarda ki shiga
layinda ba na gaskiya ba ne, don ka mallake miji ka
hanashi tsaida adalci tsakanin iyalinshi, ka hana shi
yiwa kowa adalci.
In dai ba ka mallaki 'ya'yanka ka hana su
lalacewa ba, baka kuma mallaki hikima da dabarar
hana alhaki kama ka ba, ai kayi shirme.
Na ce haka ne Hajiya, ta ce to ladabi da biyayya
tsakaninki da mijinki, yi nayi bari na bari, in yana
fada a bashi hakuri ba yana fada ana fada ba.
Su kuwa 'yan uwan miji nan da ki ke kallon su
fita harkarsu kawai za ki yi, da wuya kwarai ki ga
wata mata da zata ce miki bata da tabonsu, sai dai
aniyarsu kawai ta bisu.
Mai babban allo ya yi murmushi alamar yasan
wani abu ko in da addu'ar ta Hajiya ta dosa, bai ce
51
dama-dama bna kaiwa Zubaida.
Na kirą, Sa'a ta kwashéwa nnarmu na karshen
tunda dama kason nashi hawa-hawa ne, wani yafi
wam na' kuma sân Zubaida yaso ya baiwa babba, ita
Mama dan Rararain Innarmu ta dauki na tsakiya sai
Mama taki.
Shi wansan rabo da ki ka ga ina yi, na ce eh
Baba, ya kale ni yà cc shi ne kaso na gaskiya, da
sauri na ce mishi haka ne Baba.
Ba tare da na tambayi dailin shi na fadin hakan
ba, sai naji yace min ita wannan yarinyar ya nuna
min dakinta, nayi murmushi na ce anti? Yayi maza
ya ce min eh, na ce eh, ya ce shi yaroh yasan babu ne?
Nayi maza nå ce mishi a'a Baba bai sani ba, ya
ce to kin ga dole a bata da yawa, na ce haka ne. Ya
sake nuna min dakin Marma da dan yatsanshi, na ce
eh, alamar na gane. Ya rage inuryà ye ce ni ne zan
zauna ina ciyar ta ya'yan gidan wasu da kuma
zäurawa?
Nayi maza na ce, a'a Baba, ba zai yiwu ba.
Amma itama Habiba auren ya mutu ge? ya girgiza
kai nuna alamar bai mutu ba, ya ce amma an samu ta
koma da kyar ta haihu a can taje tayi fada da uwar
miji akan naman suna.
Daga cikin dakinta Zubaida ta daga murya ta ce
fada ko duka? Dukan uwar mijin tayi, nayi kamar
.
46
ban ji ba, don bana son hirar tamu ta zama sanadin
fitina.
To ita Innarkı ko ban bata ba tana da shi, wani
lokaci ma in naga zata kure min Zubaidan ta rasá,
shiga wurinta nake yi in debo mata na ce haka né
Baba.
Da iyakacin gaskiyata :sai naga hikiar rabon
nashi, don haka ko babu adalci a ciki to daj akwai
dabara tunda shi ka adalci ai bai wuce baiwa mai
hakki hakkinshi ba.
Rannan muna kwance ni da Inna alkan gadonta
bayan su Atika, sun tafi gidajen su sun bar mu, hirą
muke yi kan al'amuran da yanda rayuwa ke tatiya,
Inna ta kalle ni tayi murmushi ta ce "Sanda ku ke
yara yan kanana a lokacin da nake ganin tanfar
abinda ke faruwa a, kaiga ba zai taba wucewa ba.
Kullum 'naje gaban Mallam mai, babban allo ina
kuka zaunar da ni yake yi ya yi ta bani hakuri, sai ya
ga natsawata ta dawo jikina.sai ya ce min, wadannan
yaran da ki ke haifa Binta ai kawayenki ne.
Kwana nawa ne, in Ubangiji ya amfana miki su
za ki ga sun girma sun zama abokan mu'amalar
rayuwarki? To amma fa sai kin yi hakuri, sai kin
zauna kin yi tarbiyarsu ta yanda Ubangiji zai taimake
ki su zama mutanen kirki.
To amma fa sai kin yi hakuri, ki zama ke din
bata kanki ki ke yi ba, don kuwa in ki ka yi kuskuren
47
da suka lalace, sai ya girgiza kai nuna alamar abinda
zai biyo bayan hakan ba karami ba ne.
To gashi nan a yau, ta sake wani murmushin
kafin ta ce na godewa Ubangiji da ya sanya ni na
zamo mai bin umarnin iyaye, na ce ban taba sabawa
umarnin nasu ba komai zafinshi a kaina.
Ta kalle ni ta ce na kira mijinki dazu don in yi
mishi godiya, bai bari mun yi tmaganar ba, na roke ki
kiyi mishi biyayya iya iyawarki, ki kuma zauna da
kowa nashi bisa gaskiya da adalci.
In hali yasa shi kawo miki abokiyar zama, to duk
yanda ki ka kai da kinta kar ki zalunceta, kar ki
danne mata hakkinta, na ce mata to Inna.
Washegari da safe ina tashe da kwanonon
dafafiyar kaza mai nonon Rakui da Innan ta dafa
min, wai da ita zan karya. na rike da wayar Inna ina
kokarin kiran Ado, don mu gaisa.
Na kai wayar kunnena ina sauraror ya dauka, na
kalli Inna cikin natsuwa na ce, ni wannän na menene
ne Inna? Ban fa ga alamar za ta yi wani dadi ba.
Inna ta ce, a to ko babu.dadi dai cinyeta aka ce
kiyi ki sha romon, na saké kalionta in ji waye Inna?
Ta ce Aliya, ita ta kawo ta ce in dafa miki wai ba za
ta iya ba ki da hannunta tana jin kunya.
Ado ya dauki wayar yana jin ni ce ya rage fara'a,
na gaishe shi yaya su Bala dai suna lafiya? Ya ce yau
ne ya kamata kiyi waya ki tambaye shi? Ai na kuma
48
gane ki wato ke in ki ka samu 'yan uwanki to zance
kuma ya Rare, kowa ma za ki iya mantawa da shi.
Na rasa abinda zan yi in wankc kaina, sai na tuna
na ce, to kawu ka ki ka sai min waya, zan yi ta bin
wayoyin mutane ne ina kiranka, ni kunyar hakan
nake ji.
Ya dan ii sanyi, ina Umahrnah? Ko tana wurin
uwarta? Na ce mishi eh, ba ki sani ba Humairah, sai
bayan da ki ka taho naje gida kan wani abin da ya kai
ni, sai na gane nayi kuskure.
Da sauri na tambaye shi, kuskuren me kayi? Inna
ma ta kallo ni don jin yarda na ambaci kuskuren, ya
ce kwanakin da na baki sunyi min yawa, zan koma
Dabai wannan satin saboda aikin gonata ki dawo gida
kawai.
Gabana yayi matukar faduwa, na ce haba Kawu,
yau ne ma fa nake da kwanaki shida a garin ran. Ba
za ki dawo. din ba kenan? Na ce a'a ba wai ba zan
dawo ba ne, amma ni gaskiya...bai jira jin gaskiyar
tawa ba ya kashe wayar.
Inna ta kalle ni so yake ki koma gobe? Na bata
rai saboda ran nawa ya baci, na ce ban sani ba tunda
ya kashe, to kira shi mana kiji, ya baro ki kin zo
lafiya cikin farin ciki da alhairori iri-iri ai ba za ayi
sanadin bacin ranshi ba.
Na sake kiranshi, nayi zaton ba zai dauka ba, sai
naga ya dauka. A hankali na ce mishi kayi hakuri in
49
ranka ne ya 6aci, ko da bana kusa dashi nasan
murmushi yayi.
Inna tana nan kenan? Na ce mishi eh, ya ce nasan
ita ce zata ce ki bani. hakuri tunda ke ba dabi'arki ba
ce, Ban.yi magapa ba shiru nayi ina sauraronshi.
Ki dawo gida awai Humairah, kin san tunda
muka yi aure bamu taba yin nesa da juna haka ba,
abin yayi min tsanani da yawa, nafi sabawa da pi in
tafi in barki a gida ina jin.marmarinki sai in juya,
amma ba ke ki tafi ki bar ni ba.
Da kyar Ado ya yarda ya janye maganar tafiyar
daga kwana bakwai, ya maida ita kwana tara.
Shi kenan sai kawai na soma shiry-shiryen
komawa gida, ciki har da karasa zuwa wuraren 'yan
uwan da, ban je ba. Inna kuma a gida tana tashi zan
koma dakina.
Duk da naje gidan mai babban alo, tun washe
garin zuwana gida na sake komawa wajen shi don ba
zai yiwu in zo in tafi ban gaya mishi halin da na baro
gidan mijina dà 'yan uwanshi ba, don ya bani
shawara ko kuma ąaddu'a.
A gidan mai babban allo ina zaune gabanshi shi
da uwargidanshi Hajiya 'Yar Dubu, matarshi ta
sakun lalle, matar da ya yi sa'a ta. zame mishi
uwargida ta gaskiya, wacce ta danne al'amarin kishi
tsakaninta da kowa ta tsaida adalcin da yayi sanadin
da gidan ya zama dunkulallen gidan da babu
50
bambanci tsakanin ya'yan nan da na can.
Ta sauko da Umahmah daga bayanta ta kar6i
uwa zam-zam wurin mai babban allo, ta
kwankwada mata kafin ta mika mishi ita, ta sake
neman wuri ta zauna cikin natsuwa ta ce min aure
suke so yayi ba kuma zasu barku ku zauna lafiya ba,
sai sun ga sun sa shi yayi.
Ba su kadai ba ne mafi yawancin 'yan uwan miji
ai zuwa suke in dai zasu ji ka shiru da dan uwansu sai
suce fin Karfinshi aka yi ko da kuwa hakuri ka ke yi.
Nayi maza na ce mata, haka ne Hajiya, ta ce to
ke ni ganau ce ba jiyau ba, kar ki yarda ki shiga
layinda ba na gaskiya ba ne, don ka mallake miji ka
hanashi tsaida adalci tsakanin iyalinshi, ka hana shi
yiwa kowa adalci.
In dai ba ka mallaki 'ya'yanka ka hana su
lalacewa ba, baka kuma mallaki hikima da dabarar
hana alhaki kama ka ba, ai kayi shirme.
Na ce haka ne Hajiya, ta ce to ladabi da biyayya
tsakaninki da mijinki, yi nayi bari na bari, in yana
fada a bashi hakuri ba yana fada ana fada ba.
Su kuwa 'yan uwan miji nan da ki ke kallon su
fita harkarsu kawai za ki yi, da wuya kwarai ki ga
wata mata da zata ce miki bata da tabonsu, sai dai
aniyarsu kawai ta bisu.
Mai babban allo ya yi murmushi alamar yasan
wani abu ko in da addu'ar ta Hajiya ta dosa, bai ce
51