Sashe 92
Mazan Ko Matan Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read
Yana zaune awajen wayanshi yahau ringing number Hadiza ne hakan yasa yadauki wayan cikeda so tace “gani a asibitin Nura nakawo muku abinci kana ta ina” ahankali ya mike daga inda yake zaune yace “ina zuwa” katse wayan yayi yana tafiya ahankaali yafito daga ta wajajen parking space ya hango Hadiza tayi parking wani motarshi datazo dashi tafito rikeda basket a hannunta tana waige waige yadade yana kallonta kafin yakarasa saida yakawo ta wajajen taganshi hada idanu sukayi for the first time in her life saitaji tana wani jin kunyanshi da nauyinshi tuna abubuwan datamai hakan yasa takasa motsi sai kallonshi datake wani kalan wutan sonshi na tashi azuciyanta, anatse Nura yakarasa gabanta ya tsaya chak yana kallonta kasa daurewa kallon tayi da sauri tasauke kanta kasa ahankali tace “ina yini Nuri, yamai jiki?” Kara one step Nura yayi kafin ahankali yawani kalan bata warm hug Hadiza jitayi jikinta yasaki gabaki daya she missed her Man, she missed his body this thight hug just gave her the comfort data dade bataji kalanshi ba almost 30secs yayi ahaka da ita kafin cikin wani cool calm voice yace “welcome Didi, how was your flight”? Ahankali tace “smooth ya jikin Ummi?” Gyadamata kanshi yayi tareda dauke ijiyan zuciya ahankali yace “Alhamdulillah, let’s go” yasaketa tareda sa hannunshi daya ya karbi basket din dake hannunta yasa dayan hannunshi yakama hannunta suka wuce ciki ahaka bini bini take kallonshi yanzu take kara ganin abinda tayi loosing Nura is a man dazai kula da matarshi ba ruwanshi look at yanda ya karbi basket din daga hannunta to da dataketa kukan feminism mema exactly take nema dan Nura always treat her like a queen, gaban dakin sukaje daidai zai bude kofan ta karbe hannunta daya rike dasauri dan yanzu she’s a change person tasan Nura nasonta no need to show Ummi ko the world yana sonta banda hai bazataso ta sama mara lafiya bakin ciki ba koyaya badadi kaga mijinka na lovi dovi da kishiyahka tasan zafin hakan sama da kowa dan juyowa yayi ya kalleta him ta karbe hannunta kafin ahankali yabude kofan dakin ya shiga ciki Ummi ce kadai adakin su Dr basu dade da fita ba an samata drip guda biyu a manna mata wasu abubuwa haka akafan da massage sukeyi tsotse hakan sukayi oho bata saniba dan batajin komi ganin Hadiza yasa tasauke ijiyan zuciya ahankali Nura yazo gadon da sauri yaduko da kanshi saitin nata kaman zai hadiyeta yace “ya jikin wani abu namiki ciwo?” Girgizamai kai tayi alamun a’a, ahankali yace “Dr yamiki allura”? Sake girgizamai kai tayi yace “ga abinci Hadiza ta dafa miki zakici” gyadamai kai tayi ahankali takalli Hadiza data tsayavtana kallonsu ahankali Ummi tace “An……ty” matsawa Nura yayi hakan yasa Hadiza ta tako tazo gaban gadon taja kujera tazauna tana kallonta cikeda kulawa dakuma mutuntawa tace “yajiki Ummi sannu Allah baki lpy Allah kara sauki”.
Ahankali Ummi tace “Anty har yanzu kina fushi dani?” Dasauri Hadiza ta girgiza mata kai tace “no banayi Ummi” har ranta kuma batayin dan Ummin tabata tausayi hannunta Ummi takama tarike tace “kiyafemin idan nataba batamiki rai please” dasauri Hadiza tace “nayafe miki nima kiyafemin all abubuwan dana miki Ummi kinji” gyadamata kai Ummi tayi tace “Nayafe daidai lokacin Nura yakawo plate na rice din da stew daga gadon yayi kaman dazu yazauna akatifa gefen Ummi yace “bude baki kici haaaaaam” ahankali Ummi tabude baki yasa mata tadanci like 4spoons tace ya isheta juice din tasha sosai ahaka azaunen Nura na gefenta rikeda plate wayanshi yahau ringin yadauka ganin Alhaji Musa ne that means yasauka a Adamawa jin saukan kan Ummi a shoulder shi yasa yakalleta ganin tayi bacci yasa yamikama Hadiza plate din yasauka yana magana da Alhaji Musa ya kwantar da gadon yarufa mata bargo da kyau yagama wayan abakin gadon yazauna yakalli Hadiza sai kawai yaja mata hancı dan murmushi tayi tace “bari nakoma gida yaran nan su kadai nabari” Gyadamata Kai yayi yace “muje narakaki” har mota yarakata takoma gida, babu wani available flight daga yola to Abuja dole sai gobe zasu zo.
Shiya kwana da Ummi shiya sake chanza mata pampers bayan ya tsaftace mata jiki yamata alwala tayi salla anan kwance agadon suka kwana tana jikinshi.
Ahankali Ummi tace “Anty har yanzu kina fushi dani?” Dasauri Hadiza ta girgiza mata kai tace “no banayi Ummi” har ranta kuma batayin dan Ummin tabata tausayi hannunta Ummi takama tarike tace “kiyafemin idan nataba batamiki rai please” dasauri Hadiza tace “nayafe miki nima kiyafemin all abubuwan dana miki Ummi kinji” gyadamata kai Ummi tayi tace “Nayafe daidai lokacin Nura yakawo plate na rice din da stew daga gadon yayi kaman dazu yazauna akatifa gefen Ummi yace “bude baki kici haaaaaam” ahankali Ummi tabude baki yasa mata tadanci like 4spoons tace ya isheta juice din tasha sosai ahaka azaunen Nura na gefenta rikeda plate wayanshi yahau ringin yadauka ganin Alhaji Musa ne that means yasauka a Adamawa jin saukan kan Ummi a shoulder shi yasa yakalleta ganin tayi bacci yasa yamikama Hadiza plate din yasauka yana magana da Alhaji Musa ya kwantar da gadon yarufa mata bargo da kyau yagama wayan abakin gadon yazauna yakalli Hadiza sai kawai yaja mata hancı dan murmushi tayi tace “bari nakoma gida yaran nan su kadai nabari” Gyadamata Kai yayi yace “muje narakaki” har mota yarakata takoma gida, babu wani available flight daga yola to Abuja dole sai gobe zasu zo.
Shiya kwana da Ummi shiya sake chanza mata pampers bayan ya tsaftace mata jiki yamata alwala tayi salla anan kwance agadon suka kwana tana jikinshi.