← Book details Mazan Ko Matan Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 69 OF 96

Sashe 69

Mazan Ko Matan Part 1 Complete Hausa Novel · about 9 min read

Wuraren 7 ta farka tashi tayi ahankali tawuce bayi wanka tayi tayo alwala tazo ta maida kayanta tai salla sannan tai order abinci shima tsakura kawai tayi tasake dannama Baraka kira wajajen 8, Baraka na dauka Hadiza tashiga koramata abinda yafaru Baraka tace “mu hadu a shagon ki zan kira Zeenah sai a maida maganan” sukai sallama tashi Hadiza tayi ta shirya wajajen 8:30 tabar hotel room din tana kallon Anty Jams da Mama duk sun kirata taki dauka but taki dauka still hada handbag nata tayi tafito tai checking out ta tafi wajen motarta tabar hotel din zuwa shagonta da har sales girl dinta tabude amsa gaisuwansu tayi ta tsaya ta zabi abaya daya mai shegen kyau tawuce sama office nata dashi tana zuwa ta shirya tsaf ta zauna bata wani dade da zamaba saiga Baraka ta shigo tace “Hadiza” tashi Hadiza tayi cikin fushi tace “ni Zeenah zata yaudara” da sauri Baraka tace “kinga daina ihu Hadiza staff naki na nan” cikin fushi tace “bura’uban staff” fuuuu tawuce kofa tafita tasami yammatan guda biyu tace “kutafi gida nabaku off today” cikeda mamaki suka kalleta ganin da gaske take yasa suka tafi bayan sun mata godiya takoma sama, Baraka tace “Hadiza calm down explain it to me Zeenah tana hanya kinga baban yaran nan nafita nafito nima wlh sabida banma gane maganan dakikemin ba ta waya” Hadiza na kallonta tace “Baraka kinsan halina, ke da Zeenah are my only two close friends duk duniya, Baraka kinsan banda gulma arayuwana tunda nake dake nabata kawo miki maganan wata ko wani?” Baraka tace “a’a zan shaideki awannan Hadiza bakida time din nan” Hadiza tace “bana karya, sannan bana munafuntan mutum wlh yanda abu yake araina haka nake juyeta da bakina, bantaba samin wani naje nabada labarin ki ba, Baraka you and Zeenah are the closest associates danake da shi aduniyan nan banda family na akan me Zeenah zata yaudareni ta ha’inceni” daidai ana bude kofan Zeenah na shigowa tai shigan alfarma tace “kaman ya na yaudareki ko na ha’inceki”? Azuciye Hadiza tajuyo tashi Baraka tayi tace “dan Allah dukanku biyun calm down ku tsaya bari naje na kulle shagon kar customers suzo bamu sani ba” Baraka ta fice da sauri Hadiza da Zeenah sukahau kallon kallo Zeenah ko dar babu tattare da ita saima cingum datake tauna wa Baraka ta dawo ciki kai tsaye Zeenah tace “Baraka kinsan ina mugun ganin mutuncin ki saisa nazo wlh wlh dan banga abinda zai fito dani yau ba dan yau ake zuwa mini full body massage har gida, so why did you call me”? Anatse Baraka tace “Zeenah zauna” takama hannunta ta zaunar da ita akan kujera, Hadiza kuma taja kujeran gaban desk nata ta zaunar da ita tace “Hadiza you too sit please” itama ta zauna Zeena ta zauna kan center table more like tana tsakiyansu tace “we three are friends tun secondary school days namu a college munada n fadan mu da hargowa na yarinta but so far so good tunda mukai aure mukai hankali bamu kara tada ba, please what is happening, Zeenah Hadiza takirani this morning akan kin yaudareta kin ha’inceta, kin kuma cuceta meya faru? Talk to me Zeenah” wani kalan karkada kafa Zeenah tayi ta kalli Hadiza tace “Hadiza ni ne na yaudareki na ha’inceki how? Yan fashi ko kidnappers na kawo aka kwashe kayan shagonki ko me namiki tell me? Ko maganan ki nakai waje? Ni ban kira Baraka nakai karanki ba nida na taimaka miki mijinki ya koraki daga gida nakaiki nawa gidan ki kwana kikahau zagan mini miji saikene keda bakin kice na ha’inceki na cuceki ke babydoll ko, to uwar uban yaya na cuceki ko yaudaranki?” Sosai Hadiza ke kallon Zeenah adah Hadiza feels duk duniya bataga wanda yakaita baki da tsiwa ba, she can stand anywhere and defend herself but yau saitaga batada bakin Zeenah tafita cus for a moment saita rasa mezata fadi na cewa Zeenah ta cuceta ta ha’inceta, tarasa how she will put it in words ayanda takeji azuciyanta sai chan zuciya ya bala’in zo mata wuya amman tadaure tace “Zeenah lied to us she’s not abinda take fada mana she’s, she lied about tanada yan aiki, even vacation din datace taje for her birthday is not like taje din da gaske Zeenah is a crook lier and a deceit, she kept on telling us she’s a feminist ita kaza kaza kaza ce agidan mijinta, she’s lying karya take mijinta treat her kaman garbage, fasa plates agabanta without tsoron kada yaje yajimata ciwo, she’s just so full of lies mayaudariyan mata irin ta, taje tasa na maka mijina a kotu abanza a wofi makira annamimiya la’ananniya kawai, agunguma, wlh Zeenatu ta girmi shedan cus jiya saiya yamata salute din raba aure” jakan dake hannun Zeenah ta ijiye gefenta tana kallon Hadiza tace “ai kinga halin nata bantaba ganin yarinyar mara tarbiya irinki ba Hadiza saisa mijinki ya auro miki yar aikin ki!” zabura Hadiza tayi tamike danji tayi kaman Zeenah ta watsamata garwashin wuta, itama Zeenah ta zabura da sauri Baraka ta tashi tsaye tace “me haka kukeyi, wai ku yarane? Kuna abu kaman masu fama da tashin balaga”? Zeenah tace “Baraka dalla tashi agabana kinada 4kids I don’t wanna injure you for them akan me this stupid girl zatazo tana shararamin zagi ubanme namata, sabida she’s a fool ta dauka because nace ni feminist ce dole sai na dinga zagin mijina kaman yanda takeyi is that what makes me a feminist? Or ta dauka sai na iya ihu da shakemai wuya ina hauka danadenade shine feminist? Muna haduwa and talk about feminism but ban taba cemiki ni ina zagin mijina kuma bana ganin darajan shi kaman yanda kikema Nura ba ko nataba fadin haka Baraka”? Dasauri Baraka tace “a’a” Hadiza tace “amman kina fadamana baki daukan shit din namiji kema kina bashi hot hot, zaman fire for fire kikeyi” dasauri Zeenah tace “Hadiza dakata listen fa kalle ni da kyau ni Zeenatu ce ba Nura ba, stop talking kaman nine nafara saki zama feminist bayan kin rigani zuwa abujan nan ma, dakika dawo garin nan lokacin ina kano ina battling da tsohon mijina kan saki, nadawo Abuja nasameki ayanda kike we just flow together cus we were friends back then and bamu yarda maza su takamu ba so what are you saying?” Hadiza tace “eh amman ke kika zugani nasa Nura a kotu, ke kika sakani daukan that action against him kika kara harda molesting dina yake bayan bantaba gayamiki ba, you are so evil, black witch” Zeenah dake tafarfasa ganin yanda Hadiza ke wanke ta da zagi daban daban tace “you are very stupid for calling me evil and black witch kinji, Hadiza did I hold you at gun point nace saikin sa Nura a kotu eh?” Zeenah tai ihu ahaukace tace “nadauki bindiga na daura akanki nace dole kisa Nura a kotu keda ko maganan Uwarki bakiji wayeni dazakiji magana ta? Kuma molesting bake kika gayamana daya auro Ummi haka yake daddanneki yaciki bakiso ba”cikin tsananin fushi Hadiza na ture Baraka tace “uwata kika zaga?” Cikin fushi Zeenah tace “ke baki zagin uwar wasu”? Bangaje Baraka Hadiza tayi ta taho ahaukace zata damke Zeenah Baraka tasake riketa tana nishi tace “Dan Allah wai me haka ku yarane” Zeenah tace “ko amafarki kada ki kara cewa nina zugaki cus ko uwarki bata isa tazugaki ba balle Zeenatu, bansa gun akanki ba nace kai Nura kotu, dakika bani waya nayi snapping fuskanki as evidence shima nine nasaki? Stupid big for nothing girl kawai, an danna miki saki due to your stupidity yanzu u are looking for who to blame wai I deceive you how? My dear carry your cross kowama yadauki nashi, wawiya kawai da babu abinda tasani banda neman kudi da iya zagin mutane sai kace bamagujiya, ke wlh abin kunyace ga jinsin mu mata cus u are not woman enough tunda kina gidanki har mijinki zai iya yaga yar aikin ki yar kauye yaji yana sonta kin kasa cin bura’uban yar aikin, nine yanzu zakizo with your running mouth kinama hayagaga, if u even try that nonsense with me I will beat nonsense commit for your body niba Nura bane” Baraka tace “wai me haka Zeenah Hadiza kikema magana haka why are you so bitter kawarmu ce fa” Hadiza da Baraka tarike tace “yar bakin ciki dai ba kawar mu bace, bakin ciki take dani wulakantacciyan, gani tayi dudda tana matan minister nafito komi, gida, interiors, kudi, yara and everything” maganan tama Zeenah zafi ainun tace “eh naji but dai tell me cikin abubuwan dakika lissafo wanne yarage yanzu? Yaranki sunfison yar aiki sama dake uwarsu! Same with mijinki ya zabi yar aiki sama dake! Hakama yan uwan mijinki, Shammmmmmeeeee on you Hadiza!” wani kalan zabura da Hadiza tayi tai wulli da Baraka tawani daka tsalle ta zubama Zeenah nushi abaki sai jini, suka shiga dambe ana chakume chakume, ashedai Hadizan mu nada karfi, yau ta haukace tatas ihu kawai take sosai tana kaima Zeenah duka kota ina tace “Shegiyar shedaniya, azzalamu zalumamma, annamimiya miya miya, yar bakin cikin ciniki, ahaka zaki kare, wlh Hadiza namiki fincinkau, celebrate my down fall today your own is coming tommorow” zokaga fadan manyan mata dayake unexpected adiza ta farmata yasa tasami upper hand sai zubama Zeenah nushi dake da kyar Zeenah ta samu ta gannama Hadiza cizo kan breziya saida taji takamo kan nonon Hadiza ta saketa da gudu ta koma baya takama boobs nata tace “vampire witch kawai, Nigerian zombie” zasu koma kan juna Baraka ta shiga tsakiya tace “wlh zan bar shagon nan bazaku kashe juna agabana ba police su kamani” azuciye Zeenah ta tashi ta shiga maida dankwali ta tana share bakinta dake jini da bayan hannu sai haki take tace “kuma Alhamdulillah naji dadi da Nura ya sakeki yakuma miki shamaki dashi dan mace kalanki don’t deserve miji irin Nura, iyayenki ba kowan kowana ya daukoki ya rufamiki asiri ya aureki kinamai iskanci kin dauka bamusan shine yasiyama Babanki mota ba, ya gyara muku gida, sannan ya nemawa mijin yayanki Jamila contract yasami kudi daba hakaba ai a gidanku ke kadai kikadan auri miji me kudi su Rabi ai duk maneji suke agidan auren dan haka yanzu zakisan me rayuwa dan ubanki, business din nan dakike takama dashi saki dinga ciyarda kanki agidanku dan yanzu me ciyarda ku ya sakeki kuma Allah ya kara naji dadi yanda ya sakeki wawiya kawai and welcome to zawarci” tashi Hadiza tayi zatai kanta Baraka ta tareta tace “Zeenah tafi” Zeenah tace “kobaki fadi ba shagon ma ubangiji Allah yasa alhakin Nura ya sauka akai ya lalace, kullum kina mana tunkaho yau acahnxa wannan motan gobe achan a wanchan, Nuri kaza kaza kaza kaman ke kadai ce me miji aduniya you will loose everything banziya kawai karya” cikin wani kalan fushi Hadiza tace “Baraka wlh zan kashe matar nan in batabar min shagoba” da sauri Baraka taja hannun Zeenah itama ta sunkuci jakanta ta fitarda ita daga shagon.
Oya registration for shiga matan aure class dina dazai fara November yafara, payment is 2k.
Chat me up idan kinaso wa.me/+2347012181461🥰
Chapter 69 · 0% Book details