← Book details Mazan Ko Matan Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 20 OF 96

Sashe 20

Mazan Ko Matan Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read

Bin dakin Ummi tayi da kallo ganin littafai da byro akan wani dan table yasa taje wajen ta bude tsakiyan book yafalllontahsiga rubutu, dasauri take rubutun cikin 2min tagama tadaga takara karantawa sannan tashiga linke paper wani kalan linki tama paper kaman flower wow yarinyar is creative fitowa tayi daga dakin da sauri Aishan su tagani tabata tace “imaza kaima mijina Shatu maza kafin su tafi” da gudu Aisha ta fanfala sai alokacin Ummi tadaura hannunta kan bakinta jin tace mijinta, Aiaha nafita suna tafiya haba tabi motan da gudu tana ihu yaran anguwa suka bita suna tayata ihu ana. “Mota ku tsaya ku tsaya” abunku da yaran kauye, Musa yafara hangosu dasauri yace “Nura wanchan ba kanwar Ummi bace ke biyomu da gudu da tawaganta” lekawa Nura yayi ganin yanda yara ke gudu ana ku tsaya yacema driver ya tsaya parking sukayi da gudu su Aisha sukazo wajen 𝕄𝕦𝕤𝕒 dasauri yabude kofa dan daga Nura sai shi sai engineer Baffa na dayan motan, ana bude kofan Aisha da karfin muryanta tana haki tace “Yaya Ummi tace nabawa mijinta wasikar nan” tamikama Musa wasikar juyawa Musa yayi yakalli engineer dake murmushi sannan Nura daya hade rai Musa yamika hannu yace “to sannu da aiki Shatu kawo” hannu yasa zai amsa saiga hannun Nura ya fizge ya sa a aljihun gaban riga yabama yaran wasu kudi daya ciro daga aljihu yace “nagode” yaran suka kwasa aguje Musa yarufe kofa yace “jamuje direba” yakalli Nura yace “wowww Ango wlh soyayyan kauye tayi ne jibi wani wasika da aka aiko maka an mata wata kinmin fulawa kaga engineer billahillazi a kauyen nan zanzo nima na nemi amarya inaaa kai kaga yaransu ne sunsha kindirmo tun suna jarirai yanzu duk yakoma kirjinsu” dariya duk sukayi Engineer yace “kaidai kwarto ne Musa shegen gari, kai ranan kasa na kusan kashe madam wannan maganin basir ai bala’i ne” dariya Musa yayi suka cigaba da hira ganin haka yasa Nura yaciro wasikar yana yaban design da magic na maida sheet of paper into flower shape da Ummi tayi ya warware ahankali.

“Assalamu Alaykum Baban Amalily, wanda yazama mijina ayau rana uku ga watan maris.
Amsan tambayan kace awannan sakon”
Gyara zama Nura yayi yacigaba da karatu.
“Acikin wani bakin dare mai duhun duhu daban taba tunanin zanga haske awannan daren ba wani haske ya gauraye inda zuciyan Zainabu Ummi take, kasan haske nada zafi a ido dakuma fata sai wannan hasken ya kasance mara zafi, mai taushi ce dakuma da tsantsa kyawu, kyawu irin wanda bantaba sanin akwaishi ba awannan duniyan sunan hasken nan NOOR wato NURA! Ana haka wata kalan guguwa mai karfi ya taso dake dauke da kifiyoyi guda uku masu zafin rabasheshen dalman wutan kauna ce ke tashi daga jikinsu, suna zuwa chak! Chak!! Chak!!! Suka sossoki zuciyata, kifiyoyin nan guda uku na dauke da kalma guda uku ne na farkon yace I nabiyun yace LOBE na ukun yace YOU!!!, I lobe you My Noor Baban Amalily” Yihuhuuuu!!! Nura yabuga ihu kaman dan daba dayasa su Musa duka suka juyo suka kalleshi yace “wlh Yarinyar nan ta tashi kaina, billahillazi dauko matata zanyi, kai dereba juya kan motan nan kaga ku kusauka ku shiga dayan motan, ba’a taba gayama Nura irin wannan kalaman soyayyan ba, wayyoo zuciyata nima kifiyoyin dalman soyaya sun chakeni” tsayawa duk sukayi suna kallon Nura kaman kanshi ya kwance.

Hahahahah Guys rate sakon soyayyan yan kauyen M shakur naku, I crafted this on my own chaiii yayi making sense kuwa???😂😂😂😂😂

Ummi fa zata haukata mana Nura Hadiza sorry for you, just look at how Ummi ke feeding mijinki soyayyan kauye, soyayyan uneducated girl.

💫 MATAN?? Ko MAZAN??💫

✍🏻M SHAKUR

EPISODE 8️⃣
Adan birkice direba ya gangara zuwa gefen hanya yayi parking yin yanda Nura yabuga ihu, Nura yana murmushi sosai kaman wanda yaci lottery yakalli su Musa da duk suke kallonshi asankare irin ikon Allah din nan yace “kufita mana” dasauri Musa yace “ohhh Allah kana gwadamin halin Nura yau kaine haka kake rawan jiki kaman wani sabon shiga? Shekaran ka nawa yanzu kana buga odafere”? Kwashewa da dariya Engineer yayi yace “kai wlh dan iska ne Musa, mekuma Odafere” yakalli Nura yace “dan Allah kayakuri mutafi Nura, mukoma Abuja this one week Musa ya loda maka maganin basir kaga system dinka yayi refreshing afitar da toxins din ciki, sabon ruwa yazo yataru a buhu” dasauri Musa yace “itama bakasan da Gwaggon nata tace abarta abinda za’a mata ba kenan duk dadin kane fa, gyaramaka ita za’ayi fa, kuma ma ai da kunya kawani koma saikace wani saurayi, kawa Allah ka rungumi letter nan yarage maka zafi mutafi kai direba tada mota next week fa karenka zakaci ba babbaka” tada motan direba yayi badan yasoba yahakura cus yasan gaskiya suke fadi, koda suka shiga Abuja gidan engineer yaje yaci abinci yayi knack sukasha hira wuraren 11 yabaro gidan yakama hanya suwa gudanshi yakira Ummi amman wayanta akashe maybe ba chaji baiso yakira wayan Meena kuma around 11:30 yashigo gidan, yana bude kofan falon yasan Ummi bata gidan yau kaman ba falon da Ummi ta gyara dazu da safe ba.

Dakin gabaki daya a hargitse, school uniform din su Aman na nan falon da jakunkunan su da safa, dinning hargitse da plates ga ragowan abinci indomie yagani da egg is as if yaran basuci ba gadai cups na tea da ragowan slice bread da alamun abinda sukaci kenan, kitchen yaleka daganan dinning just indomie da Hadiza ta dafa tajuya kitchen din up side down kaman ba kitchen din daya shiga ya zauna aciki bane harya sha shayi rannan da Ummi ba, ijiyan zuciya yasauke yadawo falo da kanshi ya duka ya tattare kayansu na school sannan yabude baga nasu yaciro books nasu sunada homework ba’ayiba and wlh dudda Ummi is uneducated she manage ta koya musu homework duba ayyukan su nada yayi da Ummi ke tayasu duk sunci to menene ma amfanin auren Mai ilimi tunda bazata iya yima yaranta homework ba, kwasan komi yayi yawuce sama yakai kayan kowa dakinsu yana kallon yaran da ba’a musu wanka ba normal kayane ajikinsu bana bacci ba da Ummi tasaba saka musu, shiru yayi yanzu haka yaran nan zasuyi rayuwa, shi karan kanshi bazai iya kwatanta yanda yakeson yaranshi ba bazai dauki rashin kulan nan ba da rashin basu abincin nan ba ko kin musu homework ko uniform ma sabida yasan sunada wani set dazasu saka gobe ne amman what’s all this dakinshi yatashi yatafi yaje yayi wanka.
Chapter 20 · 0% Book details