← Book details Mazan Ko Matan Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 68 OF 96

Sashe 68

Mazan Ko Matan Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read

Great news for the people outside jos who are eagerly want to become pastry chefs and bakers.
BAKE N’ FROST
is bringing you it’s first online class and the class will come with alot of benefits. 🥰🥰🥰
Make sure you join us today. 🤩
Believe me, you won’t regret it because we will be teaching you everything from scratch 💃🏽
‎Open this link to join my WhatsApp Group: https://chat.whatsapp.com/Hs8bU0RnXpLA5Lvr1o4qDe

Hadiza tajuya nan tajuya chan takasa bacci hakan yasa ta mike tawuce bayi ta tsaya gaban mirror ta wanke fuskanta tana kallon kanta idanunta sunyi jazur, takasa wrapping head nata around abinda Zeenah ta mata, wani kalan daura hannayen ta biyu tayi akan bakinta tafashe da kuka da kyar ta lallashi kanta tafito tadawo daki, wayanta tadauka takira Barakah amman harya katse bata dauka ba hakura tayi ta ijiye wayan ta lumshe idanunta, da ace Zeenah bata ambato zancen court ba da batasa Nuri a kotu ba wlh dudda tasan saitayi bura’uba dashi dan bai isa ya mareta bane ta hakura ba but bazata taba tunanin kotu ba. Zama tayi ta gaban gado tayi shiruu tanaji kaman an daura mata dutse akirji saikuma ta mike tsaye taje gaban wardobe tabude she’s feeling so angry da kanta, duk wacce tace zata iya maka bayanın the feeling after been divorce daga mijinka is just lying dan the feeling is just unexplainable, she’s having different emotions, She’s angry da abu biyu yanda Nura yasaketa yakuma mata iyaka da gidanshi and his life gabaki daya, yanzu fa idan tashiga rayuwanshi yanada hujjan yimata kome yaga dama dakuma abinda Zeenah tamata, takasa gathering courage na kiran gidansu dudda taga kiran Anty Jams takasa dauka takasa kiranta she don’t even know what she’s doing, all abinda tasani is zataci durun uban da uwar Zeenah gobe before she even think of anything dan idan bataci uban Zeena ba bazata sami kwanciyan hankali ba.

Komawa gado tayi ta kwanta tasake daga wayanta batasan metake ba but kawai samin kanta tayi da shiga gallery taciro hoton Nura yana sanye da suit da cake agabanshi ranan dayay lunching real esatate company nashi na a Abuja tamai hoton yana murmushi sosai yayi kyau da fararen hakoranshi, Nura is very very handsome, dudda shekaru sun ja but few furfura gareshi kodan yanada kudi ne kuma yana kula da kanshi ga yawan shan fruits but he’s super cute, kuma he’s still very fit bai ijiye wannan pot belly ba. Kuka Hadiza takejinyi tana kallon hoton but tahana kanta yi takasa yardanma kanta tayi kuka sabida wani yasaketa da sauri cikin karfin hali tana kallon hoton nashi cikin wani kalan murya da kasan she’s so hurt tace “ni zaka saka Nuri har kanace amaka shamaki dani who do you think you are? Kana tunanin zanyi kuka ne or I will be hurt sabida kamın haka to nima I don’t want you” tana maganan kuka yazo mata wuya tarike kukan gam tasa yatsanta ta nunashi tace “yesss I said nima I don’t want you, nima amin shamaki dakai, I don’t wanna ever see you” tai maza tai shiru jin kuka na neman kufcemata chan tace “I don’t even know why nake wani tunaka what’s so special about you Nura akwai thousands of men that are way cooler than you’re, sun fika kyau, sun fika kudi sun fika komi so why am I sad? With or without you Nura I will always be Hadiza Mangal Haruna! Babana yabani sunan nan and I will always be that, I have my money, I can give kaina anything danakeso and sponsor any trip danakeso naje so barina dakayi baida any effect akaina kuma kadade baka sakeni ba kaine kai rashi, i promise you bazaka taba samin mata as Preety as I am ba, as loving as I am ba, kuma bazaka taba samin wacce zata baka yara kyawawa kaman wanda na haifamaka ba and lastly Nura saikayi nadaman sakk…….” Kuka ne ya kufcemata da sauri ta ijiye wayan ta daura duka hannayen ta kan fuskanta tace “why am I crying now I hate you Nura I hate you, mugu azzalumi narasa meyake ma mace dayake sa so much effects on her, get out of my heart Nura, get the f*ck outtt already” tafashe da kuka sosai ita kanta batasan why takema Nura wani cool so, he’s just so adorable ne, gentle and cool guys has always been her spec, she loves Nura cus he’s so gently da ita, despite abubuwan dazatamai he will always treat her with so much love and affection kaman batamai komi ba Nura ko is just something else ne kawai a maza, bata taba ganin forgiving man like him ba, baida bakin ciki sannan zai iya sadaukar da rayuwanshi just to see you happy, dudda tanamai iskancin datakemai bata taba fatan ya chanza ba saisa bazatai karya ba daya saketa yau ta girgiza! Bata taba sanin zancen kotun nan zaisa ya saketa ba, abinda yafi jinjigata shamakin daya musu, wato yakai karshe yanzu he’s done with her ohhh no no her heart arching in agony wlh batasan sanda bacci yayi awon gaba da itaba.
Chapter 68 · 0% Book details