Sashe 55
Mazan Ko Matan Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wuraren 1:15 sukakai hospital din Ummi sai kallon asibitin take yahadu sukai ciki har zuwa gaban dakin da Hadiza ciki Meena na gaba ta window dakin Ummi ta hangi Hadiza zaune kan gado ga Aman da Amal sun rungumeta kaman zasu koma ciki Hajiya na bata kunu da spoon tanasha su Yayyinta da Mama ana hira kowa na nan nan da ita, daidai Meena tasa hannu zata bude kofan su shiga ciki kaman daga sama sukaji muryan Nura yace “Meena!” Dasauri suka juyo Ummi ta tsare Nura da idanu sabida yanda tai kewanshi yaune rana na hudu dabata ganshi ba dasauri sauri yake tahowa yana leken dakin kaman mara gaskiya yana zuwa wajen cikeda fada yanuna Ummi yana kallon Meena yace “wayace ki kawo Ummi asibitin nan eh Meena?” Wani kalan dum! Dum! Dumdum!! Ummi taji azuciyanta ta tsaya chak tana kallon Nura dake kallon Meena ranshi abace kawai yasa hannu ya karbe flask din daga hannun Meena yace “wuce kije ki komarda ita gida” daidai lokacin sukaji Hadiza tace “Hajiya kaman muryan Nuri na nakeji ko” dasauri yayi kofan yace “gani nan My Didi” yashiga ciki ba Ummi kadaiba har Meena jitayi ranta ya sosu da abinda Nura yayi daurewa Ummi tayi iya daurewa takalli Meena cikeda Fara’a tace “kingani saisa nace miki bai dace nazo ba Hadiza batada lafiya, baidace ta ganni ba kiramin bolt nabishi nakoma gida kesaiki zauna” Meena batace komiba cikeda bacin rai tashiga tafiya tana neman bolt Ummi dan juyawa tayi takalli cikin dakin Nura na kusada Hadiza ta daura kanta a kirjinshi yana shafa mata kalaban kanta da wani kalan shaukin so dayan hannunshi yana nuna mata hotunan bikinsu sai murmushi suke both ita da shi looks so happy, hawaye Ummi taji sun zubomata da sauri tasa hannu ta goge tajuya dasauri tawuce awaje tasami Meena daidai bolt yazo Meena zata shiga Ummi takama hannunta tace “Meena dan Allah sabida ni kada ki fasa zuwa wajen Hadiza ki gaidata please kije nizan koma gida ni kadai please dan Allah” Meena da idanunta sunyi jaaa tace “Ummi sakeni” cikin lallashi Ummi tace “inhar kinasona da gaske ki koma nizam koma gida please Autan Hajiya” badan tasoba takoma Ummi tashiga motan bolt yaja motan suna fita daga asibitin Ummi tarushe da kuka sosai dasauri mai bolt yajuyo yace “Hajiya lafiya”? Cikin kuka muryanta bama yafita da kyau tace “bakomi kawai mutafi” yanda take kuka harda shesheka saitaji ta raina kanta duba da yanda Hadiza keda komi, she’s surrounded da family dake sonta ga Miji ga yara saitaji ta raina kanta, batada kowa batada komi! Allahu Akbar! Ranta ya sosu yau takara tuna ita marainiyace Mamanta ta rasu! Babanta yarasu! Kakansu kadai gareta data tsufa tukuf sai kannenta yara su Shatu su biyu 12 and 13yrs, jibi yanda Nura yayi da ita yau kaman wulakantacciya mara daraja! Yasa she felt like she’s nothing to him! Yasa taji she don’t belong anan a family nan, ahankali ta bude yar jakan data dauka taga tanada kusan 15k aciki cikin muryan kuka tace “direba dan Allah kaini tasha dazan sami motan Adamawa yola” Dasauri direba yace “location zamu chanza kenan jabi garage za’a samu” cikin muryan kuka tace “kaini” nan yakaita har inda ake lodin Adamawa Yola tabiya direban 2k tana zuwa tabiya 13k kudin mota amman sai dare motan zai tashi tafiyan dare ne tanemi waje kawai ta zauna takifa kanta kuka take mai tsuma rai bana wasaba, gani take ko Mudi baitaba hurting nata this way ba dan shi physical damage yamata na duka dasauransu, Nura just crushed her fragile zuciya dake cike da dumbin sonshi azuciyanta kafin yakoreta gabadaya agaban jama’a gwara takoma kauyensu ya biyota da saki takara rushewa da kuka.
Wayyo Allah na Ummi😭
Kai Maza maza maza!! One word for men please cus suna bani ciwon kai.
What exactly keep a Man?? Sex? Happiness? Respect? Ko Loyalty???
The list is long but in your opinion what keep a Man?
💫 MATAN?? Ko MAZAN??💫
✍🏻M SHAKUR
EPISODE 2️⃣0️⃣
@TRENDYOUTNET Modest fashion world ne inda zaki samu professional kayan zuwa office masu kayatarwa, kyawawa, masu suturta jiki da mutuntawa, idanma casual kaya kike nema na sakawa yau da gobe duka tanada sunadashi all you have to do is chat them up ta wannan number
wa.me/+2349093300112
Kokuma zaki iya zuwa shagonsu dake nan Shop C22C 2nd floor Platinum Mega Mall opposite Ultra Modern Market Behind Next Cash and Carry Jahi, Katampe Road Abuja
And u can also check shagonsu a IG @trendyoutnet don’t forget to follow them🔥 cus anayi baki😅
20
Saida tayi kuka ta koshi sannan tadago kanta taciro wayanta daga jaka tareda mikewa tabar wajen taje chan wajen wata bishi ya ta duka awajen, duk duniyan nan batada kowa banda kakanta duk wani abu data iya yau aduniya kakarta ta koyamata, Kakarta is her everything.
Dialing number ta tayi yana ringing ta daga tace “Yar Albarka kinganni nan fa tundazu nake jinki araina amman Shatu nake jira tadawo tazo ta tayani kiranki amman ina tanachan tana buga yar gala gala, ya kike yar Albarka ya mijin naki da kowa da kowa”? Kungane feeling dinnan da yaro yakeji idan yana cikin damuwa yaji muryan iyayenshi kawai sai Ummi ta rushe ma Gwaggo da kuka, hankali tashe Gwaggo tace “ke! Meya faru kike kuka haka? Waya tabamin jikata iyye? Rabonda naga kinyi kuka haka tun zamanin azzalumin nan Mudi, meya faru kike kuka Ummi? Ya isa, ya isa, bagani ba, da raina fa Ummi kike kuka haka sokike Mamanki tayi fushi dani bayan tabani amanan ku, dena kuka kinji komeme ina nan fa, da raina kuma oya ya isa, zan iya saida raina naga bakuda matsala arayuwan nan, ishuru Zainabu ishiru kinji, wayataba mini yarinyata mai hakuri da kawaici da kunya? Wayatabamin jikana?” Cikin wani kalan kuka Ummi tana shesheka tace “Nura!” Salati Gwaggo tayi da sallallami tace “Nuran ne yasamin ke kuka haka? Mutumin danaganshi tsofai tsofai dashi zai iya haifanki sau biyar shine zai sakamin jika kuka haka? Shi baisan badan naganashi tsoho babban mutum mai hankali daban yarda nabashi ke ya aure ba, wato yagama tsotse kuruciyanki zai fara miki tijara, meya miki? Share hawayenki fadamin meya faru, fadamin daga tushe zuwa reshe share hawayen ki imaza, inajinki” share fuskanta Ummi tayi kaman yar baby tana kuka ahaka dai tabama Gwaggo labarin komi dake faruwa gabaki daya bata boyemata komiba har zancen kannin Hadiza, Gwaggo tace “amman mijinki yabani kunya Ummi, sabida shi tijararre ne katon banza, da girmanshi da tsufanshi bai amfaneshi ni zaizo har gidana ya auremini ke, wato auren huce takaici yayi, yazo ya chusama jikana soyayyan shi a zuciya haka sannan ya wulakanta mini diya? Jibi yanda jikana ke kuka a tasha gaban dubbannin mutane sabida shashashan Nura” Gwaggo tayi shiru tana karajin yanda Ummi ke kuka ko ba’a fada mata ba taji tsananin soyayyan Nura atattare da Ummi, wannan karan ne yatta tafada soyayya bata taba son wani ba Ummi, lokacin da akamata auren Mudi bamatasan menenen soyayya ba, da ace Ummi batason Nuran datace mata tadawo gida dan dudda tana yar kauye tasan darajan jikokinta, lokacin da Mudi ke kirbama Ummi duka tasan taje ta dauko jikanta tadawo da ita gida, tayi shige da fice akauyen nan maigari da manyan gari tasa aka raba auren, dudda Mudi nashigowa har gida yadakesu still batasa Ummi takomamai ba saidai tasan yanda tayi tafitar da Ummi daga kauyen, ina bata yarda awulakanta jikokinta ba. Ijiyan zuciya tasauke ahankali tace “Zainabu” ahankali Ummi tace “na’am Gwaggo” Gwaggo tace “Ummi dudda mu yan kauye ne ba yan binni ba Ummi nabaki tarbiya nakoya miki dabarun zaman duniya ke Ummi ko birnin sin aka kaiki zaki iya zama cikin mutanen yan boko sannan ki samama kanki lafiyayyen waje dan haka share fuskanka, Alhamdulillah ina raye ban mutu ba, Nura ne dai ko wlh sai yasan yayi rashi dan jikata daban take acikin jikoki dubun dabara!” Gwaggo tace “dudda za’ace kinyi gajen hakuri dakika taho ai aure ya gaji yau ayi fada yau ashirya but ni kakarki nayi na’am da tahowan ki Ummi idan Mata da Miji natare inhar akwai soyayya to ka tsaya koma wace ukubace zaka iya jajircewa ka maganceta amman in babu soyayya a auren gwara kayi gaba, abinda Nura yamiki ya nuna kaman dama chan baitaba sonki ba yakawai aureki sabida ya farkan da sumammiyan matanshi Hadiza ne yanzu kuma data farka baida bukatanki dan haka saurareni nan Ummi kibawa Nura tazara harsaiyasan amfanin ki, ke koda baya sonki ke wlh ma yayi karya yace baya sonki, Ummi nabaki tarbiya da dabarun zaman duniya duk wanda yazauna dake saiyaji yana sonki Nura na sonki kawai bairiga yasan dahaka bane amman yanzu zai sani, kalleni nan bazaki dawo adamawan nan ba, sabida zai biyoki nan barni dashi yazo nemanki wlh wlh daina mishi wankin bargo zan solleshi tas, saizan yarana nada daraja kuma babu abinda bazan iyaba akanku ku ukun nan, kinsan mezakiyi yanzu?” Dasauri Ummi tace “a’a” tace “kowa yariga yasan ke yarinyace mai tarbiya da hankali ce baikamata kitashi farat daya kibar gidanba yakamata ki sanar da wani babba yanzu Hajiya na asibiti kada ki kirata dubama da bawani lafiya gareta ba kira kanwar Nura dakika gayamin kwana kin baya kunyi waya wacce bata kasan kiraya maza maza ki gayamata cikin hikima kinji” Gyadamata kai Ummi tayi Gwaggo tace “koyaya kukayi ki kirani kisake sanar dani wayata na hannuna”.
@TRENDYOUTNET Modest fashion world ne inda zaki samu professional kayan zuwa office masu kayatarwa, kyawawa, masu suturta jiki da mutuntawa, idanma casual kaya kike nema na sakawa yau da gobe duka tanada sunadashi all you have to do is chat them up ta wannan number
wa.me/+2349093300112
Kokuma zaki iya zuwa shagonsu dake nan Shop C22C 2nd floor Platinum Mega Mall opposite Ultra Modern Market Behind Next Cash and Carry Jahi, Katampe Road Abuja
And u can also check shagonsu a IG @trendyoutnet don’t forget to follow them🔥 cus anayi baki😅
Wayyo Allah na Ummi😭
Kai Maza maza maza!! One word for men please cus suna bani ciwon kai.
What exactly keep a Man?? Sex? Happiness? Respect? Ko Loyalty???
The list is long but in your opinion what keep a Man?
💫 MATAN?? Ko MAZAN??💫
✍🏻M SHAKUR
EPISODE 2️⃣0️⃣
@TRENDYOUTNET Modest fashion world ne inda zaki samu professional kayan zuwa office masu kayatarwa, kyawawa, masu suturta jiki da mutuntawa, idanma casual kaya kike nema na sakawa yau da gobe duka tanada sunadashi all you have to do is chat them up ta wannan number
wa.me/+2349093300112
Kokuma zaki iya zuwa shagonsu dake nan Shop C22C 2nd floor Platinum Mega Mall opposite Ultra Modern Market Behind Next Cash and Carry Jahi, Katampe Road Abuja
And u can also check shagonsu a IG @trendyoutnet don’t forget to follow them🔥 cus anayi baki😅
20
Saida tayi kuka ta koshi sannan tadago kanta taciro wayanta daga jaka tareda mikewa tabar wajen taje chan wajen wata bishi ya ta duka awajen, duk duniyan nan batada kowa banda kakanta duk wani abu data iya yau aduniya kakarta ta koyamata, Kakarta is her everything.
Dialing number ta tayi yana ringing ta daga tace “Yar Albarka kinganni nan fa tundazu nake jinki araina amman Shatu nake jira tadawo tazo ta tayani kiranki amman ina tanachan tana buga yar gala gala, ya kike yar Albarka ya mijin naki da kowa da kowa”? Kungane feeling dinnan da yaro yakeji idan yana cikin damuwa yaji muryan iyayenshi kawai sai Ummi ta rushe ma Gwaggo da kuka, hankali tashe Gwaggo tace “ke! Meya faru kike kuka haka? Waya tabamin jikata iyye? Rabonda naga kinyi kuka haka tun zamanin azzalumin nan Mudi, meya faru kike kuka Ummi? Ya isa, ya isa, bagani ba, da raina fa Ummi kike kuka haka sokike Mamanki tayi fushi dani bayan tabani amanan ku, dena kuka kinji komeme ina nan fa, da raina kuma oya ya isa, zan iya saida raina naga bakuda matsala arayuwan nan, ishuru Zainabu ishiru kinji, wayataba mini yarinyata mai hakuri da kawaici da kunya? Wayatabamin jikana?” Cikin wani kalan kuka Ummi tana shesheka tace “Nura!” Salati Gwaggo tayi da sallallami tace “Nuran ne yasamin ke kuka haka? Mutumin danaganshi tsofai tsofai dashi zai iya haifanki sau biyar shine zai sakamin jika kuka haka? Shi baisan badan naganashi tsoho babban mutum mai hankali daban yarda nabashi ke ya aure ba, wato yagama tsotse kuruciyanki zai fara miki tijara, meya miki? Share hawayenki fadamin meya faru, fadamin daga tushe zuwa reshe share hawayen ki imaza, inajinki” share fuskanta Ummi tayi kaman yar baby tana kuka ahaka dai tabama Gwaggo labarin komi dake faruwa gabaki daya bata boyemata komiba har zancen kannin Hadiza, Gwaggo tace “amman mijinki yabani kunya Ummi, sabida shi tijararre ne katon banza, da girmanshi da tsufanshi bai amfaneshi ni zaizo har gidana ya auremini ke, wato auren huce takaici yayi, yazo ya chusama jikana soyayyan shi a zuciya haka sannan ya wulakanta mini diya? Jibi yanda jikana ke kuka a tasha gaban dubbannin mutane sabida shashashan Nura” Gwaggo tayi shiru tana karajin yanda Ummi ke kuka ko ba’a fada mata ba taji tsananin soyayyan Nura atattare da Ummi, wannan karan ne yatta tafada soyayya bata taba son wani ba Ummi, lokacin da akamata auren Mudi bamatasan menenen soyayya ba, da ace Ummi batason Nuran datace mata tadawo gida dan dudda tana yar kauye tasan darajan jikokinta, lokacin da Mudi ke kirbama Ummi duka tasan taje ta dauko jikanta tadawo da ita gida, tayi shige da fice akauyen nan maigari da manyan gari tasa aka raba auren, dudda Mudi nashigowa har gida yadakesu still batasa Ummi takomamai ba saidai tasan yanda tayi tafitar da Ummi daga kauyen, ina bata yarda awulakanta jikokinta ba. Ijiyan zuciya tasauke ahankali tace “Zainabu” ahankali Ummi tace “na’am Gwaggo” Gwaggo tace “Ummi dudda mu yan kauye ne ba yan binni ba Ummi nabaki tarbiya nakoya miki dabarun zaman duniya ke Ummi ko birnin sin aka kaiki zaki iya zama cikin mutanen yan boko sannan ki samama kanki lafiyayyen waje dan haka share fuskanka, Alhamdulillah ina raye ban mutu ba, Nura ne dai ko wlh sai yasan yayi rashi dan jikata daban take acikin jikoki dubun dabara!” Gwaggo tace “dudda za’ace kinyi gajen hakuri dakika taho ai aure ya gaji yau ayi fada yau ashirya but ni kakarki nayi na’am da tahowan ki Ummi idan Mata da Miji natare inhar akwai soyayya to ka tsaya koma wace ukubace zaka iya jajircewa ka maganceta amman in babu soyayya a auren gwara kayi gaba, abinda Nura yamiki ya nuna kaman dama chan baitaba sonki ba yakawai aureki sabida ya farkan da sumammiyan matanshi Hadiza ne yanzu kuma data farka baida bukatanki dan haka saurareni nan Ummi kibawa Nura tazara harsaiyasan amfanin ki, ke koda baya sonki ke wlh ma yayi karya yace baya sonki, Ummi nabaki tarbiya da dabarun zaman duniya duk wanda yazauna dake saiyaji yana sonki Nura na sonki kawai bairiga yasan dahaka bane amman yanzu zai sani, kalleni nan bazaki dawo adamawan nan ba, sabida zai biyoki nan barni dashi yazo nemanki wlh wlh daina mishi wankin bargo zan solleshi tas, saizan yarana nada daraja kuma babu abinda bazan iyaba akanku ku ukun nan, kinsan mezakiyi yanzu?” Dasauri Ummi tace “a’a” tace “kowa yariga yasan ke yarinyace mai tarbiya da hankali ce baikamata kitashi farat daya kibar gidanba yakamata ki sanar da wani babba yanzu Hajiya na asibiti kada ki kirata dubama da bawani lafiya gareta ba kira kanwar Nura dakika gayamin kwana kin baya kunyi waya wacce bata kasan kiraya maza maza ki gayamata cikin hikima kinji” Gyadamata kai Ummi tayi Gwaggo tace “koyaya kukayi ki kirani kisake sanar dani wayata na hannuna”.
@TRENDYOUTNET Modest fashion world ne inda zaki samu professional kayan zuwa office masu kayatarwa, kyawawa, masu suturta jiki da mutuntawa, idanma casual kaya kike nema na sakawa yau da gobe duka tanada sunadashi all you have to do is chat them up ta wannan number
wa.me/+2349093300112
Kokuma zaki iya zuwa shagonsu dake nan Shop C22C 2nd floor Platinum Mega Mall opposite Ultra Modern Market Behind Next Cash and Carry Jahi, Katampe Road Abuja
And u can also check shagonsu a IG @trendyoutnet don’t forget to follow them🔥 cus anayi baki😅