Sashe 65
Mazan Ko Matan Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
After 1 nadare Nura yadawo gidan dakin Aman yawuce yayi kwanciyan shi, 4:30 yatashi as usual sai kawai yawuce dakin Ummi wanka yayi awajen yabude wardrobe yanada wasu kaya awajen ya shirya tsaf dan baiso yadawo gidan idan yafita asuba kawai yawuce yafita masallaci yaje 6 yadawo yashiga mota yabar gidan, office yatafi yazauna yayi shiruu zai iya cewa tunda yake aduniya baitabajin kalan kuncin nan da rashin farincikin nan dayakeji ba, lumshe idanu yayi yatashi daga kujeran sai kawai yazo tsakiyan office din yasami dogon kujera yazauna ahankali ya lumshe idanu kusan awa biyu yana ahaka kuma ba bacci yakeba, knocking akayi tareda bude kofanshi aka shigo Alhaji Musa ne yana sanye da manyan kaya hade fuska tamau Nura yayi ya yunkura yatashi da sauri ya dan dafe kanshi dayaji ya saramai da sauri Alhaji Musa yazo wajen yace “Nura lafiyan ka kalau bakada lafiya n……” hannu Nura yadaga mai yakalleshi da jajayen idanunshi yace “mekazo yi a office dina”? Bin Nuran yayi da kallo saikuma ya zauna kan center table yace “kai dalla chan maganan danayi ranan ne har yanzu azuciyanka I just did that danka gane kanason Ummi ne” kallonshi Nura yayi Alhaji Musa yace “wlh da gaske, listen abokina koda ace lokacin daka auri Ummi you were not sure kana sonta ko baka sonta believe me idan nagaya maka yanzu kanayi, kai kaga yanda ka chakumo ni ne Nura saida na firgice yanda kasan dan gidan dambe kaman wani wrestler, na shaku fa a hannunka wuyana har yau ciwo yake saida naje Likita ya dubani” dan murmushi kadan Nura yayi baice komiba, Alhaji Musa yace “Nura kaga you are too soft ne, kadena bari mata na chaza maka kai abanza awofi, kaifa namiji ne kaine me mulki, yau ko mata biyu kakeso ka karo atare zaka iya, da karfinka da kudinka ai wlh sai inda mai yakare so common chill, amman dai kaje ka dauko Ummi yaci ace by now ka kira Kakanta, kadaina nuna musu taurin kai hakan rainine Nura, am sure inda Hadiza ne da yanzu ka kira gida ko kamaje dan kaga Ummi ne is that why kake abinda kakeyi”? Girgizamai kai Nura yayi yace “Ummi hurt me deeply Musa, even Hadiza dake abun mahaukata bata tabamin abinda Ummi tayiba, ban taba having issue ta kama tabar gidana ba, Hadiza belive in fighting her battle da kanta bata gudu ba, she’s not a coward” Alhaji Musa yace “yo ai yarintar kenan, Hadiza ta girmi Ummi, banda haka Ummi batai karatun da Hadiza tayiba yarinyar is not expose, a kauye fa aka haifeta ta girma, the poor thing must’ve felt bata da kowa she’s alone, bakada time nata, baka dauki wayanta ba tazo kuma kamata koran kare without speaking to her ko kallonta, gaskiya Nura baka kyautaba yaushe zamuje mu daukota” dan ijiyan zuciya Nura yasauke yace “tunda gobe Alhamis mubari asabar” Alhaji Musa zaiyi magana akai knocking kofanshi Nura yace “come in” secretary Nura ne tashigo dawani sealed file haka a hannunta tace “sa yanzun nan wani yakawo maka wannan daga Attorney’s Chamber na Maitama” Alhaji Musa yace “Kanada wani court case ne, ina lawyer ka maiya hadaka da yan Attorney’s Chamber nan bayan kasan barayi ne” karban file din Nura yayi looking confuse yace “ni I don’t have any business awajen kodai mistake akayi”? Saikuma yaga sunanshi full name nashi agaban file din yace “ba mistake bane ga sunana” yakalli secretary yace “you can go” tawuce tafita Nura yashiga bude file din, yaciro takardun ciki yashiga karantawa kaman wanda akacema yayi freeze kawai yayi freezing dasauri Alhaji Musa yace “lafiya menene?” Dasauri ya karbi file din gabaki daya daga hannun Nura yana karantawa dasauri yakalli Nura yace “ana nemanka gobe by 10:AM nasafe a kotu, Hadiza tayi suing you for domestic abuse!!” Sosai Alhaji Musa ke kallon Nura dayayi mutuwan zaune ranshi abace yace “meya faru kuma I thought kacemin kun shirya kun maida komi past, why is she suing you for domestic violence? Kasan hakan zai iya sa kaje prison for good 3yrs kuwa? Is Hadiza trying to ruin you and your career or what, meka mata?” Sai alokacin yasaki dan murmushi da zai nuna maka how hurt he’s deeply yakalli Alhaji Musa yace “I slapped her jiya!” Cikin tsananin fushi Alhaji Musa yace “wlh there’s nothing you can tell me Nura mata yar boko batayi bane aduniya sam sam! Allah ya wadaran matan I know my right, I know my right, kai!” Musa yayi ihu ranshi yayi matukar baci danko ba’a gayamai ba yasan waye Nura ba mutum mai dukan mata bane koda ya mari Hadiza jiya shi yasan wlh ba karamin abu bane zaisa Nura yadaga hannu ya Mari Hadiza ba.
Ganin yanda Nura yayi shiru yakasa motsin kirkima saiyaji yabashi tausayi, look at Hadizan daya wulakanta Ummi sabida ita thinking ta chanza yanzu zasu more rayuwa su dawo lovers din dasuke ada, dudda yaki admitting wulakanci yama Ummi but just look at abubuwan da Hadiza keyi, meke damun matan zamanin nan ne? Ta ina namiji da mace suka taba zama daya iyye? Wai what is wrong with matan yanzu ne haka iyayensu sukayi? Ba’a musu tarbiya bane agida? Iyayenmu mutane masu daraja mazajensu ne, kusan bauta musu ma suke, basu ganin yanda iyayen su ke rayuwa da mazajensu? ilimi haukane? What is keda mijinki dayane, ke kawai abarki kiyi komi yanda kikaga dama? Miji yace A, kice B har zuwa Z, ace kiyi kice bazakiyi ba, mesa wasu matan keda brain din fish??
Zama yayi kısada Nura ahankali yace “idan kaje goben just buy lawyer nata kawai akashe case awajen kafin alkali yazo, da kudinka a aljihu karka wahala abanza” murmushi Nura kawai yayi ahankali yama kasa cewa komi sai chan yace “Musa bani labari dan Allah” Musa jiyayi idanunshi sun cicciko da hawaye Nura yabashi tausayi ana wani zamani da kullum mata ake tausayama cus mata are weak waye, waye, waye but wlh idan akai looking deep akwai wasu matan da kawai sunfi karfin mazajensu ne duk ta yanda zaka kalli abin, infact matan ke soyama mazansu aya a hannu not the other way round, Hadiza na yanda taga dama da Nura kodan taganshi mutum mai hakuri ga yafiya sannan yana sonta, Nura is this type of person that hates hurting mutum baida riko that is just Nura, jibi dai abinda yamai jiya na ya saki Ummi ya aura da wanine yau bazai kulashi ba but because Nura is just Nura magana daya biyu sun shirya kuma har abada ya manta da maganan kenan, that is just Nura is his personality his nature bazaka iya chanza wa ba, ai shi kanshi wani zubin yakanji haushin Nuran for yanda yake barin Hadiza na getting away da so many things, haka kawai Allah ya yo shi, Nura hates hurting mutum, Nura nada hakuri, Nura nada yafiya, sannan Nura ya tsani takurama mutum inhar u are happy da abu zai barki kiyi, da ace zai iya zuga Nura dudda ba’a shiga tsakanin miji da mata dan just imagine abinda yama Ummi balle ma shi Aboki daya zugashi ya hakura da auren Hadiza kawai gabaki daya, taje ta auri namiji da baida matsala da mata maiyin feminism shikenan.
Amman banda jakanci da bahaggon tunani irin na Hadiza mutumin da yau shekara nawa kuna aure bai taba dukanki ba yau saiki makashi a kotu yana uban yaranki bazaku iya resolving issue din agidaba saikin tonamai asiri a duniya, and jahilcin da mata keyi is saisu dinga maka abi suga kaman kai sukema not knowing anything dazaiyi affecting Nura is affecting her as well koda ba directly ba, duk abinda yayi affecting Nura ayau will affect yaranta koda ace ma basa tare, if something affects yaranta ai yayi affecting nata as well so then menene riban tonama kanku asiri aduniya?? Sabida mijinki ya mareki sau daya in 10yrs kına tonama kanku da yaranku asiri wlh Hadiza is so shameless bamata da kunyan duniya.
Dafa Nura yayi ganin baison maganan yace “kasan Maman Humaira tasoma sakan mini gurasa fa dana nunata ke kinga nabi Alhaji Nura kauye yakaro aure nima fa auren nan nakeso nayi shine ta natsu”
Sosai Alhaji Musa yadinga ma Nura hira, office dinshi dabaije ba kenan har 1 nadare wlh suna tare just because baiso yanarshi shi kadai cikeda damuwa sannan suka koma gida.
Yauma adakin Aman ya kwana 4:30AM yatashi yayi wanka yasa kaya yabar gidan zuwa masallaci around 6 yadawo gidan zai bude mota ya shiga aka bude kofan falo Hadiza ne tafito tana sanye da bubu yana kokarin shiga mota tace “wato kaga sammaci bazama kazo ka rokeni, be on your feet and genuinely bag sabida nai withdraw the case ba” kallonta Nura yake daga head zuwa toe sai kawai ya shiga mota bai cemata uppan ba, abin ya masifar kular da Hadiza kaman ta kurma ihu wato ita zai maida mahaukaciya dasauri tazo wajen yana kokarin tada motan ta tsaya wajen kofan tabude cikeda rashin kunya dan yanda kasan zata makeshi tace “ohhh ni kakema girman kai imagine level na ignorance naka, don’t worry zakayi ladabi a prison yau stupid wicked man kawai mayaudari kawai” hannunshi yasa yakalleta yace “saki”ihu tamai da saida gateman yafito da gudu tace “bazan saki ba Nura!” Kallonta Nura yake idanunshi har sun kada sunyi ja, Hadiza tace “zanyi maganinka Nura, wlh zanyi maganinka dan kai karamin da duniya ne, muhadu by 10” tawani bugamai kofan motan Allah yasa hannunshi baya wajen da wlh saiyay sustaining injury jan motan Nura yayi batare yabar gidan, Hadiza jitayi ranta na baci har kasan zuciyanta bata wani so suje court dinba taso yazo ya lallasheta kawai ta kira ta janye case din saisama ganin bai biyota ba ita tazo nan tunda ta tashi take gadinshi yadawo daga mosque a window ta falo, tana ganin yadawo tafito with hope zaiyi sulhu da ita, koyadan mata magana mai kyau amman jibi yanda yamata banza ya mai data mahaukaciya sai taji gwarama data makashi kotun, juyawa tayi takoma ciki.
Ganin yanda Nura yayi shiru yakasa motsin kirkima saiyaji yabashi tausayi, look at Hadizan daya wulakanta Ummi sabida ita thinking ta chanza yanzu zasu more rayuwa su dawo lovers din dasuke ada, dudda yaki admitting wulakanci yama Ummi but just look at abubuwan da Hadiza keyi, meke damun matan zamanin nan ne? Ta ina namiji da mace suka taba zama daya iyye? Wai what is wrong with matan yanzu ne haka iyayensu sukayi? Ba’a musu tarbiya bane agida? Iyayenmu mutane masu daraja mazajensu ne, kusan bauta musu ma suke, basu ganin yanda iyayen su ke rayuwa da mazajensu? ilimi haukane? What is keda mijinki dayane, ke kawai abarki kiyi komi yanda kikaga dama? Miji yace A, kice B har zuwa Z, ace kiyi kice bazakiyi ba, mesa wasu matan keda brain din fish??
Zama yayi kısada Nura ahankali yace “idan kaje goben just buy lawyer nata kawai akashe case awajen kafin alkali yazo, da kudinka a aljihu karka wahala abanza” murmushi Nura kawai yayi ahankali yama kasa cewa komi sai chan yace “Musa bani labari dan Allah” Musa jiyayi idanunshi sun cicciko da hawaye Nura yabashi tausayi ana wani zamani da kullum mata ake tausayama cus mata are weak waye, waye, waye but wlh idan akai looking deep akwai wasu matan da kawai sunfi karfin mazajensu ne duk ta yanda zaka kalli abin, infact matan ke soyama mazansu aya a hannu not the other way round, Hadiza na yanda taga dama da Nura kodan taganshi mutum mai hakuri ga yafiya sannan yana sonta, Nura is this type of person that hates hurting mutum baida riko that is just Nura, jibi dai abinda yamai jiya na ya saki Ummi ya aura da wanine yau bazai kulashi ba but because Nura is just Nura magana daya biyu sun shirya kuma har abada ya manta da maganan kenan, that is just Nura is his personality his nature bazaka iya chanza wa ba, ai shi kanshi wani zubin yakanji haushin Nuran for yanda yake barin Hadiza na getting away da so many things, haka kawai Allah ya yo shi, Nura hates hurting mutum, Nura nada hakuri, Nura nada yafiya, sannan Nura ya tsani takurama mutum inhar u are happy da abu zai barki kiyi, da ace zai iya zuga Nura dudda ba’a shiga tsakanin miji da mata dan just imagine abinda yama Ummi balle ma shi Aboki daya zugashi ya hakura da auren Hadiza kawai gabaki daya, taje ta auri namiji da baida matsala da mata maiyin feminism shikenan.
Amman banda jakanci da bahaggon tunani irin na Hadiza mutumin da yau shekara nawa kuna aure bai taba dukanki ba yau saiki makashi a kotu yana uban yaranki bazaku iya resolving issue din agidaba saikin tonamai asiri a duniya, and jahilcin da mata keyi is saisu dinga maka abi suga kaman kai sukema not knowing anything dazaiyi affecting Nura is affecting her as well koda ba directly ba, duk abinda yayi affecting Nura ayau will affect yaranta koda ace ma basa tare, if something affects yaranta ai yayi affecting nata as well so then menene riban tonama kanku asiri aduniya?? Sabida mijinki ya mareki sau daya in 10yrs kına tonama kanku da yaranku asiri wlh Hadiza is so shameless bamata da kunyan duniya.
Dafa Nura yayi ganin baison maganan yace “kasan Maman Humaira tasoma sakan mini gurasa fa dana nunata ke kinga nabi Alhaji Nura kauye yakaro aure nima fa auren nan nakeso nayi shine ta natsu”
Sosai Alhaji Musa yadinga ma Nura hira, office dinshi dabaije ba kenan har 1 nadare wlh suna tare just because baiso yanarshi shi kadai cikeda damuwa sannan suka koma gida.
Yauma adakin Aman ya kwana 4:30AM yatashi yayi wanka yasa kaya yabar gidan zuwa masallaci around 6 yadawo gidan zai bude mota ya shiga aka bude kofan falo Hadiza ne tafito tana sanye da bubu yana kokarin shiga mota tace “wato kaga sammaci bazama kazo ka rokeni, be on your feet and genuinely bag sabida nai withdraw the case ba” kallonta Nura yake daga head zuwa toe sai kawai ya shiga mota bai cemata uppan ba, abin ya masifar kular da Hadiza kaman ta kurma ihu wato ita zai maida mahaukaciya dasauri tazo wajen yana kokarin tada motan ta tsaya wajen kofan tabude cikeda rashin kunya dan yanda kasan zata makeshi tace “ohhh ni kakema girman kai imagine level na ignorance naka, don’t worry zakayi ladabi a prison yau stupid wicked man kawai mayaudari kawai” hannunshi yasa yakalleta yace “saki”ihu tamai da saida gateman yafito da gudu tace “bazan saki ba Nura!” Kallonta Nura yake idanunshi har sun kada sunyi ja, Hadiza tace “zanyi maganinka Nura, wlh zanyi maganinka dan kai karamin da duniya ne, muhadu by 10” tawani bugamai kofan motan Allah yasa hannunshi baya wajen da wlh saiyay sustaining injury jan motan Nura yayi batare yabar gidan, Hadiza jitayi ranta na baci har kasan zuciyanta bata wani so suje court dinba taso yazo ya lallasheta kawai ta kira ta janye case din saisama ganin bai biyota ba ita tazo nan tunda ta tashi take gadinshi yadawo daga mosque a window ta falo, tana ganin yadawo tafito with hope zaiyi sulhu da ita, koyadan mata magana mai kyau amman jibi yanda yamata banza ya mai data mahaukaciya sai taji gwarama data makashi kotun, juyawa tayi takoma ciki.