← Book details Mazan Ko Matan Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 67 OF 96

Sashe 67

Mazan Ko Matan Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Hadiza datagaji dan bayan tayi sallan isha’i bacci yayi awon gaba da ita cikin bacci mai nauyin gaske taji hayaniya da kaman karan fashewan abu hakan yasa ta bude idanunta ahankali baccin na fita daga idanunta muryan namiji taji yana cewa “takalmin waye wannan Zeenatu? Wakika kawo gidan nan bayan nagaya miki banason ana zuwa mini gidana?” muryan Zeenah taji kasa kasa bataji metake cewaba saikuma chan takarajin karan fashewa abu kaman plate haka ko glass cup yayi ihu yace “ubanwa yace ki kawo mini wata kawarki gidana I don’t care if she’s squatting here sabida mijinta yasaketa, are you deaf? Are you stupid, gidan ki ne? Is this house yours? Who do you think you are Zeenatu dazaki dinga shigo da mutane ba tareda kin sanar da ni ba? Oya go and call her ta tattara yinata yinata tabarmin gidana inba hakaba wlh kema koranki zanyi yanzun nan” zaro idanu Hadiza tayi saikuma ta dafa kirjinta Zeenah ne da mijinta ke fada haka akanta ake magana ko wata kawan daban? Tashi tayi ahankali tabude kofan dakinta tafito tayi tafiya tadan leka downstairs ta yanda basa ganinta Zeenah tagani tayi kneeling awajen dinning da duk an faffasa plates tahada hannunta biyu harda kuka tana rokon wani attajirin mutum dabai wani tsufa ba kaman Nurin ta yake, murya kasa kasa tana cewa “dan Allah karufamin asiri kada ka tozar ta ni kabarta ta kwana gobe zata tafi i promise” kana ganinshi kaga masifaffe har zufa ke keto mai a hanci da goshi, ga takalman ta dataga an wawwatsar a falo mutuwan tsaye Hadiza tayi dataga yadauki cup yakara bugawa a katsa ita kanta Hadizan saida ta firgita kaman glass zaizo nan sama inda take ya shiga jikinta cikin fushi yace “stop begging me useless woman who are you dazaki dingayi yanda kikaga dama agidana, jeki kira kawar naki kubar gidana dagake har ita” hannu Hadiza tasa ta taushe bakinta mamaki sai kawai ta juya fuuu cikeda zuciya dan tafi karfin wulakanci akan wannan kurkukun gidan tawuce dakin datake tadauki handbag nata kawai tashiga saukowa jin tafiya yasa dukansu suka juyo dasauri Zeenah ta mike tana goge fuskanta ta kakalo murmushi cike da duniyanci tace “Hadiza zoki gaisa da Baby hala karan plate ya tadaki daga bacci ko dan dazu na leko naga kinyi bacci, wlh bari mukayi yanzun nan” wani kallo Hadiza kema Zeenah yanda tayi just now kaman hawainiya sai kawai ta tsinke da lamarinta batace komiba tace “ina key motata”? Center table Zeenah ta nuna mata Hadiza na tsallake tsallake kwallaben dakenan har falon tawuce tadauki key motanta ta kwashi takalmanta tai wajen kofa cikeda zuciya Mijin Zeenah ya nuna Hadiza da hannu yace “jibi mara kunyan da kike cewa ta kwana agidana taganni bata iya gaidani ba” azuciye Hadiza ta juyo tace “anki agaidakan mata mutuncin mahaukac…….” “Hadizaaaaaaa!!!!!!” Zeenah tama Hadiza wani kalan ihu kaman zata tsaga gidan tace “karki kuskura ki zagin mijina wallahi cus zakiga other side of me” baki Hadiza tabude completely flabbergasted tana kallon Zeenah, saikuma chan ta nuna kanta tace “Zeenah you, me!” For the first time in history the chatterbox Hadiza was speechless tama kasa constructing sentence tsabagen shock tana kallon camellion Zeenah, Zeenah tace “yes zaki shigo har gidana ki zagi mijina are you okay an gayamiki irin ex mijinki ne shi Nura”? Shiru Hadiza tayi tana kallon Zeenah, zata sake maganan mijin Zeenah yace “kneel down ki gayamin wace jakace wannan mara tarbiya kika kawomin gida, and you leave my house kafin nakira bodyguards dina a kulleki” ya nuna Hadiza da yatsa cike da wulakanci kaman kashi yakema magana, Hadiza ga mamakinta kneeling taga Zeenah tayi agabanshi kaman baiwa sai kawai tajuya da gudu sosai fa tawuce motanta da dazu Zeenah tayi parking achan bayan gida sai yanzu tagane mesa tai parking awajen ashe batason mijin yasan takawo wata gida ne tashiga motan da sauri ta tuki tafito around 12:15Am nadare kawai tahau kuka cus from just little abinda tagani dudda mijin Zeenah is a minister tafi Zeenah enjoying rayuwa in every aspect starting from gidama, maybe halan ya ijiye Zeenah a wannan gidan sabida itane Amarya kuma batada yara but still she expect gidan minister yafi gidan mijinta that is into real estate girma da komi amman gidan ta yafi gidan nan da girma da komu har interiors na gidan ta yafi na Zeenah kyau, not to talk of babban gidan da Nura ke gina mata da ba’a gamaba lokacin daya kaita gidan ita kanta saida tai ihu wani kalan design na gini yake da bata taba ganin kalanshi a abujan nan ba, look at yanda Zeenah ke living in fear tun a kotu data cemata zata kwana agidan ta ta lura da wani abu, look at yanda take baiwa in her own house kneeling agaban miji yana fashe fasten utensils agabanki what if tasami injury, sannan bataga yar aiki ko guda daya ba halama batada yan aiki, jibi yanda mijin keta ihu akan me zata kawo wata gidanshi batare data fadamai ba ita look at yanda take kawo kowa gidanta ba ruwan Nura itanema Nura bai isa yakawo kowa bai fadamata ba, Zeenah has been lying to them all this while tana zuga ita da Baraka suci uban mijinsu yanda takeyi so dama karya take, imagine Zeenah data gama zugata dazu harda cemata she’s a disgrace to all feminist out there, look at Zeenah miji ke bossing around yana sata kneeling kaman student, Zeenah dake gayamata taji kunya tana kuka kan namiji look at Zeenah da life datakeyi! Ya Allah! Daidai Hadiza na parking acikin Hilton hotel tadade a mota tai kuka harta godema Allah gash Anty Jams sun kirata bata dauka ba, bawai tana nadaman abinda tayi bane for slapping her da Nura yayi he deserves to be thought a lesson but she’s just hurt yanda Zeenah made her look so stupid and a fool bayan tafita more gidan miji in every aspect dudda tana auren minister, but Zeenah made her look kaman itace the unluckiest wife in history, koda yaushe ji take she wants to be rulling her house kaman yanda Zeenah ke gaya musu tanayi, and abinda ke faruwa is bata cika zuwa gidansu ba cus kullum tana shago kawancen su is suzo shagonta ayi hira a fita, sudanje occasion ko outing that is it, Hadiza batada yawon zuwa gidan kawaye business nata baya barinta saisa batasan actual condition na gidan Zeenah ba, mesa Zeenah zata zugata bayan itane ke facing abuse ma agidanta not she dan Nura bai taba fasa plates a inda take ba, Zeenah lied to her and betray her, tazugata and made her look so stupid, fool, and immature.
Hadiza taci kuka ta koshi sannan tafito taje tai booking daki jin kanta na sarawa ta tsani karya da yaudara dan ita kozata mutu bata karya, bata yaudara, bata pretending to be who she’s not, she’s just herself aduk inda zataje a duniya be it to mijinta, relatives nata ko friends natama, ganin kanta zai tsage yasa taje ta kwanta.

BECAREFUL WITH FRIENDS MATAN AURE!!!!
SOME FRIENDS ARE EVIL!! SNITCH!! ENVIOUS!! WISE!! AND CROOKS!!!
Zeenah is just one!!! Now ku fadamin mesa Zeenah tama Hadiza what she did to her??? Please kubani amsan nan!

MATAN AURE KUDENA FADAMA KAWAYEN KU MATSALOLIN KU wani zubin daka fadama friends your issues gwara stranger na rantse, bawai ina cewa all friends are bad bane no! But some friends basason suga progress arayuwanki ko cigaba.

Dan Allah kubarni nayi this book yanda na tsara nace zan muku magana akan major abubuwan dake kashe aure ayau which the most common one is FEMINISM wanda shine nake nuna muku abubuwan dayake causing arayuwan mu na yau, look at inda Feminism yayi landing Hadiza, this book is not for enjoyment or catching fun novel nope! Idan irin wannan kukeso I have them very tantalizing ma ga dadi check my wattpad page Mshakurworld. This novel is an educating novel dayake nuna illolin of some actions na both side, look at how nake rubuta this book any action na mutum ina nuna how that person thinks and see things, still ina nuna muku idan kina kaza it can leads to this and this and this, this novel is about auren mutum biyu Nura and Hadiza, life nasu, origin na problem din, kaza kaza kaza, I break everything down for you, and I can tell you for free Nura is the origin na this issues for not teaching Hadiza and guiding her as her leader, ya saki Hadiza dayawa, yabata freedom da yawa, saisa hakuri ma da shiru shiru idan yayi yawa is a disease, lokacin dazakace okay bari nafara gyara karfen yariga yanuna harma ya nika, please masu cewa am bias am this and that look at this book from different perspectives and you will see abinda nake kokarin yi.
This is a wake up call to all of us mata cewa mu gyara, and this is a wake up call to maza na idan matanku nayi ba daidai ba correct them dan ba soyayya bane dan kayi letting go of mistake na mata infact cutar da ita ma kakeyi indirectly.

Anata cewa shi mutum baya chanza wa menene menene, kowa aduniya na da tendency chanza wa either from good to bad or from bad to good, wasu they just have to experience life outside the box kafin suyi tunani, look at Hadiza yanzu just few minutes datayi agidan Zeenah she saw rayuwan wasu couples and tafara tunani this that and this, Hadiza will change guys I know abinda nakeyi but mubarta tayi rayuwan da babu Nura aciki muga how things goes and I sincerely hope you will understand cewa littafin nan nayi shi ne for the betterment of our society in general both daga bangaren mata da bangaren maza Thank you.
Allah yamana albarka gabaki daya, yau nabude layina you can either call me or drop a message kota whatsapp kota text 07012181461.

Zaku shiga shiga group na matan aure na with just 2k. Chat me up idan kinaso.
THANK YOU ❤️
💫MATAN?? Ko MAZAN??💫

✍🏻M SHAKUR

EPISODE 2️⃣7️⃣
KUJE AGUJE🏃🏾‍♀️🏃🏾‍♀️ KU KOYI HARKAN KITCHEN🏃🏻‍♂️🏃🏻‍♂️
Chapter 67 · 0% Book details