Sashe 29
Mazan Ko Matan Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Bayan 2weeks
Cur Nura yabuga two weeks yana gogan lafiyayyen amarci shida Ummi, yaki kiran Hadiza ko returning calls nata but yana kiran mai gadinshi everyweek yaturamai kudi ayi cefene wanda dama haka yakeyi dudda yasan ba girkawa zatayiba Mamanshi da yaranshi kusan kullum sai sunyi waya daman.
Lafiyayyen soyayya yake bugawa shida Ummi jinshi yake kaman wani sarki ko shugaban kasa ne ma zai fadi, baitaba sanin yar kauye can give him this much respect, affection, peace and love ba saida ya aureta, wlh ayanda Ummi kemai da ace an halasta a addini cewa mata ta bautama mijinta da Ummi zata bautamai ba tantama that girl is just an Angel, saisa shima he became like a fool kome takeso koda batace tanamaso ba zai mata.
Yau zasu koma Abuja jirginsu is by 1, yadan fita haka yabarta tana yima su Amal wasu kayan zaki a kitchen, dudda she’s hiding it but he could see fear a idanunta.
Tana zaune a kitchen tana kallon wasu cute robobi data jera su Iloka, kwakumeti, tuwon madara, tsami gaye, gullisuwa data musu tayi shiru tana tunani, bini bini gabanta na fadi batasan yaya zata kalli Anty ba, ita tunanin ta kenan danta dauka Nura ya sanar da Hadiza, baitaba mata maganan Hadiza ba ko yace any bad thing about her kullum abunsu suke baya kawo sunan matarshi aciki. Tana zaune taji an manna mata kiss dasauri ta dago kanta Nura ne, robobin ya kwasa dagakan kujeran yazauna yana facing nata yace “ya akayi Hajiya Ummi tunanin me kike”? Murmushi tamai cikeda wayincewa tace “bakomi kawo naje nayi parking a akwati” tai maganan tana mikewa dasauri tajuyar da kanta zata tafi karaf Nura ya kamo hannunta tsayawa tayi batare daya juyoba robobin ya kalla yace “baki amsaba zaki tafi kuma gashi” dasauri takai hannunta tashare hawayen daya zubomata sannan tajuyo Nura yabi kwayan idanunta da kallo hannu tamikamai ahankali tace “kawo” kin bata yayi ya ijiye robobin a gefe ya mike yakai hannunshi kan fuskanta yace “menene? Meke damunki? Talk to me menene damuwanki Ummi”? Girgizamai kai tayi dasauri tana kokarin kauda kanta tanaso ta ture hannunshi saikuma kuka ya kufce mata dasauri ta fizge kanta ta juya tareda kifa kanta a bangon kitchen din yanda yara keyi tafashe da kuka sosai tace “ni banso nakoma Abuja kabarni anan naci amanar Anty bazan iya kallonta ba, nasan tunda ka sanar da ita zancen Auren nan zuciyanta bazai mata dadi ba babu wacce keson kishiya barinma yar aikin ka, wlh wlh Allah ma yaga zuciyana bantaba so na aurema Anty Miji ba Auren kaman amafarki haka nima naga yafaru, banda kirki My Noor, ban kyautama Anty ba” Nura yadade yana kallonta all he sees is tsantsan childishness da rashin wayau, tahowa yayi ahankali wajen yajuyo da ita hannunshi yakai kan fuskanta yana sharemata yace “jibi yanda kika bata kwalliyan dakikamin eh” ahankali tace “kayakuri” murmushi yayi this is one reason dayasa yake kara sonta she apologize to him ko bataimai laifi ba, ahankali tana jikinshi yace “bazan taba iya barin matata awani gari ba ni ina wani gari, maza dayawa na haka but ni baya cikin tsarina Inason duk inda nake iyalina na wajen kinajina” gyadamai kai tayi ahankali, anatse yace “bakici amanan Hadiza ba ni mijin mata hudu ne, nan gaba still idan naji inada bukatan kara aure still zanyi Ummi, so bakiyi laifiba” yayi maganan kai tsaye yace “dake da Hadiza dukanku matayena ne daya kuke awajena babu wacce tafi wata and dukanku kuna karkashina ne, nina aureki bake kika aure ni ba, inma laifine aure kinga kenan nine nai laaifin bakeba dan nine na aureki, idan mun koma gida ki bata girmanta amatsayinta na wacce ta girmeki sannan mahaifiyar su Aman da Amal ban yarda ki mata rashin kunya or anything ba dudda nasan ba halinki bane kada ki shiga harkanta kome zatace idan kinga bazaki iyaba ki shiga daki ki kulle kofa ki kirani muyi waya idan bananan but kada kiyi fada da ita okay” gyadamai kai tayi, ahankali ya manna mata kiss a goshi yace “Ummi ina sonki sabida kina bani kwanciyan hankali kada ki chanza daga hakan okay” gyadamai kai tayi, idanunta dasuka cika da hawaye ya kalla yanda fuskanta ya kwabe sai kawai yaji sha’awanta yakamashi hannunshi yadaga yakalli Rolex dake daure a writs nashi yace “akwai sauran time zoki bani hakkina daman jiya da daddare sau biyu kawai nayi kikahau bacci raguwa” murmushi tayi tana turamai baki kaman yar yarinya cikeda so tace “nan fa kitchen ne” yana daga riganta sama yace “eh nima ilokan wajen zan dafa a kitchen inci tunda ni bancin na roba ba” dariya Ummi tayi tace “saina cinye bakinka yau” kawomata bakin yayi yace “ai nace nabaki tunda ke kinfi son kiss kan komi kin sa lips dina sun kara pink tsabagen tsotsa oya sumbaceni” kaman jira take dasauri tayi grabbing lips nashi tashiga kissing nashi ya mannata abango yana kissing nata back yana warware wando yana ja kasa……
Saura kadan suyi missing flight nasu amman Alhamdulillah sunkai on time daman business class yabiya nan da nan sukai boarding, ashe ranan nan data daure sabida mutane ne yau harsuka sauka Abuja tana rungume ajikinshi sunyi kyau daga ita harshi ruwan amarci yasa Nura yakara haske yana sheki yadan kara kiba sabida abincin dayake samu akai akai itakuma Ummi kaman ba itaba fatanta ya goge tana sheki hannunta rikeda Samsung Z-flip dan kaita shago yayi yace ta zaba shita zaba wai sabida yanda yake budewa yana rufewa ya saya mata shikuma yana rike da hannunta suka fito suka shiga jeep dake jiransu wanda yaron Nura ne na office ya gaida Ummi akunyace ya amsa dudda tana shakkan zuwa su gida amman daurewa tayi ga mamakinta wani gida daban sukaje Nura yace “muje Muga Hajiya ko sai mu dauko yaran mu anjima saimu tafi gida” gyadamai kai tayi parking sukayi gidane babba mai kyau suka shiga suna sallama a babban falon inda su Aman da Amal ke wasa da guje guja dawata karaman yarinya dasu Hajiya da Meena da Matar Baffan shi yaran suka juyo wani irin ihu da Amal da Aman sukayi suka taho dagudu bude hannu Nura dake gabansu yayi suka taho aguje ga mamakinshi wucewa sukayi suka rungume Ummi Amal sai kawai tafashe da kuka shima Aman haka Ummi kawai ta yarda handbag da wayanta ta rungume yaran itama saiga hawaye shiru daga Nura har duka yan dakin sukayi suna kallonsu Nura saiyaji yakara jin dadi da natsuwa dakuma hamdala da auren Ummi dayayi da kyar Ummi ta iya sakinsu cikeda dabara tace “ga Dadyn ku bakumai oyoyo ba” sakin Ummi sukayi da sauri sukai wajen Dadyn su Ummi kuma tazo wajensu Hajiya ta duka ta gaishesu bayan anyi gaishe gaishe aka kawo abinci sukai nak Nura yafita sallan la’asar itama Hajiya tace bari nayi, Ummi taje ta cewa Meena pls Meena je mota ki bude akwatina akwai wani leda shine a saman kayana ki kawomini abin Hajiyane” murmushi Meena tayi tace “nifa” dasauri tace “naki na handbag dina” wucewa Meena tayi tafita bata wani jimaba takawoma Ummi ummi ta karba Meena tace “je daki ki kaimata mana kina kuma jin kunya ni natafi kitchen” wucewa Meena kitchen tayi Ummi tawuce dakin, Hajiya na zaune kan dadduma Ummi tayi sallama Hajiya tace “shigo mana Ummi aiba saikin jira nace ki shigo ba shigo shigo maza” dakin Ummi tashiga har gaban Hajiya ta duka akunyace tabama Hajiya ledan tace “Hajiya ga tsaraban dana yo miki ba yawa” dasauri Hajiya tazaro idanu tace “laaaaaa Ummi harda wani yimini tsaraba ikon Allah, toooo Allah yayi Albarka Ummi, Allah yakawo kazantar daki” bude ledan tayi wasu manyan atampopi ne guda biyu akwatin nan da Nura yakawo gida ranan kayanta ne daya sayomata su kafin yamata proper akwati, an dinka wasu some baa dinka ba amman tadauko atampopi wayanda sukafi kyau aciki guda biyu, tasama Hajiya wani soft silipas dan madina blue da ake saidawa akauyensu tasayo, da irin dankwalayen nan na tsofaffi kallabi masu kyau guda uku daban daban, ga mamakin Ummi sai kawai Hajiya tafashe da kuka sosai tana kallon kayan tace “Ummi ni kikasiyoma duka abubuwan nan”? Adan tsorace Ummi ta kalleta danta tsorata kartaga kaman ta rainata tanada yara masu kudi yarta na Egypt amman tazo tana mata kyautan danmadina, sai kawai taga Hajiya tahau kwalama Meena da matan baffansu kira dasauri suka shigo cikeda kukan farin ciki tace “Karime, Meena ku kalli abinda yarinyar nan tasayo mini, babu wanda yataba siyamini tsaraba irin wannan daya faranta mini rai haka, nadade ina neman dan madina sabida ciwon kafana kinsan takalmin da laushi duk silipas da ake sayomini saidai nasa ba yanda zanyi, jibi kalluba ku kalli atampopi na, Allah miki albarka Ummi, yanda kika faranta mini ubangiji Allah ya fara tamiki” sai kawai sukahau yima Ummi godiya akunyace ta tashi tafita Meena tabiyota sukaje dakin da Meena ke kwana sai Meena taji takara sonta sabida yanda tasaka Hajiya farin ciki kuma tai alkawari zata kira su Ya Aisha dukta fadi musu dudda tasan ma Hajiya zata fadi, dan babu wanda bazaiji labarin kyautan nan ba yau haka Hajiya taje bata boye abin arziki.
Cur Nura yabuga two weeks yana gogan lafiyayyen amarci shida Ummi, yaki kiran Hadiza ko returning calls nata but yana kiran mai gadinshi everyweek yaturamai kudi ayi cefene wanda dama haka yakeyi dudda yasan ba girkawa zatayiba Mamanshi da yaranshi kusan kullum sai sunyi waya daman.
Lafiyayyen soyayya yake bugawa shida Ummi jinshi yake kaman wani sarki ko shugaban kasa ne ma zai fadi, baitaba sanin yar kauye can give him this much respect, affection, peace and love ba saida ya aureta, wlh ayanda Ummi kemai da ace an halasta a addini cewa mata ta bautama mijinta da Ummi zata bautamai ba tantama that girl is just an Angel, saisa shima he became like a fool kome takeso koda batace tanamaso ba zai mata.
Yau zasu koma Abuja jirginsu is by 1, yadan fita haka yabarta tana yima su Amal wasu kayan zaki a kitchen, dudda she’s hiding it but he could see fear a idanunta.
Tana zaune a kitchen tana kallon wasu cute robobi data jera su Iloka, kwakumeti, tuwon madara, tsami gaye, gullisuwa data musu tayi shiru tana tunani, bini bini gabanta na fadi batasan yaya zata kalli Anty ba, ita tunanin ta kenan danta dauka Nura ya sanar da Hadiza, baitaba mata maganan Hadiza ba ko yace any bad thing about her kullum abunsu suke baya kawo sunan matarshi aciki. Tana zaune taji an manna mata kiss dasauri ta dago kanta Nura ne, robobin ya kwasa dagakan kujeran yazauna yana facing nata yace “ya akayi Hajiya Ummi tunanin me kike”? Murmushi tamai cikeda wayincewa tace “bakomi kawo naje nayi parking a akwati” tai maganan tana mikewa dasauri tajuyar da kanta zata tafi karaf Nura ya kamo hannunta tsayawa tayi batare daya juyoba robobin ya kalla yace “baki amsaba zaki tafi kuma gashi” dasauri takai hannunta tashare hawayen daya zubomata sannan tajuyo Nura yabi kwayan idanunta da kallo hannu tamikamai ahankali tace “kawo” kin bata yayi ya ijiye robobin a gefe ya mike yakai hannunshi kan fuskanta yace “menene? Meke damunki? Talk to me menene damuwanki Ummi”? Girgizamai kai tayi dasauri tana kokarin kauda kanta tanaso ta ture hannunshi saikuma kuka ya kufce mata dasauri ta fizge kanta ta juya tareda kifa kanta a bangon kitchen din yanda yara keyi tafashe da kuka sosai tace “ni banso nakoma Abuja kabarni anan naci amanar Anty bazan iya kallonta ba, nasan tunda ka sanar da ita zancen Auren nan zuciyanta bazai mata dadi ba babu wacce keson kishiya barinma yar aikin ka, wlh wlh Allah ma yaga zuciyana bantaba so na aurema Anty Miji ba Auren kaman amafarki haka nima naga yafaru, banda kirki My Noor, ban kyautama Anty ba” Nura yadade yana kallonta all he sees is tsantsan childishness da rashin wayau, tahowa yayi ahankali wajen yajuyo da ita hannunshi yakai kan fuskanta yana sharemata yace “jibi yanda kika bata kwalliyan dakikamin eh” ahankali tace “kayakuri” murmushi yayi this is one reason dayasa yake kara sonta she apologize to him ko bataimai laifi ba, ahankali tana jikinshi yace “bazan taba iya barin matata awani gari ba ni ina wani gari, maza dayawa na haka but ni baya cikin tsarina Inason duk inda nake iyalina na wajen kinajina” gyadamai kai tayi ahankali, anatse yace “bakici amanan Hadiza ba ni mijin mata hudu ne, nan gaba still idan naji inada bukatan kara aure still zanyi Ummi, so bakiyi laifiba” yayi maganan kai tsaye yace “dake da Hadiza dukanku matayena ne daya kuke awajena babu wacce tafi wata and dukanku kuna karkashina ne, nina aureki bake kika aure ni ba, inma laifine aure kinga kenan nine nai laaifin bakeba dan nine na aureki, idan mun koma gida ki bata girmanta amatsayinta na wacce ta girmeki sannan mahaifiyar su Aman da Amal ban yarda ki mata rashin kunya or anything ba dudda nasan ba halinki bane kada ki shiga harkanta kome zatace idan kinga bazaki iyaba ki shiga daki ki kulle kofa ki kirani muyi waya idan bananan but kada kiyi fada da ita okay” gyadamai kai tayi, ahankali ya manna mata kiss a goshi yace “Ummi ina sonki sabida kina bani kwanciyan hankali kada ki chanza daga hakan okay” gyadamai kai tayi, idanunta dasuka cika da hawaye ya kalla yanda fuskanta ya kwabe sai kawai yaji sha’awanta yakamashi hannunshi yadaga yakalli Rolex dake daure a writs nashi yace “akwai sauran time zoki bani hakkina daman jiya da daddare sau biyu kawai nayi kikahau bacci raguwa” murmushi tayi tana turamai baki kaman yar yarinya cikeda so tace “nan fa kitchen ne” yana daga riganta sama yace “eh nima ilokan wajen zan dafa a kitchen inci tunda ni bancin na roba ba” dariya Ummi tayi tace “saina cinye bakinka yau” kawomata bakin yayi yace “ai nace nabaki tunda ke kinfi son kiss kan komi kin sa lips dina sun kara pink tsabagen tsotsa oya sumbaceni” kaman jira take dasauri tayi grabbing lips nashi tashiga kissing nashi ya mannata abango yana kissing nata back yana warware wando yana ja kasa……
Saura kadan suyi missing flight nasu amman Alhamdulillah sunkai on time daman business class yabiya nan da nan sukai boarding, ashe ranan nan data daure sabida mutane ne yau harsuka sauka Abuja tana rungume ajikinshi sunyi kyau daga ita harshi ruwan amarci yasa Nura yakara haske yana sheki yadan kara kiba sabida abincin dayake samu akai akai itakuma Ummi kaman ba itaba fatanta ya goge tana sheki hannunta rikeda Samsung Z-flip dan kaita shago yayi yace ta zaba shita zaba wai sabida yanda yake budewa yana rufewa ya saya mata shikuma yana rike da hannunta suka fito suka shiga jeep dake jiransu wanda yaron Nura ne na office ya gaida Ummi akunyace ya amsa dudda tana shakkan zuwa su gida amman daurewa tayi ga mamakinta wani gida daban sukaje Nura yace “muje Muga Hajiya ko sai mu dauko yaran mu anjima saimu tafi gida” gyadamai kai tayi parking sukayi gidane babba mai kyau suka shiga suna sallama a babban falon inda su Aman da Amal ke wasa da guje guja dawata karaman yarinya dasu Hajiya da Meena da Matar Baffan shi yaran suka juyo wani irin ihu da Amal da Aman sukayi suka taho dagudu bude hannu Nura dake gabansu yayi suka taho aguje ga mamakinshi wucewa sukayi suka rungume Ummi Amal sai kawai tafashe da kuka shima Aman haka Ummi kawai ta yarda handbag da wayanta ta rungume yaran itama saiga hawaye shiru daga Nura har duka yan dakin sukayi suna kallonsu Nura saiyaji yakara jin dadi da natsuwa dakuma hamdala da auren Ummi dayayi da kyar Ummi ta iya sakinsu cikeda dabara tace “ga Dadyn ku bakumai oyoyo ba” sakin Ummi sukayi da sauri sukai wajen Dadyn su Ummi kuma tazo wajensu Hajiya ta duka ta gaishesu bayan anyi gaishe gaishe aka kawo abinci sukai nak Nura yafita sallan la’asar itama Hajiya tace bari nayi, Ummi taje ta cewa Meena pls Meena je mota ki bude akwatina akwai wani leda shine a saman kayana ki kawomini abin Hajiyane” murmushi Meena tayi tace “nifa” dasauri tace “naki na handbag dina” wucewa Meena tayi tafita bata wani jimaba takawoma Ummi ummi ta karba Meena tace “je daki ki kaimata mana kina kuma jin kunya ni natafi kitchen” wucewa Meena kitchen tayi Ummi tawuce dakin, Hajiya na zaune kan dadduma Ummi tayi sallama Hajiya tace “shigo mana Ummi aiba saikin jira nace ki shigo ba shigo shigo maza” dakin Ummi tashiga har gaban Hajiya ta duka akunyace tabama Hajiya ledan tace “Hajiya ga tsaraban dana yo miki ba yawa” dasauri Hajiya tazaro idanu tace “laaaaaa Ummi harda wani yimini tsaraba ikon Allah, toooo Allah yayi Albarka Ummi, Allah yakawo kazantar daki” bude ledan tayi wasu manyan atampopi ne guda biyu akwatin nan da Nura yakawo gida ranan kayanta ne daya sayomata su kafin yamata proper akwati, an dinka wasu some baa dinka ba amman tadauko atampopi wayanda sukafi kyau aciki guda biyu, tasama Hajiya wani soft silipas dan madina blue da ake saidawa akauyensu tasayo, da irin dankwalayen nan na tsofaffi kallabi masu kyau guda uku daban daban, ga mamakin Ummi sai kawai Hajiya tafashe da kuka sosai tana kallon kayan tace “Ummi ni kikasiyoma duka abubuwan nan”? Adan tsorace Ummi ta kalleta danta tsorata kartaga kaman ta rainata tanada yara masu kudi yarta na Egypt amman tazo tana mata kyautan danmadina, sai kawai taga Hajiya tahau kwalama Meena da matan baffansu kira dasauri suka shigo cikeda kukan farin ciki tace “Karime, Meena ku kalli abinda yarinyar nan tasayo mini, babu wanda yataba siyamini tsaraba irin wannan daya faranta mini rai haka, nadade ina neman dan madina sabida ciwon kafana kinsan takalmin da laushi duk silipas da ake sayomini saidai nasa ba yanda zanyi, jibi kalluba ku kalli atampopi na, Allah miki albarka Ummi, yanda kika faranta mini ubangiji Allah ya fara tamiki” sai kawai sukahau yima Ummi godiya akunyace ta tashi tafita Meena tabiyota sukaje dakin da Meena ke kwana sai Meena taji takara sonta sabida yanda tasaka Hajiya farin ciki kuma tai alkawari zata kira su Ya Aisha dukta fadi musu dudda tasan ma Hajiya zata fadi, dan babu wanda bazaiji labarin kyautan nan ba yau haka Hajiya taje bata boye abin arziki.