Sashe 8
Marainiya Ce Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yaune xa a yi kamu , sukayi shirin xuwa saloon sai wani kaudi suke, Neman Sadiq suke basu ganshi ba.
Ha a to ina ya Sadiq din kuma ya shiga cewar Hafsa. Wa ya San masa kamar bashi yace mu shirya xai kaimu ba, ko xamu kira ya sagir.
Tabb, wannan Dan xafin kan indai shi xai kaimu Na yafe muje ya mammakeni a banxa.
A a Mariya ke ma kinsan idan baki kulashi ba ba xai kulakiba.
Ni dai mu jira ya Sadiq din kawai ya dawo ya kaimu. Wannan Ai bata lokacine Mariya .muje kawai munsan guri dole se an kaimu ne?
Da dai yafi mana kam.
Ina xakuje suka tsinkayo muryar Salim lokacin da suke kokarin fita daga gate din gida.
Saida gaban Mariya ya fadi, dago kai tayi ta kalleshi amma ta kasa magana. Hafsa ce ya fada masa inda xasuje. Saida ya danyi jimm sannan yace Ku tsaya ina xuwa.
Fitowa yayi da car key a hannunsa ba tare da yace musu komai ba ya shiga motar, binsa sukayi suma suka shiga sannan ya tayar suka fice.
Surutunsu suke ta xuba ko uffan baice musu ba.
Har suka iso wajen saloon din, xasu fita ya dakatar dasu tare da mika musu dubu biyu.
Kallon cikin idon Mariya yayi wadda ya sata sunkuyar da kai suna mishi godiya, be amsa ba sai cewa da yayi " Babu ruwanki da kowa kiyi abinda ya kaiki " toh tace.
Hafsa, Duk abinda tayi ki fada min xan dawo an jima idan kun gama" toh sukace dukkansu.
Ko dasuka shiga ciki sun tarar da mutane uku a gabansu, Mariya kokarin kame bakinta take kada ta jawowa kanta.
Har aka gama ma wadancan, daya daga cikin masu saloon din taxo gun Mariya tana cewa me xa a miki, relaxer za a sa miki ko... Kafin ta karasa Mariya tayi saurin cewa, a a nikam musulmace xata taban gashi bake ba.
Sakin baki tayi tana kallon Mariya , wato ni ban miki kama da musulma bako?
Sai kin fada? Ai kowa ya gankima ya sani. Kai amma yarinyar nan kin cuce ina musulma yar musulmai jikar musulmai kice ban yi kama da musulmai ba, to me ma ya hanani kama da musulmai.
Ke wai kina nufin kice min ke din kina sallah? Da wannan zako2 farata da gashin doki?
To ya akayi iyayennaki da kakannunki basu gaya miki cewar hakan haramun bane. Ko basa rayene?
Galla mata harara matar tayi, ga dukkan alamu ke ba wayayya bace idan aka ganki kamar kin waye .
Kallonta Mariya tayi Allah ya hanani irin wannan wayewa, wayewa duk inba ta addini bace bana fatan yinta.
Ni kina batan lokaci kixo Na fara miki,
Ke bafa xan yarda Dan har yanxu ban yarda da maganarkiba.
Ganin Mariya ta dage ne yasa matar Jan tsaki ta kira wata tazo ta mata.
Gyaran yayi kyau ba kadan ba Dan dukkansu Allah ya hore musu bakin gashi saidai Na Hafsa ya danfi Na Mariya tsawo kadan.
Saida sukayi 20mins da gamawa Salim yaxo daukansu.
Sun fara tafiya Salim ya karkato da mirror daidai fiskan Mariya ba tare da ta sani ba a sace yake kallonta, gyaran ya dada fito musu da kyaun fiskarsu.
Hafsa ina assignment din Dana baki ? Ya tambaya.Take Mariya ta fara rarraba ido, ita shaf tama manta da ya yi warning dinta.
Hafsa dake fa nake, marairaicewa Mariya tayi tana yiwa Hafsa alamar ta rufa mata asiri.
Salim da be bar kallonta ta mirror ba yace, tunda kin hanata fadi da bakinki
Ni ba abinda nayi. Xaki Iya rantsewa? Shiru tayi , ina jinki yace.
Dago kan da xata yi suka hada ido ta mirror tayi saurin sunkuyar da kanta tana tunanin kodai daxu yaga rokon Hafsa da idon da tayine.
Bata gama tunani ba taji yace" uhuum ina jinki Mariya. Kallonshi tayi taga hankalinshi Na kan driving din da yakeyi ta kalli mirror ta tabbatar ba ita yake kalloba.
Ta juya ta kalli Hafsa da take dariya kasa2 suna hada ido Hafsa ta mata gwalo aiko ta galla mata harara.
Kallon gefen hanya tayi sannan ta fara mgn a snyaye.
Ya Salim waifa wata arniya ce taxo xata wanken kai shine nace mata banaso ta kira min musulma yar uwata.
To sai akayi Yaya? Ya tambaya . shine tace min itama musulmace nikuma ban yarda ba. To me yasa baki yardaba.
Gashin doki fa tasa akanta, meye kuma gashin doki?
Karin gashi tayi da attachment .
OK Na fahimta shine kika hau yi mata wa' axi ko malama?
Kayi hakuri baxan karaba, Ahab sedai inba keba Mariya so nawa kike fadin hakan. Nasan maganinki .Hafsa mutane nawa tayiwa wa'azin?
Mutum dayace. OK , sai kina fitane xaki rika wa mutane wa' azi ai.
Dan Allah kayi hakuri. Bai kara cewa komai har suka isa gida.
Ko da suka dawo suka hadu da Sadiq yake tambayansu ina sukaje, Ya dawo yana nemansu be gansuba Hafsa ce kawai ta tsaya yin bayani ita ko Mariya wucewarta tayi.
A ranar akayi kamu shiga iri daya da kawaye ,Riga da skate suka saka Na material lace colourn purple da touches Na whites a jiki. Dinkin ya xauna musu das a jiki kayan yayi matukar karbarsu daurin dankwali sukayi ya musu kyau matuka.
Amarya kam fadan kyaun da tayi ma bata bakine, kamu yayi kyau an cashe an dauki hotuna.
Washegari akayi walima yaukam shigan Arabian gown sukayi , walima ya kayatar , acikin gidan akayi, anyi rabon abinci da soveniers. Aka watse ana tasa albarka.
Dinner akayi a karshe a wani babban hotel,
Yau kam gown sukasa Na light blue lace dinkin ya kama su cif cif.
Tunda sukasa rigar Mariya ta kalli jikinta ta kalli Na Hafsa ta kyalkyale da dariya, tambayanta Hafsa tayi, dariyar me take? Budan bakinta se cewa tayi, ammafa telan nan Dan iska ne bashi da mutunci, yaushe ya karewa jikinmu kallo har ya mana dinki cif cif da jikinmu mu da muka je wajensada hijabi, jifa ta fada tana jujuyawa , kamar ya gwada.
Mtsew Mariya kinada matsala Dan ya mana dinki daidai jikinmu sai ya xama Dan iska.
Au ke abin bema baki mmkiba ? Ai wannan dinki gani xa ayi kamar tsayawa ma muka yi ya gwadamu.
Kuma a haka xamuje ga kuma gwagwaro mu kima a kanmu kamar mune amaren. Ke idan baxakije ba kisha xamanki ba dole.
Mtseew to ya xanyi.kafinsu fitoma an fara watsewa xuwa dinner .
A kofar gidan motocine suke ta diban jama a, ganin abokan ango yawancinsu sunxo daukan mutane yasa Mariya juyawa xata koma.
Hafsa ce ta rikota , ina xaki ? Mu nemi ya Sadiq ya kaimu baxan iyashiga motan mutanennanba, dagewa tayi ita xata koma ciki Hafsa Na riketa, sai ga Salim sun fito tare da fadila.
Cak ya tsaya yana kallon abin mmki , mariyace wannan ko kamace, ba karamin kyau tamasa ba Dan be taba ganinta da makeup haka ba.
Kallonta yake ba ko kiftawa saida fadilà tayi mgn ya dawo hayyacinsa.
Kai kuxonan kokuwan me kukeyi?
Hafsa ce tayi masa bayani, idanunsa akanta ya harareta sannan yace me nace miki rannan, ko kin manta Na hanaki fita.
Kanta a kasa ta juya simi2 xata koma gida tama gagara bada hakuri sbd tsattsareta da yayi da idanu.
A sanyaye ta shiga gida.
Binta yayi da kallo shima duk jikinsa yayi sanyi.
Ina xuwa ya cewa fadila tare da bin bayanta.
Wayyo typing wuya...
In dedication to Halima Auwal.
FASAHA WRITERS🖊🖊?
👛👒MARIYA👒👛
76-80
By Anty Ruky ( Mmn Abduljalal.)
'Yan uwa ina baran addu'a daga gareku, kanwata bata da lafiya tana hospital satinta biyu a kwance, Allah ya bata lafiya ya kuma raya 'yar da ta haifa.
Ameen.
Da sassarfa ya biyo ta da yake ba sauri takeyi batayi wani nisa ba.
Jin kamar taku a vayanta yasa ta daga kafa.
Bata Ankara ba sai ganin mutum tayi ya tare mata hanya.
Kamshin turarensa sane yasa ta gane shi Dan duk zatonta Sadiq ne.
Langabar da kai tayi tayi rau2 da ido kamar zatayi kuka.
Kanwata kuka xakiyi? Girgixa tayi alaman a'a, kasancewar akwai hasken wuta ko ta ina yana ganin fiskarta tarrr.
Tsareta da yayi da idanune yasa taji kamar ta ruga , sai sussunkuyar da kai take snn tana kokakarin maida hawayen da yake shirin xubo mata.
Girgixa mata kanshi yake alamun kar tayi kuka, sannan yace " kinyi kyau sister pls kada ki b'ata kwalliyar, "
Xuge zip din purse dinta tayi, ga mmkinsa se yaga ta fito da hnkchf din daya bata ranar da suka kaisu sch.
Share Dan guntun hawayen da ya Dan sauko tayi, ta rab'a ta gefensa xata wuce.
Ya sake tare ta tare dacewa " zo muje " kamar tace ta fasa , ammafa kuma ya Salim ne baxata Iya masa gardama ba da dai ya Sadiq ne.
Har sun fara tafiya sai kuma yaja ya tsaya, tare da kiran sunanta, kinyi kyau, ya sake ce mata.
Kunyace ta kamata ta gagara cewa komai, " kimin alk'awarin baxa ki kula kowa ba Mariya "
" In sha Allah tace"
Idan kinsan baxa ki iya ba gwara ki fasa xuwa dan mgnar gaskiya wa'axin ki shi ke attracting mutane xuwa gareki, xaki Iya ? Ya karishe da tambaya.
" xan Iya ya Salim" Allah yasa yace.
Shiru tayi , "bakice amin ba sweet sis."
Amin tace tana kokarin bude gate.
Suna fitowa Sadiq Na isowa wajen. Wow , yace, Allah ya nuna mana namu Mariyata, Ya fada yana murmushin xolaya ,
" kin ganki Kuwa" kamar in sure ki in gudu dake.
" ka kaini ina? Ni kam kwalelenka "
Sadiq blacky' n ne kake ta gwadawa kamar ba 'yanmata a gari. Cewar fadila, wani kallo Salim ya watsa mata tayi saurin hadiye sauran mgn.
Matsawa ya danyi kusa da ita ya sauke Murya."wannan wani irin Neman rainine , yanxu idan ta amsa miki kice ta raina ki ko"
Juyawa yayi gunsu " kuxo Na kaiku"
Dukkansu suka shigo , fadila a gaba su suna baya.
Sadiq ne ya leqo yana cewa " yanxu xan biyo Ku kada wani yamin snatching" Salim ne ya bashi amsa da kada ka kuskura kaje ka takurawa yarinya.
Ha a to ina ya Sadiq din kuma ya shiga cewar Hafsa. Wa ya San masa kamar bashi yace mu shirya xai kaimu ba, ko xamu kira ya sagir.
Tabb, wannan Dan xafin kan indai shi xai kaimu Na yafe muje ya mammakeni a banxa.
A a Mariya ke ma kinsan idan baki kulashi ba ba xai kulakiba.
Ni dai mu jira ya Sadiq din kawai ya dawo ya kaimu. Wannan Ai bata lokacine Mariya .muje kawai munsan guri dole se an kaimu ne?
Da dai yafi mana kam.
Ina xakuje suka tsinkayo muryar Salim lokacin da suke kokarin fita daga gate din gida.
Saida gaban Mariya ya fadi, dago kai tayi ta kalleshi amma ta kasa magana. Hafsa ce ya fada masa inda xasuje. Saida ya danyi jimm sannan yace Ku tsaya ina xuwa.
Fitowa yayi da car key a hannunsa ba tare da yace musu komai ba ya shiga motar, binsa sukayi suma suka shiga sannan ya tayar suka fice.
Surutunsu suke ta xuba ko uffan baice musu ba.
Har suka iso wajen saloon din, xasu fita ya dakatar dasu tare da mika musu dubu biyu.
Kallon cikin idon Mariya yayi wadda ya sata sunkuyar da kai suna mishi godiya, be amsa ba sai cewa da yayi " Babu ruwanki da kowa kiyi abinda ya kaiki " toh tace.
Hafsa, Duk abinda tayi ki fada min xan dawo an jima idan kun gama" toh sukace dukkansu.
Ko dasuka shiga ciki sun tarar da mutane uku a gabansu, Mariya kokarin kame bakinta take kada ta jawowa kanta.
Har aka gama ma wadancan, daya daga cikin masu saloon din taxo gun Mariya tana cewa me xa a miki, relaxer za a sa miki ko... Kafin ta karasa Mariya tayi saurin cewa, a a nikam musulmace xata taban gashi bake ba.
Sakin baki tayi tana kallon Mariya , wato ni ban miki kama da musulma bako?
Sai kin fada? Ai kowa ya gankima ya sani. Kai amma yarinyar nan kin cuce ina musulma yar musulmai jikar musulmai kice ban yi kama da musulmai ba, to me ma ya hanani kama da musulmai.
Ke wai kina nufin kice min ke din kina sallah? Da wannan zako2 farata da gashin doki?
To ya akayi iyayennaki da kakannunki basu gaya miki cewar hakan haramun bane. Ko basa rayene?
Galla mata harara matar tayi, ga dukkan alamu ke ba wayayya bace idan aka ganki kamar kin waye .
Kallonta Mariya tayi Allah ya hanani irin wannan wayewa, wayewa duk inba ta addini bace bana fatan yinta.
Ni kina batan lokaci kixo Na fara miki,
Ke bafa xan yarda Dan har yanxu ban yarda da maganarkiba.
Ganin Mariya ta dage ne yasa matar Jan tsaki ta kira wata tazo ta mata.
Gyaran yayi kyau ba kadan ba Dan dukkansu Allah ya hore musu bakin gashi saidai Na Hafsa ya danfi Na Mariya tsawo kadan.
Saida sukayi 20mins da gamawa Salim yaxo daukansu.
Sun fara tafiya Salim ya karkato da mirror daidai fiskan Mariya ba tare da ta sani ba a sace yake kallonta, gyaran ya dada fito musu da kyaun fiskarsu.
Hafsa ina assignment din Dana baki ? Ya tambaya.Take Mariya ta fara rarraba ido, ita shaf tama manta da ya yi warning dinta.
Hafsa dake fa nake, marairaicewa Mariya tayi tana yiwa Hafsa alamar ta rufa mata asiri.
Salim da be bar kallonta ta mirror ba yace, tunda kin hanata fadi da bakinki
Ni ba abinda nayi. Xaki Iya rantsewa? Shiru tayi , ina jinki yace.
Dago kan da xata yi suka hada ido ta mirror tayi saurin sunkuyar da kanta tana tunanin kodai daxu yaga rokon Hafsa da idon da tayine.
Bata gama tunani ba taji yace" uhuum ina jinki Mariya. Kallonshi tayi taga hankalinshi Na kan driving din da yakeyi ta kalli mirror ta tabbatar ba ita yake kalloba.
Ta juya ta kalli Hafsa da take dariya kasa2 suna hada ido Hafsa ta mata gwalo aiko ta galla mata harara.
Kallon gefen hanya tayi sannan ta fara mgn a snyaye.
Ya Salim waifa wata arniya ce taxo xata wanken kai shine nace mata banaso ta kira min musulma yar uwata.
To sai akayi Yaya? Ya tambaya . shine tace min itama musulmace nikuma ban yarda ba. To me yasa baki yardaba.
Gashin doki fa tasa akanta, meye kuma gashin doki?
Karin gashi tayi da attachment .
OK Na fahimta shine kika hau yi mata wa' axi ko malama?
Kayi hakuri baxan karaba, Ahab sedai inba keba Mariya so nawa kike fadin hakan. Nasan maganinki .Hafsa mutane nawa tayiwa wa'azin?
Mutum dayace. OK , sai kina fitane xaki rika wa mutane wa' azi ai.
Dan Allah kayi hakuri. Bai kara cewa komai har suka isa gida.
Ko da suka dawo suka hadu da Sadiq yake tambayansu ina sukaje, Ya dawo yana nemansu be gansuba Hafsa ce kawai ta tsaya yin bayani ita ko Mariya wucewarta tayi.
A ranar akayi kamu shiga iri daya da kawaye ,Riga da skate suka saka Na material lace colourn purple da touches Na whites a jiki. Dinkin ya xauna musu das a jiki kayan yayi matukar karbarsu daurin dankwali sukayi ya musu kyau matuka.
Amarya kam fadan kyaun da tayi ma bata bakine, kamu yayi kyau an cashe an dauki hotuna.
Washegari akayi walima yaukam shigan Arabian gown sukayi , walima ya kayatar , acikin gidan akayi, anyi rabon abinci da soveniers. Aka watse ana tasa albarka.
Dinner akayi a karshe a wani babban hotel,
Yau kam gown sukasa Na light blue lace dinkin ya kama su cif cif.
Tunda sukasa rigar Mariya ta kalli jikinta ta kalli Na Hafsa ta kyalkyale da dariya, tambayanta Hafsa tayi, dariyar me take? Budan bakinta se cewa tayi, ammafa telan nan Dan iska ne bashi da mutunci, yaushe ya karewa jikinmu kallo har ya mana dinki cif cif da jikinmu mu da muka je wajensada hijabi, jifa ta fada tana jujuyawa , kamar ya gwada.
Mtsew Mariya kinada matsala Dan ya mana dinki daidai jikinmu sai ya xama Dan iska.
Au ke abin bema baki mmkiba ? Ai wannan dinki gani xa ayi kamar tsayawa ma muka yi ya gwadamu.
Kuma a haka xamuje ga kuma gwagwaro mu kima a kanmu kamar mune amaren. Ke idan baxakije ba kisha xamanki ba dole.
Mtseew to ya xanyi.kafinsu fitoma an fara watsewa xuwa dinner .
A kofar gidan motocine suke ta diban jama a, ganin abokan ango yawancinsu sunxo daukan mutane yasa Mariya juyawa xata koma.
Hafsa ce ta rikota , ina xaki ? Mu nemi ya Sadiq ya kaimu baxan iyashiga motan mutanennanba, dagewa tayi ita xata koma ciki Hafsa Na riketa, sai ga Salim sun fito tare da fadila.
Cak ya tsaya yana kallon abin mmki , mariyace wannan ko kamace, ba karamin kyau tamasa ba Dan be taba ganinta da makeup haka ba.
Kallonta yake ba ko kiftawa saida fadilà tayi mgn ya dawo hayyacinsa.
Kai kuxonan kokuwan me kukeyi?
Hafsa ce tayi masa bayani, idanunsa akanta ya harareta sannan yace me nace miki rannan, ko kin manta Na hanaki fita.
Kanta a kasa ta juya simi2 xata koma gida tama gagara bada hakuri sbd tsattsareta da yayi da idanu.
A sanyaye ta shiga gida.
Binta yayi da kallo shima duk jikinsa yayi sanyi.
Ina xuwa ya cewa fadila tare da bin bayanta.
Wayyo typing wuya...
In dedication to Halima Auwal.
FASAHA WRITERS🖊🖊?
👛👒MARIYA👒👛
76-80
By Anty Ruky ( Mmn Abduljalal.)
'Yan uwa ina baran addu'a daga gareku, kanwata bata da lafiya tana hospital satinta biyu a kwance, Allah ya bata lafiya ya kuma raya 'yar da ta haifa.
Ameen.
Da sassarfa ya biyo ta da yake ba sauri takeyi batayi wani nisa ba.
Jin kamar taku a vayanta yasa ta daga kafa.
Bata Ankara ba sai ganin mutum tayi ya tare mata hanya.
Kamshin turarensa sane yasa ta gane shi Dan duk zatonta Sadiq ne.
Langabar da kai tayi tayi rau2 da ido kamar zatayi kuka.
Kanwata kuka xakiyi? Girgixa tayi alaman a'a, kasancewar akwai hasken wuta ko ta ina yana ganin fiskarta tarrr.
Tsareta da yayi da idanune yasa taji kamar ta ruga , sai sussunkuyar da kai take snn tana kokakarin maida hawayen da yake shirin xubo mata.
Girgixa mata kanshi yake alamun kar tayi kuka, sannan yace " kinyi kyau sister pls kada ki b'ata kwalliyar, "
Xuge zip din purse dinta tayi, ga mmkinsa se yaga ta fito da hnkchf din daya bata ranar da suka kaisu sch.
Share Dan guntun hawayen da ya Dan sauko tayi, ta rab'a ta gefensa xata wuce.
Ya sake tare ta tare dacewa " zo muje " kamar tace ta fasa , ammafa kuma ya Salim ne baxata Iya masa gardama ba da dai ya Sadiq ne.
Har sun fara tafiya sai kuma yaja ya tsaya, tare da kiran sunanta, kinyi kyau, ya sake ce mata.
Kunyace ta kamata ta gagara cewa komai, " kimin alk'awarin baxa ki kula kowa ba Mariya "
" In sha Allah tace"
Idan kinsan baxa ki iya ba gwara ki fasa xuwa dan mgnar gaskiya wa'axin ki shi ke attracting mutane xuwa gareki, xaki Iya ? Ya karishe da tambaya.
" xan Iya ya Salim" Allah yasa yace.
Shiru tayi , "bakice amin ba sweet sis."
Amin tace tana kokarin bude gate.
Suna fitowa Sadiq Na isowa wajen. Wow , yace, Allah ya nuna mana namu Mariyata, Ya fada yana murmushin xolaya ,
" kin ganki Kuwa" kamar in sure ki in gudu dake.
" ka kaini ina? Ni kam kwalelenka "
Sadiq blacky' n ne kake ta gwadawa kamar ba 'yanmata a gari. Cewar fadila, wani kallo Salim ya watsa mata tayi saurin hadiye sauran mgn.
Matsawa ya danyi kusa da ita ya sauke Murya."wannan wani irin Neman rainine , yanxu idan ta amsa miki kice ta raina ki ko"
Juyawa yayi gunsu " kuxo Na kaiku"
Dukkansu suka shigo , fadila a gaba su suna baya.
Sadiq ne ya leqo yana cewa " yanxu xan biyo Ku kada wani yamin snatching" Salim ne ya bashi amsa da kada ka kuskura kaje ka takurawa yarinya.