Sashe 2
Marainiya Ce Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wai ke meyasa bakya son zuwa birni cewar Sadiq bayan sun fita kofar gida. Kaima ka sani Ai. Hmm saboda mu yan iskako? Ya tambaya tare da riko hannayenta.Ga zahiri ta fada tana kallon hannunta da ya rike .ba a ce muku haramun bane a islamiyyarku. Ta tambayeshi. Murmushi yai tare da cewa yarinya karama dake sai kice zakiyi wa mutane wa' azi.
Fincike hannunta tayi sai kuma yaga ta tsaya tana murmushi yabi inda idonta yake da kallo . kafin ya Ankara sai jin muryarta yayi tana cewa " Rabi' u famfon majina"
Ta juya zata gudu ganin Rabi'u ya juyo.sadiq ya cafkota zonan. A islamiyyarku ance muku tsokana tana kyau ? Eye Na' am tace cikin in ina Dan ita tama manta dashi a wajen.
Maido da kallonta tayi kan sadiq bayan taga Rabi u ya tafi. Tace kai kuma ina ruwanka dani. Allah ya shirye ki yace. Ameen tafada tana murguda baki.hmmm shi abinnnata ma dariya yake bashi.
A haka suka tafi ba tare da ita. Amma saida suka gama magana akan za a zo a dauketa idan lokaci yayi don sun gane inna ma tana tararrabin rabuwa da Mariyanta.
In dedication to Halima Auwal.
08161594233 for comment .
Luv u all.
👛👒MARIYA👒👛
6.
By Anty Rukie.
Juyowa sukai tare da amsa sallamar.
Oyoyo, oyoyo kawu Na birni , fadin Mariya ta ruga a guje ta rungumeshi tana dariya.
Oyoyo mariyan KAWU.sakeshi tayi ta kama mami tana tsalle da murna.
Ke mu baza Ai mana oyoyon bane, Sadiq ne ya fadi haka yana janyota daga jikin mami.
Ni ka sakeni , ta fada. Anki a sakekin cewar Sadiq ,yana leka fiskarta.
Mami kin ganshi ko, ta fada a shagwabe. Juyawan da zatayi sai gani tai ba kowa a wajen. Daga ita sai shine agun.
Ya kikai shiru, ya Sadiq kaga nifa ba marar kunya bace kuma ba 'yar is.. rufe bakinta yai ke, kada ki zageni daga zuwana , wato a takaice dai nine dan iskan. Nidai ban ce ba tace tare da murguda baki.
Karasa shigowa yayi cikin gidan yana Dan murmushi.
Nenne ce take mayar musu labarin tsokanar datai, hakuri suka bawa yarinyar. Kawu ya bata Dari biyu .
Bayan sun gaggaisa ne aka gabatar musu da ruwan sha da kuma abinci.
Bayan sunci sunsha sunyi sallah ne , kawu yake bada shawaran a basu Mariya su tafi da ita.
Toh kasandai bani ke iko da Mariya ba Ali.
Saidai kaje ka tambayi mahaifinta idan ya amince bazan hana ba. To Nenne hakan za ayi.
Ko da yaje ya tambayi mahaifinta saida yayi Jim daga bisani yai ajiyar zuciya tare da cewa ba komai Alh. Allah ya taya riko. Ameen yace sannan sukai sallama da juna.
A gaskiya badan yana kunyan Alh. ba ba abinda zai sa ya amince . in banda saratu ta ki rike masa Mariya me zaisa ya rabu da ita. Abinda mahaifinta mal. Umar yake fada a zuciyarsa kenan bayan rabuwansu da kawu.
Koda kawu ya dawo ya tarar da Mariya tana fita da Al- qur' ni a hannunta zataje je karatu.
Mariya zo tukunna yace mata.
Ya zayyane musu yadda sukai da BABAN Mariya. Ba Mariya ba hatta nenne sai kirjin ta ya bada dam..
Toh fa. Ko ya za a karke?
In dedication to Halima Auwal.
👛👒MARIYA👒👛
8
By Anty Rukie ( Mmn Abduljll)
Cikin ikon Allah Mariya ta sauke Qur'ani . Bayan sati biyu ta karbo sch. Leaving certificate da Kuma testimonial.
A cikin satinne kuma Salim ya zo 'daukanta.
Tasha kuka ba kadanba .
Har suka kama hanya bata daina kukanba.
Yayi rarrashin har ya gaji yai shiru.
Suna cikin tafiya ne sai yaji ta ' daga murya tace Talatu guntuwa .yarinyar ma ta daga murya tace uwarkice guntuwa. Mariya tace uwarki dai.
Kallonta yai da mamaki kamar ba ita take kuka yanzu ba.bai gama tunaniba yaji taci gaba da kukanta .tsaki yayi yaci gaba da tukinsa.
Sun kusa fita Gari yaji tace , Dan Allah ya Salim tsaya nayi sallama da waccar matar. Yai mata banza. Ta kuma cewa dan Allah fa. Ya tsaya yace minti uku kar ki batan lokacin.
Zaman minti shida yayi yajita shiru. Wai yarinyarnan ina tayi ne? Ya fito daga motar.
Yana fitowa ya hangota da wata mahaukaciya suna ta tikar rawa.ita kuma Mariya tana waka har da tafi.
Sai da yaci dariyarsa sosae sannan ya tsagaita ya doka mata kira.
Ina zuwa Yaya minti biyu tace taci gaba da abinda takeyi. Daure fiska yai tare da cewa " idan kika kuskura nazo Na sameki a wajen mhhhm yai kwafa. Saura minti daya tace dashi. Amma fa yarinyarnan ' yar rainin hankalice. A zuciye ya nufo su ita kuma ta kama buya bayan mahaukaciya.
Bai Ankara yaga mahaukaciya ta nufo shi da sanda. Ai da saurinsa ya juya har yana cin tuntube. Mariya me zatayi ba dariya ba.
Tana ganin ya shige mota ta juyo taci gaba da rawa .Mariya ganin tada motar ta tafi aguje ta je wurin motar . budemin tace tana zumbura baki.
Bude mata kofar yayi yana harararta. Ta shiga ta zauna .suna fara tafiya ta ' bare baki tana kuka. Takaici ne ya ishe shi ya gagara ce mata komai .saida sukayi dan nisa sunfara fita gari ya yi parking a gefen titi. Fita min a mota shegiya fitinanniya. Gyara zamanta tayi ta kara volume din kukanta.way yo Nenne na Nenneres. Saura kadan dariya ta subuce masa.ya maze. Juyawa yai ya karyi bulala, wlh idan baki rufemin bakinnan ba sai Na fasa miki jiknki.
Ganin yadda ya hade raine ya sata yin shiru. Shigowa yai tare da tada mota yana mita shegiya kawar mahaukaciya. Duk kin batan lokaci a shirmen banza.
Basu jima da ci gaba da tafiya ba bacci ya kwashe. Ya juyo ya kalleta yace fitinatu anyi bacci.
Ba ita ta farka ba saida suka iso ya tasheta.
Thanks a lot my lovely fans.
In dedication to Halima Auwal.
Fasaha writers.
👛👒MARIYA👒👛
10-15
By Antie Ruky.
Tunda suka shigo qauyen take jin wani irin nishadi, Allah Allah take su isa gida raga Nennenta. Fahimtar hakanne yasa Sadiq rage tafiya kamar bayaso.
Ya Sadiq me haka, tace dashi.me akayi? Ya tambayeta naga tafiya kakeyi kamar bakaso.
Banza yai da ita.Dan Allah ya sadiq......ke kar fa ki dameni ya katse ta. To azarb'ab'i naga dai mun riga mun iso gari saurin me kike .Fa'iza ce ke wannan maganar.
Ke kuma ina ruwanki dake nayi magana? To Ai kin toshe mana kunne da mita ne.
Kyaleta fa'iza idan ta damen sai in juya. Tabb..tace , sai kuma tayi shiru.
Har suka iso ba Wanda ya kuma magana. Yana kashe motar ta balle murfin motar ta fito zata kwashi gudu kawai taji an cafketa. A fusace ta juyo ta Sadiq ne ya mata wannan aiki. Kwab'a fuska tayi kamar zatayi kuka.
Dan Allah ya Sadiq ka sakeni.anki a sake kin. Ke kin fito birnin ma saikin yi qauyanci.
Zumburo baki tayi .to Ai naga nan gida ne.yai shiru yana kallnta. Da dai taga baiyi niyyan saketan ba sai ta sassauta murya , Dan Allah ya Sadiq Na tuba ba Dan Nina kayi ha....au yau ba rashin kunya Kenan. A a bazan sake ma rashin kunya bama har abada.
Dariya abun ya bashi ita kuma ji take kamar ta mangareshi. Amma ba dama. Ga su Hafsa harsun shige gidan sun rigata ganin Nennenta.
Saboda Neman magana sai ya kama hannayenta duka biyu ya rike yana kallon idonta. Na shiga uku, tace a hankali.
Wata ' yar siririyar dariya yai. Me ya shigar dake uku ? Ba komai tace tana kallon hannayenta dake cikin nashi.
Na zaci za a cemin Dan iska ne Ai. A a Ai kai mutumin kirkine ta fada tana Jan hannunta.
Sakinta yai tare da fadin muje.
Tana tafiya tana kunkuni. Ashe kadai San kanka Dan iskane ba se na fadaba tayi kwafa. Me kikace . cewa nayi mun godewa Allah da ya kawo mu Lfy.hmm, Allah ya soki yarinya. Tana bude kofar gidan tare da sallama ta hango Nenne bakin kofar daki tana tambaya ya har yanzu Mariya bata shigo ba.
Da gudu ta karasa, oyoyo Nenneres take cew tare da rungumeta. Oyoyo Mariya . sallamar Sadiq ta katse su. A ah sadeequ kai ka kawo su ne . eh nine tsohuwa. Ya fada tare da kokarin zama.
Marabanku lale. Nan ta shiga hidima dasu kawo wannan kawo wancan tana farin cikin ganin jikokinta bama kamar Mariya .
Anya Nenne kinyi kewata Kuwa. Niko nayi kewarki mariya . shine kuma kika kara kiba kumatu kamar biredi.kutt sukace gaba d'ayansu suna kallonta.
Ja' ira har yanzu baki daina halin ki Na zagin halittan mutane ba ko. Wlh bata daina ba Nenne cewar Hafsa ko makaranta muka je haka takeyi sai takarewa mutum kallo tayi dariya ta zageshi. Ko muma Na gidan ba barinmu tayiba.
Allah ya shiryeki Mariya amma zagin halitta ba kyau ba amfani. Nifa Nenne ba zagi nakeyi ba iyakan gaskiyata nake fada idan banga abu a jikin mutum ba ai baxan fada ba.Allah dai ya duba miki Mariya.
Kwana biyu sukayi suna zaga dangi duk inda suka je sai anyi mamakin girman Mariya a cikin shekaru biyu ta canja. Su Mariya har an fara kirgen dangi😄.
Na ta'ala yasha mamki da ya ganta Dan bai ganeta bama saida tayi mishi halin nata .da yake ya bude shago harda yi musu kyautar su sweets, chewing gum da biscuit.
Kwanansu uku suka kama shirin komawa amma banda Mariya Dan tace sai an kare Hutu. Kuma bata gaji da ganin nennenta ba.
Sau biyu tana zuwa gidan babanta ta yini .Shi kansa babanta yaji dadin ganin yadda ta kara girma ta kara kyau.
Fincike hannunta tayi sai kuma yaga ta tsaya tana murmushi yabi inda idonta yake da kallo . kafin ya Ankara sai jin muryarta yayi tana cewa " Rabi' u famfon majina"
Ta juya zata gudu ganin Rabi'u ya juyo.sadiq ya cafkota zonan. A islamiyyarku ance muku tsokana tana kyau ? Eye Na' am tace cikin in ina Dan ita tama manta dashi a wajen.
Maido da kallonta tayi kan sadiq bayan taga Rabi u ya tafi. Tace kai kuma ina ruwanka dani. Allah ya shirye ki yace. Ameen tafada tana murguda baki.hmmm shi abinnnata ma dariya yake bashi.
A haka suka tafi ba tare da ita. Amma saida suka gama magana akan za a zo a dauketa idan lokaci yayi don sun gane inna ma tana tararrabin rabuwa da Mariyanta.
In dedication to Halima Auwal.
08161594233 for comment .
Luv u all.
👛👒MARIYA👒👛
6.
By Anty Rukie.
Juyowa sukai tare da amsa sallamar.
Oyoyo, oyoyo kawu Na birni , fadin Mariya ta ruga a guje ta rungumeshi tana dariya.
Oyoyo mariyan KAWU.sakeshi tayi ta kama mami tana tsalle da murna.
Ke mu baza Ai mana oyoyon bane, Sadiq ne ya fadi haka yana janyota daga jikin mami.
Ni ka sakeni , ta fada. Anki a sakekin cewar Sadiq ,yana leka fiskarta.
Mami kin ganshi ko, ta fada a shagwabe. Juyawan da zatayi sai gani tai ba kowa a wajen. Daga ita sai shine agun.
Ya kikai shiru, ya Sadiq kaga nifa ba marar kunya bace kuma ba 'yar is.. rufe bakinta yai ke, kada ki zageni daga zuwana , wato a takaice dai nine dan iskan. Nidai ban ce ba tace tare da murguda baki.
Karasa shigowa yayi cikin gidan yana Dan murmushi.
Nenne ce take mayar musu labarin tsokanar datai, hakuri suka bawa yarinyar. Kawu ya bata Dari biyu .
Bayan sun gaggaisa ne aka gabatar musu da ruwan sha da kuma abinci.
Bayan sunci sunsha sunyi sallah ne , kawu yake bada shawaran a basu Mariya su tafi da ita.
Toh kasandai bani ke iko da Mariya ba Ali.
Saidai kaje ka tambayi mahaifinta idan ya amince bazan hana ba. To Nenne hakan za ayi.
Ko da yaje ya tambayi mahaifinta saida yayi Jim daga bisani yai ajiyar zuciya tare da cewa ba komai Alh. Allah ya taya riko. Ameen yace sannan sukai sallama da juna.
A gaskiya badan yana kunyan Alh. ba ba abinda zai sa ya amince . in banda saratu ta ki rike masa Mariya me zaisa ya rabu da ita. Abinda mahaifinta mal. Umar yake fada a zuciyarsa kenan bayan rabuwansu da kawu.
Koda kawu ya dawo ya tarar da Mariya tana fita da Al- qur' ni a hannunta zataje je karatu.
Mariya zo tukunna yace mata.
Ya zayyane musu yadda sukai da BABAN Mariya. Ba Mariya ba hatta nenne sai kirjin ta ya bada dam..
Toh fa. Ko ya za a karke?
In dedication to Halima Auwal.
👛👒MARIYA👒👛
8
By Anty Rukie ( Mmn Abduljll)
Cikin ikon Allah Mariya ta sauke Qur'ani . Bayan sati biyu ta karbo sch. Leaving certificate da Kuma testimonial.
A cikin satinne kuma Salim ya zo 'daukanta.
Tasha kuka ba kadanba .
Har suka kama hanya bata daina kukanba.
Yayi rarrashin har ya gaji yai shiru.
Suna cikin tafiya ne sai yaji ta ' daga murya tace Talatu guntuwa .yarinyar ma ta daga murya tace uwarkice guntuwa. Mariya tace uwarki dai.
Kallonta yai da mamaki kamar ba ita take kuka yanzu ba.bai gama tunaniba yaji taci gaba da kukanta .tsaki yayi yaci gaba da tukinsa.
Sun kusa fita Gari yaji tace , Dan Allah ya Salim tsaya nayi sallama da waccar matar. Yai mata banza. Ta kuma cewa dan Allah fa. Ya tsaya yace minti uku kar ki batan lokacin.
Zaman minti shida yayi yajita shiru. Wai yarinyarnan ina tayi ne? Ya fito daga motar.
Yana fitowa ya hangota da wata mahaukaciya suna ta tikar rawa.ita kuma Mariya tana waka har da tafi.
Sai da yaci dariyarsa sosae sannan ya tsagaita ya doka mata kira.
Ina zuwa Yaya minti biyu tace taci gaba da abinda takeyi. Daure fiska yai tare da cewa " idan kika kuskura nazo Na sameki a wajen mhhhm yai kwafa. Saura minti daya tace dashi. Amma fa yarinyarnan ' yar rainin hankalice. A zuciye ya nufo su ita kuma ta kama buya bayan mahaukaciya.
Bai Ankara yaga mahaukaciya ta nufo shi da sanda. Ai da saurinsa ya juya har yana cin tuntube. Mariya me zatayi ba dariya ba.
Tana ganin ya shige mota ta juyo taci gaba da rawa .Mariya ganin tada motar ta tafi aguje ta je wurin motar . budemin tace tana zumbura baki.
Bude mata kofar yayi yana harararta. Ta shiga ta zauna .suna fara tafiya ta ' bare baki tana kuka. Takaici ne ya ishe shi ya gagara ce mata komai .saida sukayi dan nisa sunfara fita gari ya yi parking a gefen titi. Fita min a mota shegiya fitinanniya. Gyara zamanta tayi ta kara volume din kukanta.way yo Nenne na Nenneres. Saura kadan dariya ta subuce masa.ya maze. Juyawa yai ya karyi bulala, wlh idan baki rufemin bakinnan ba sai Na fasa miki jiknki.
Ganin yadda ya hade raine ya sata yin shiru. Shigowa yai tare da tada mota yana mita shegiya kawar mahaukaciya. Duk kin batan lokaci a shirmen banza.
Basu jima da ci gaba da tafiya ba bacci ya kwashe. Ya juyo ya kalleta yace fitinatu anyi bacci.
Ba ita ta farka ba saida suka iso ya tasheta.
Thanks a lot my lovely fans.
In dedication to Halima Auwal.
Fasaha writers.
👛👒MARIYA👒👛
10-15
By Antie Ruky.
Tunda suka shigo qauyen take jin wani irin nishadi, Allah Allah take su isa gida raga Nennenta. Fahimtar hakanne yasa Sadiq rage tafiya kamar bayaso.
Ya Sadiq me haka, tace dashi.me akayi? Ya tambayeta naga tafiya kakeyi kamar bakaso.
Banza yai da ita.Dan Allah ya sadiq......ke kar fa ki dameni ya katse ta. To azarb'ab'i naga dai mun riga mun iso gari saurin me kike .Fa'iza ce ke wannan maganar.
Ke kuma ina ruwanki dake nayi magana? To Ai kin toshe mana kunne da mita ne.
Kyaleta fa'iza idan ta damen sai in juya. Tabb..tace , sai kuma tayi shiru.
Har suka iso ba Wanda ya kuma magana. Yana kashe motar ta balle murfin motar ta fito zata kwashi gudu kawai taji an cafketa. A fusace ta juyo ta Sadiq ne ya mata wannan aiki. Kwab'a fuska tayi kamar zatayi kuka.
Dan Allah ya Sadiq ka sakeni.anki a sake kin. Ke kin fito birnin ma saikin yi qauyanci.
Zumburo baki tayi .to Ai naga nan gida ne.yai shiru yana kallnta. Da dai taga baiyi niyyan saketan ba sai ta sassauta murya , Dan Allah ya Sadiq Na tuba ba Dan Nina kayi ha....au yau ba rashin kunya Kenan. A a bazan sake ma rashin kunya bama har abada.
Dariya abun ya bashi ita kuma ji take kamar ta mangareshi. Amma ba dama. Ga su Hafsa harsun shige gidan sun rigata ganin Nennenta.
Saboda Neman magana sai ya kama hannayenta duka biyu ya rike yana kallon idonta. Na shiga uku, tace a hankali.
Wata ' yar siririyar dariya yai. Me ya shigar dake uku ? Ba komai tace tana kallon hannayenta dake cikin nashi.
Na zaci za a cemin Dan iska ne Ai. A a Ai kai mutumin kirkine ta fada tana Jan hannunta.
Sakinta yai tare da fadin muje.
Tana tafiya tana kunkuni. Ashe kadai San kanka Dan iskane ba se na fadaba tayi kwafa. Me kikace . cewa nayi mun godewa Allah da ya kawo mu Lfy.hmm, Allah ya soki yarinya. Tana bude kofar gidan tare da sallama ta hango Nenne bakin kofar daki tana tambaya ya har yanzu Mariya bata shigo ba.
Da gudu ta karasa, oyoyo Nenneres take cew tare da rungumeta. Oyoyo Mariya . sallamar Sadiq ta katse su. A ah sadeequ kai ka kawo su ne . eh nine tsohuwa. Ya fada tare da kokarin zama.
Marabanku lale. Nan ta shiga hidima dasu kawo wannan kawo wancan tana farin cikin ganin jikokinta bama kamar Mariya .
Anya Nenne kinyi kewata Kuwa. Niko nayi kewarki mariya . shine kuma kika kara kiba kumatu kamar biredi.kutt sukace gaba d'ayansu suna kallonta.
Ja' ira har yanzu baki daina halin ki Na zagin halittan mutane ba ko. Wlh bata daina ba Nenne cewar Hafsa ko makaranta muka je haka takeyi sai takarewa mutum kallo tayi dariya ta zageshi. Ko muma Na gidan ba barinmu tayiba.
Allah ya shiryeki Mariya amma zagin halitta ba kyau ba amfani. Nifa Nenne ba zagi nakeyi ba iyakan gaskiyata nake fada idan banga abu a jikin mutum ba ai baxan fada ba.Allah dai ya duba miki Mariya.
Kwana biyu sukayi suna zaga dangi duk inda suka je sai anyi mamakin girman Mariya a cikin shekaru biyu ta canja. Su Mariya har an fara kirgen dangi😄.
Na ta'ala yasha mamki da ya ganta Dan bai ganeta bama saida tayi mishi halin nata .da yake ya bude shago harda yi musu kyautar su sweets, chewing gum da biscuit.
Kwanansu uku suka kama shirin komawa amma banda Mariya Dan tace sai an kare Hutu. Kuma bata gaji da ganin nennenta ba.
Sau biyu tana zuwa gidan babanta ta yini .Shi kansa babanta yaji dadin ganin yadda ta kara girma ta kara kyau.