Sashe 7
Marainiya Ce Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Mariya Dan Allah ki bar kukannan haka kinji ya isa. Ita kukanta take aranta kuma cewa take lallai ya Salim dinnan ya cika Dan rainin wayo kamar bashi ya samu kukanba.
Ciro handkerchief yayi daga aljihunsa ya soma share mata hawayen , da sauri ta cafke hndkcf din.
Yayi saurin sake mata tare da cewa to share hawayen.
Kiyi hakuri mariya nima ba da son raina nayi hakan ba babu yadda Na Iya ne.
Bazan Iya ganin.....sai kuma yayi shiru.
Mariya Na rokeki ki cire duk wata damuwa aranki kisa hankali a karatunki.
Nasan kuna kokari Ku kara akai, sannan kuyi amfani fa nasihan da Abba da mami sukayi muku xaku ga ribarshi .
Bana son kukannan daga min hankali yakeyi yana kona min xuciya kiyi hakuri ki daure, beside ma xamu rika xuwa muku visiting , idan kuna da wani damuwa Na bawa prcpl dinku namban wayata Ku sameshi baku waya Ku kirani.
Ki barmu mu koma gida Lfy idan muka tafi baki bar kukannan ba komai ma xai Iya faruwa wlh kukanki ba karamin dagan hankali yakeyi.
Sai a sannan tayi mgn , Ai gwara ya daga maka hankali ya Salim tunda muma ka daga mana kaga ko ba komai muma dai mun rama.
Toh shikenan tunda kun rama ki bari haka kinji mariyata mariyar nenneres, kawar mahaukaciyaa.
Jin haka ta murmusa , shima murmushin yayi.
Ya Salim xanyi missing din su Mami,
Na sani Ai, Nifa ba xa a yi missing dinaba?
To duk ba kai ka jawo ba,
Afuwan sweet sis. Ba nace kuyi hakuri ba bazan sake ba, ya fada yana kama kunnenshi , yar dariya tayi tana mmkin shi batayi tsammanin saukin kanshi ya kai haka ba , haka yayi ta lallabinta har ta saki jiki, sannan suka fito.
Naseehan ya kara yi musu ya dada basu hakuri, shima Sadiq haka yayi ta Jan Mariya da wasa har dai suka saki jiki harda dariya kamar basu ke rusa kuka daxu ba.
Ki kulamin da kanki Mariya ba ruwanki da malaman makarantar nan , Dan kinsan ke MATAR SADIQ ce shi kadai .
Ya Sadiq xaka fara ko banaso. Zaki sone yarinya.
Sageer ne yayi gyaran murya Ku wuce muje Na raka Ku class yarinya tayi wasa kokarinta ya ragu Na balla ta.
Hali zanen dutse cewar Mariya.
Dani kike? Sageer ya tambaya yana Dan murmushi, ni Na isa , da ya Sadiq nake dai.
Karamin dangan kiba cewar Sadiq.
Haka dai suka rabu cikin wasa da dariya.
Kowa jinsa yake wani iri a gidan saboda rashin yara biyun baran ma Mariya sarkin tsokana, idan sun xauna hiran yaran kawai suke suna dariya, shi Salim sai yanxu shirmen Mariya yake bashi dariya Dan wani lokaci haka kawai idan ya tuno ta se yayi ta murmusawa ko da kuwa da mutane idan an tambayeshi sai yace kawai wani abin ya tuno.
Su Hafsa da Mariya an Dan saba sai dai halin Mariya yake basu wahala Dan bata ganin ba daidai ba ta kyale .
Idan taga masu yawo cikin hostel half naked ko masu wanka bibbiyu uku uku , to fa sai tayi mgn, tace musu su daina suna aikata haramun.
A dalilin haka take shan duka a gurin seniors idan Hafsa ta bada hakuri a hada da ita.
In dedication to Halima Auwal.
08161594233 for cmmt.
FASAHA WRITERS.🖊
🖊Copied By
HAYATU BABA ZUBAIRU
(admin
Arewa hausa novels
Novels villa
Duniyan novels
Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
And
Cool novel, makeup and cooking)
WHATSAPP NO:
+2347039625239
👛👒MARIYA👒👛
66-70
By Anty Ruky( Mmn Abduljalal)
Kwana biyu ya rage su koma sch. Salim ya kwashe su suka tafi shopping .
Kowacce ta xabi abinda take bukata. Sun fito kenan , fa'iza a gaba Mariya da Hafsa Na biye da ita Salim yana ciki be fito ba tukun.
Sun tsaya daga gefe suna hango wasu matasa da suke rikici ana rabasu sunki rabuwa.
A gefen Mariya kuma wani mutum ne tsaye ya hada gumi sharkaf jankalin shi nakan masu rikicin .bai Ankara ba sai jin fes fes kamar ana fesa mishi wani abu. Juyowar da xaiyi yaga Mariya a gefenshi da kwalban turare amma fa idonta Na kallon wani gun.
Lfy? Ya tambaya , me kagani tace masa .
Shiru yayi yana tunani tabbas yarinyar nan turare ta fesa masa Dan kam yaji kamshin turare.
To me yasa ta fesa masa, ina ruwanta dashi. Duk wannan tambayoyin a xuciyarsa yakeyi.
Malam koma gida kayi wanka ka huta.ya tsinkayi muryarta , kafin ya Ankara tayi gaba sai hangota yayi tana shiga mota, ikon Allah yace, lallai yarinyar nan yar rainin hankaline.
Tana daidaita xamanta Salim ya fito, har ya bude motar xai shiga yaji kira daga bayansa , ko bai duba ba yasan wannan course mate dinsace ko daga yadda ta kira full name dinshi.
Oh, synthia Salim ya fada yana dariya, Salim Aliyu long time.ykk gaisawa sosae suka tsaya yi Na irin wadanda suka jima basu hadu ba.
Tunda ta iso wajen Salim Mariya ta kura mata idanu , har suka gama sukayi exchanging number sukayi sallama ta juya tana tafiya Mariya bata daina kallonta ba.
Tabe baki Mariya tayi tace " kasa kasa kamar tayar vespa"
A tare suka kalleta da wa kike ke Kuma? Fa'iza ta tambaya.
Wancan matar mana, ta fada tana nuna synthia da yatsa. Ji duwawu kasa kasa sannan ta wani sa wando ta dame baxa ta sa kayan da xai rufawa abun asiriba , ta karishe tana Jan tsaki.
Toh ina ruwanki har da cewa kamar tayar vespa.
Ki dai rufawa kanki asiri ki raba kanki da xagin halittar mutane.
Ke baki Masan me tayi daxu ba, inji Hafsa , fesawa wani turare fa tayi a can .
Ke kinsan irin tsamin da ke tashi a jikinsane gashi ya hada xufa sai tashi yakeyi, ni ce masa ma nayi yaje gida yayi wanka.
Inna lillahi kin shiga uku Mariya cewar Fa'iza.
Hmm in dai Mariya ce abinda yafi haka ma zata aikata.Mariya da ta dubi discipline master dinmu tace mai SANGAMI.
Tseeww to meye daga fadan gaskiya . sai a sannan ta hada ido da Salim din daya xuba mata ido ta mirror yana kallonta kuma yana saurarensu.
Ganin yana gyada kai kuma bece komai ba duk sai ta daburce ta fara in ina. To..to.. Ai..ma anyi Na karshe Dan ba sakewa xanyiba.
Su Hafsa da suka ganota kwashewa sukyi da dariya.
Bayan wata takwas wadda yayi daidai da xuwansu Mariya ss2.
Fa'iza tayi candy.a lokacinne kuma akaje nemawa Salim auren fadila saboda ya gama gininsa har ya sayi mota acewarshi ko gobe a kawo Amarya bashi da matsala.
Itama fa'iza ansa aurenta wata uku masu xuwa da wani Dr. Al-qasim.
Unfortunately anje nemawa Salim aure baban fadila yace sai ta gama karatu ta fara aikii
Xai aurar da ita.
Ba irin rokon da basuyi yiba yaki amincewa karshe cewa yayi idan Salim yana sonta ya jira ta, a haka aka tsaya sai ta gama karatu.
Koda suka dawo sukayiwa Salim bayani ba karamin bacin rai ya shigaba. Kiran fadila yayi ya hau surutu da ma tasan da haka ta barshi ya turo iyayensa, ta inda ya shiga dai ba tanan ya ke fita ba. Ko hakurin da take bashi yaki sauraronta ya kashewayarshi.
Har gida taxo ta same shi tayi bashi hakuri dakyar ya saurareta sannan tacexatayi mummy magana ta roka mata Daddy ya amince.
Haka ko akayi ta roki mummy. Amma kuma duk Iya kokarin mummy'n ba nasara.
3 weeks later
Abban Sadiq ya ka samu nennen. Tananan lafiya tama ce a gaisheki. Ga sako ma tace a kawo. An gode Allah ya saka.
Saidai fa akwai wata yar matsala. Mami ta gyara xama matsala wace iri Abban Sadiq.
Nenne ta dage sai a hada bikin yarannan .
Suwa Kenan?
Fa'iza dasu Hafsa.
Toh Babbar magana, to Ai basu da tsayayyu .nima dai haka nace mata amma tace mu bincikesu dai .
Ita fa Nenne ganin yarannan kansu daya yasa take fadin haka.
A to nidai Na bata hakuri nace ta karamusu lokaci.
Amma babban matsalar anan itace tace mahaifin mariya yaxo mata da xancan aurar da Mariya Dan yan uwanshi sun matsa masa akan hakan Dan ma yana kara ne yasa tuntuni beyi mgnar ba saboda tun bikin su Atika suka fara xancan itama ta kai auren.
Kuma so suke su hada ta da Dan Baffanta. Na maje gun mahaifinnata munyi mgnar kuma ya tabbatar min da hakan.
Gudun kada su cuci yarinya su hada ta da wadda bataso yasa nace ya kara basu hakuri yanxu yarinyar ma tana makaranta idan sun dawo xanji ta bakinta ko tana da wadda takeso .
Allah dai ya tabbatar da alkhairi. Amin amin.
Koda ana kai musu visiting mami bata taba kawowa Mariya maganarba Dan tasan daga mata hankali kawai xatayi.
Ko su Salim basusan da mgnarba.
Wannanma nakine HADIZA MAGAJI.
Nasan akwai abubuwan da page dinnan xai tuna miki.😜😜
Jinjina gareki sistona Halima Auwal. Allah ya bar kauna.
Gaisuwa da godiya mai tarin yawa ga masoya masu kira a waya da kuma masu text messages.
Allah ya barmu tare.
FASAHA WRITERS🖊
?👛👒MARIYA👒👛
71-75
By Anty Ruky (Mmn Abduljalal)
Bikin yaxo daidai da samun hutunsu da kwana goma.
Tun ana saura sati suka fara duk wani shirye shiryen biki.
Fa' iza Amarya ansha gyara ciki da bai ta kara haske da cika wani irin shining skin dinta yakeyi .
Su Mariya Iya gyaran fiska kawai aka musu.
Basu da xama Sam kullum a yawon rabon I.v suke, Sadiq ne yake kaisu duk inda xasuje.
Kamu xa'ayi da walima sai kuma dinner da angwaye suka shirya.
Ciro handkerchief yayi daga aljihunsa ya soma share mata hawayen , da sauri ta cafke hndkcf din.
Yayi saurin sake mata tare da cewa to share hawayen.
Kiyi hakuri mariya nima ba da son raina nayi hakan ba babu yadda Na Iya ne.
Bazan Iya ganin.....sai kuma yayi shiru.
Mariya Na rokeki ki cire duk wata damuwa aranki kisa hankali a karatunki.
Nasan kuna kokari Ku kara akai, sannan kuyi amfani fa nasihan da Abba da mami sukayi muku xaku ga ribarshi .
Bana son kukannan daga min hankali yakeyi yana kona min xuciya kiyi hakuri ki daure, beside ma xamu rika xuwa muku visiting , idan kuna da wani damuwa Na bawa prcpl dinku namban wayata Ku sameshi baku waya Ku kirani.
Ki barmu mu koma gida Lfy idan muka tafi baki bar kukannan ba komai ma xai Iya faruwa wlh kukanki ba karamin dagan hankali yakeyi.
Sai a sannan tayi mgn , Ai gwara ya daga maka hankali ya Salim tunda muma ka daga mana kaga ko ba komai muma dai mun rama.
Toh shikenan tunda kun rama ki bari haka kinji mariyata mariyar nenneres, kawar mahaukaciyaa.
Jin haka ta murmusa , shima murmushin yayi.
Ya Salim xanyi missing din su Mami,
Na sani Ai, Nifa ba xa a yi missing dinaba?
To duk ba kai ka jawo ba,
Afuwan sweet sis. Ba nace kuyi hakuri ba bazan sake ba, ya fada yana kama kunnenshi , yar dariya tayi tana mmkin shi batayi tsammanin saukin kanshi ya kai haka ba , haka yayi ta lallabinta har ta saki jiki, sannan suka fito.
Naseehan ya kara yi musu ya dada basu hakuri, shima Sadiq haka yayi ta Jan Mariya da wasa har dai suka saki jiki harda dariya kamar basu ke rusa kuka daxu ba.
Ki kulamin da kanki Mariya ba ruwanki da malaman makarantar nan , Dan kinsan ke MATAR SADIQ ce shi kadai .
Ya Sadiq xaka fara ko banaso. Zaki sone yarinya.
Sageer ne yayi gyaran murya Ku wuce muje Na raka Ku class yarinya tayi wasa kokarinta ya ragu Na balla ta.
Hali zanen dutse cewar Mariya.
Dani kike? Sageer ya tambaya yana Dan murmushi, ni Na isa , da ya Sadiq nake dai.
Karamin dangan kiba cewar Sadiq.
Haka dai suka rabu cikin wasa da dariya.
Kowa jinsa yake wani iri a gidan saboda rashin yara biyun baran ma Mariya sarkin tsokana, idan sun xauna hiran yaran kawai suke suna dariya, shi Salim sai yanxu shirmen Mariya yake bashi dariya Dan wani lokaci haka kawai idan ya tuno ta se yayi ta murmusawa ko da kuwa da mutane idan an tambayeshi sai yace kawai wani abin ya tuno.
Su Hafsa da Mariya an Dan saba sai dai halin Mariya yake basu wahala Dan bata ganin ba daidai ba ta kyale .
Idan taga masu yawo cikin hostel half naked ko masu wanka bibbiyu uku uku , to fa sai tayi mgn, tace musu su daina suna aikata haramun.
A dalilin haka take shan duka a gurin seniors idan Hafsa ta bada hakuri a hada da ita.
In dedication to Halima Auwal.
08161594233 for cmmt.
FASAHA WRITERS.🖊
🖊Copied By
HAYATU BABA ZUBAIRU
(admin
Arewa hausa novels
Novels villa
Duniyan novels
Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
And
Cool novel, makeup and cooking)
WHATSAPP NO:
+2347039625239
👛👒MARIYA👒👛
66-70
By Anty Ruky( Mmn Abduljalal)
Kwana biyu ya rage su koma sch. Salim ya kwashe su suka tafi shopping .
Kowacce ta xabi abinda take bukata. Sun fito kenan , fa'iza a gaba Mariya da Hafsa Na biye da ita Salim yana ciki be fito ba tukun.
Sun tsaya daga gefe suna hango wasu matasa da suke rikici ana rabasu sunki rabuwa.
A gefen Mariya kuma wani mutum ne tsaye ya hada gumi sharkaf jankalin shi nakan masu rikicin .bai Ankara ba sai jin fes fes kamar ana fesa mishi wani abu. Juyowar da xaiyi yaga Mariya a gefenshi da kwalban turare amma fa idonta Na kallon wani gun.
Lfy? Ya tambaya , me kagani tace masa .
Shiru yayi yana tunani tabbas yarinyar nan turare ta fesa masa Dan kam yaji kamshin turare.
To me yasa ta fesa masa, ina ruwanta dashi. Duk wannan tambayoyin a xuciyarsa yakeyi.
Malam koma gida kayi wanka ka huta.ya tsinkayi muryarta , kafin ya Ankara tayi gaba sai hangota yayi tana shiga mota, ikon Allah yace, lallai yarinyar nan yar rainin hankaline.
Tana daidaita xamanta Salim ya fito, har ya bude motar xai shiga yaji kira daga bayansa , ko bai duba ba yasan wannan course mate dinsace ko daga yadda ta kira full name dinshi.
Oh, synthia Salim ya fada yana dariya, Salim Aliyu long time.ykk gaisawa sosae suka tsaya yi Na irin wadanda suka jima basu hadu ba.
Tunda ta iso wajen Salim Mariya ta kura mata idanu , har suka gama sukayi exchanging number sukayi sallama ta juya tana tafiya Mariya bata daina kallonta ba.
Tabe baki Mariya tayi tace " kasa kasa kamar tayar vespa"
A tare suka kalleta da wa kike ke Kuma? Fa'iza ta tambaya.
Wancan matar mana, ta fada tana nuna synthia da yatsa. Ji duwawu kasa kasa sannan ta wani sa wando ta dame baxa ta sa kayan da xai rufawa abun asiriba , ta karishe tana Jan tsaki.
Toh ina ruwanki har da cewa kamar tayar vespa.
Ki dai rufawa kanki asiri ki raba kanki da xagin halittar mutane.
Ke baki Masan me tayi daxu ba, inji Hafsa , fesawa wani turare fa tayi a can .
Ke kinsan irin tsamin da ke tashi a jikinsane gashi ya hada xufa sai tashi yakeyi, ni ce masa ma nayi yaje gida yayi wanka.
Inna lillahi kin shiga uku Mariya cewar Fa'iza.
Hmm in dai Mariya ce abinda yafi haka ma zata aikata.Mariya da ta dubi discipline master dinmu tace mai SANGAMI.
Tseeww to meye daga fadan gaskiya . sai a sannan ta hada ido da Salim din daya xuba mata ido ta mirror yana kallonta kuma yana saurarensu.
Ganin yana gyada kai kuma bece komai ba duk sai ta daburce ta fara in ina. To..to.. Ai..ma anyi Na karshe Dan ba sakewa xanyiba.
Su Hafsa da suka ganota kwashewa sukyi da dariya.
Bayan wata takwas wadda yayi daidai da xuwansu Mariya ss2.
Fa'iza tayi candy.a lokacinne kuma akaje nemawa Salim auren fadila saboda ya gama gininsa har ya sayi mota acewarshi ko gobe a kawo Amarya bashi da matsala.
Itama fa'iza ansa aurenta wata uku masu xuwa da wani Dr. Al-qasim.
Unfortunately anje nemawa Salim aure baban fadila yace sai ta gama karatu ta fara aikii
Xai aurar da ita.
Ba irin rokon da basuyi yiba yaki amincewa karshe cewa yayi idan Salim yana sonta ya jira ta, a haka aka tsaya sai ta gama karatu.
Koda suka dawo sukayiwa Salim bayani ba karamin bacin rai ya shigaba. Kiran fadila yayi ya hau surutu da ma tasan da haka ta barshi ya turo iyayensa, ta inda ya shiga dai ba tanan ya ke fita ba. Ko hakurin da take bashi yaki sauraronta ya kashewayarshi.
Har gida taxo ta same shi tayi bashi hakuri dakyar ya saurareta sannan tacexatayi mummy magana ta roka mata Daddy ya amince.
Haka ko akayi ta roki mummy. Amma kuma duk Iya kokarin mummy'n ba nasara.
3 weeks later
Abban Sadiq ya ka samu nennen. Tananan lafiya tama ce a gaisheki. Ga sako ma tace a kawo. An gode Allah ya saka.
Saidai fa akwai wata yar matsala. Mami ta gyara xama matsala wace iri Abban Sadiq.
Nenne ta dage sai a hada bikin yarannan .
Suwa Kenan?
Fa'iza dasu Hafsa.
Toh Babbar magana, to Ai basu da tsayayyu .nima dai haka nace mata amma tace mu bincikesu dai .
Ita fa Nenne ganin yarannan kansu daya yasa take fadin haka.
A to nidai Na bata hakuri nace ta karamusu lokaci.
Amma babban matsalar anan itace tace mahaifin mariya yaxo mata da xancan aurar da Mariya Dan yan uwanshi sun matsa masa akan hakan Dan ma yana kara ne yasa tuntuni beyi mgnar ba saboda tun bikin su Atika suka fara xancan itama ta kai auren.
Kuma so suke su hada ta da Dan Baffanta. Na maje gun mahaifinnata munyi mgnar kuma ya tabbatar min da hakan.
Gudun kada su cuci yarinya su hada ta da wadda bataso yasa nace ya kara basu hakuri yanxu yarinyar ma tana makaranta idan sun dawo xanji ta bakinta ko tana da wadda takeso .
Allah dai ya tabbatar da alkhairi. Amin amin.
Koda ana kai musu visiting mami bata taba kawowa Mariya maganarba Dan tasan daga mata hankali kawai xatayi.
Ko su Salim basusan da mgnarba.
Wannanma nakine HADIZA MAGAJI.
Nasan akwai abubuwan da page dinnan xai tuna miki.😜😜
Jinjina gareki sistona Halima Auwal. Allah ya bar kauna.
Gaisuwa da godiya mai tarin yawa ga masoya masu kira a waya da kuma masu text messages.
Allah ya barmu tare.
FASAHA WRITERS🖊
?👛👒MARIYA👒👛
71-75
By Anty Ruky (Mmn Abduljalal)
Bikin yaxo daidai da samun hutunsu da kwana goma.
Tun ana saura sati suka fara duk wani shirye shiryen biki.
Fa' iza Amarya ansha gyara ciki da bai ta kara haske da cika wani irin shining skin dinta yakeyi .
Su Mariya Iya gyaran fiska kawai aka musu.
Basu da xama Sam kullum a yawon rabon I.v suke, Sadiq ne yake kaisu duk inda xasuje.
Kamu xa'ayi da walima sai kuma dinner da angwaye suka shirya.