Sashe 22
Marainiya Ce Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
_dan yayi danasani sosai dan har numfashinshi yakusa daukewa rigace wacce da ita da babu duk daya komai nata ana gani dasauri yadauke idansa yafita yana cewa kimaida hijabin ummy kunya kamar ta nutse tace bayan kagama gani zakace nawani saka ni gaskiya bama zan iya fitaba wallahi tun yana jiranta har yayi breakfast dinshi yasan kunya taji bayan yakare dakinta yakoma tana ganinshi tadaura kanta kan cinyoyinta murmushi yayi yace ni batafi dakyar taiya cewa Allah yatsare yabada saa yakuma dawo dakai lafiya thank you yace yafita yanamai jin dadin adduatta da kunyarta yana fita tafada gado tace shikenam yagama dani yanzu yazanyI Allah ko kallonshi kila bazan kara yiba ta tashi tadubi kanta amadubi wata kunya takara rufeta tana haka taji ana kwankwasa kofa tatashi tace kila su fidone hija tazunbuda tafita tabude tabuga wani ihun murna can tahango fairooz parking soace suna dariya shida fido kamar ance yakallo kofa suka hada ido da ita tayi saurin kauda kai tashoge ciki murmushi yayi ya girgiza kai ita kuma tace dama haka kake dariya da kafi kyau dije dai kallonta kawai takeyi ummy tace ke dallah kinkafeni da ido kina kallona kamar mayya dariya dije tafashe da ita tace romieo and julet wallahi kalar soyayyarku na birgeni kallon bakida hankali ummy tamata tace malama tashi zakiyi mushiga kitchen bawai gulmaba inkuwa ita takawoki saiki koma gayyar sodi mungode fairooz ne yashigo shida fido suna labari suna dariya ummy kan kasa tayi dakai fido tace aunty bako oyoyo ummy tayi dariya bata dagoba fairooz yace my lovevtashi daukomin laptop dina daki namanta da ita dagowa tayi dan taga dawa yake caraf suka hada ido ya kanne mata ido daya yadaga gira wayyo tace nashiga ukku me yarima ke nufi anya zan iya wannan daramar kuwa tashi tayi sumui sumui taje dakinshi tunani kawai takeyi tama kasa gane inda ya ajiye_
*54*
_kallon agogonshi yayi yaga yama makara binta yayi dije tabishi da kallo tana murmushi tana ainawa kamar itace da munir dinta yana shiga dakin yaganta tsaya tana kalle kalle fa laptop kan gado amma takasa ganinta batamasan yashigoba tabata yayi tazabura ta rirrikeshi tana zare ido kallonta yake cikin ido yace whatams wrong with you what are u thinking sakeshi tayi dasauri tarufe fuska tasheka tayi toilet girgiza kai yayi yadauki laptop dinshi yafita saida taji fitar motarshi sannan tafito tasauka nam suka fara fira daga baya suka shiga kitchen suka daura lunch dije sai course akeyi yana zuwa office tare sukayi parking da munir yafito yana wage hakora yace haba prince zaka kirani amma shiru kaifa dan iskane wallahi dan kasan inason kanwarka shine kake jamin aji dariya fairooz yayi yace kada kadamu komai yayi dai dai zaka iya zuwa yanzu hakama tana gidana kabarI innatashi aiki saimuje can muci abinci bakin munir kamar gonar auduga fairooz har mamaki yakeyi yanda munir baya iya boye soyayyar kadija nikau nace kowa irin kane hala office suka wuce danshima munir nan yake aiki tare sukayo karatu da fairooz suna zuwa ko office dinshi takasa zuwa fairooz yace waikai wane irin dan iskane kai ko office dinma bazakajeba...._
_dariya munir yayi yace bazaka ganebani prince yarinyar tasace zuciyata wallahi fairooz kam ya zunduma duniyar tunani yana tuna yanda yaga ummy dazu sai.murmushi yajeyi shikuma munir zuba kawai yakeyi bayan yakare yakalli fairooz yatabashi prince mekake tunani kodai ummyce yadaga mashi gira dariya fairooz yayi yace dan Allah munir kabani shawara narasa ta ina zan bullone nakuma kasa gane me nake ciki munir yatattara hankalinshi yace inajinka kagane koda akayi aurena da yarinyar nam natsaneta ko son ganinta banayi saboda tana yar kauye amma yanzu inajin wani abu game da ita saidai nakasa tantancewa tausayintane nikeji ko sonta nake ko shaawarta nakeyi murmushi munir yayi yace fairooz kenam mekakeji gameda ita nan yafara kiga mashi inajin kishinta banason wani yaganta kaiko muryarta banaso anaji kuma ibajin tausayinta idan nadauki lokaci bangantaba nakanji kewarta idan naganta nakanjini cikin nishadi sai inji kamar inrungumeta amma sai inkasa gani nake tayi kankanta bazata fahimceniba kabani shawara yanda zanyi dan gaskiya ina azabtuma freind ya marairaice nisawa munir yayi yace duk wannan matsalar takace dan natabbatar baka taba tunkarata da maganar so ba waikai bakason raini humm sufa mata yan lelene dole kabidasu ahankali sannam dakake maganar tayi kankanta shekara 17ne tayi kankanta to bari kaji yan shekara sha ukuma suna zaman aure balle ummy_
_yakamata ka koya mata yanda zata soka kada kanuna mata kana shaawarta saita yarda da kai kanasonta kagane kuma kaima sontane yakamaka dan da shaawarta kawai kakyi dakota karfi sakayima so kayi tunani kajata ajikinka fira da cin abinci da kwaciya kurikayi tare da sannu kana nunamata yanda kakesonta karika tattalinta kasabamata da dumin jikinka kajata sosai jikinki karinka mata wasa da dariya idan kayi haka ka gama da ita zatafara missing dinka idan bakanam todahaka harzataji batada wani abokin rayuwa inbakaiba daganan saikafara sata ahanya yakarashe yana dariya fairooz yajinjina kai yace jan aiki wai anya zaniya kuwa haba prince kaifa hadaddene yan bariki wayanda idonsu yabudema sunce suna sonka balle ummy natabbatarmaka inea kayi abinda nace to a sati biyu zakayi winning din heart dinta ummy yarinyace bata taba love ba so what are u waiting for murmushi fairooz yayi yace nagode zangwada nan suka fara fira kuma su ummy kuwa suba kare girki sukayo wanka tana koyawa dije kwalliya.........._
[2/13, 2:06 AM] +234 703 962 5239: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐
💐💐🎀 *MARAINIYA CE* 🎀💐💐
💐🎀💐
*_NA MAMAN AHMAD_*
*_(MARDIYA KAOJE)_*
🎀
💐 *55* 💐
🎀
_kwalliya takema dije tana gani a madubi yanda akeyi aikuwa kamarba dije itakanta taga yanda takara kyau sai washe baki takeyi ummy.ma tazauna tayi dije na kallo akama fidoma duk tana kallo tace kai ummy kekam kinji dadi konai kin iya murmushi ummy tayi tace kema zaki iya ai kimmanta nima yanda nake adahne dije tace lallaikam ina tuna sanda yarima ya sharara maki.mari harda zawo cikin wando wawan bugu talaimata tace kefa yar iskace dije takwashe sa dariya itama ummy dariya takeyi fido kuwa kallo yadauke mata hankali tana falo wata doguwar riga tasa ta material tayi balain yin kyau tadaura dakwali tafesa turare karfe 5:17 sukaji ana nocking fidoce tasauka tabude gaidasu tayi suka shigo fairooz ne da munir direct dinning suka wuce basuma jira aimasu kuriba suka fara sah loma munir yace Allah fairooz dabadan inyi abin kunyaba da kullun gidanka zanrika cin abinci kayi dace da mata wallahi fitowarsu ummy kowa yabi abin begensa da kallo fairooz kuma wani kishi yatokareshi ko gyake batada ita kuma bata dauka dawani yashigoba bakuma halin komawamunir kuma dije yani da kallo baima taba zaton tabada kyau hakaba lallai yayo dace dije black beautyce tanasa tsawo amma ba sosai ba dirinta shine yafi daukar hankalin da namiji munir kuwa yarone matashi wanda bazai wuce 33years ba yayi karatunshi a Egypt likitane shima farine dogo uwayensa fulani ne yan gombe zama yakawosu bauchi_
_a gaggauce yakare cin abincin yatashi yace ummy zomuje mubasu fili su soye kada sukoramu dariya ummy tayi tace lallai kam kaga dije harda hararana takeyi dariya munir yayi yace kada kikara kiran matata da sunan kauyawa ina lafin dijah ko khadija gaskiya prince kajawa matarka kunne fairooz yace shine kuma baka isaba har cikin gidanmu ummy dai dramar tana mata dadi tanaso taga yarima yana annashuwa yafi kyau shiyasa tadake tana tsokanarsu shiko gogan yamatsu subar gurin bayaso ana kallan masa mata sai wani dariya takeyi kama hannunta yayi yamatse tace auch muje nace haka tabishi dakinshi yayi da ita suna shiga falo yakara matse hannun yace bangayamaki kidaina fita hakaba innayi bako tsuru tsuru tayi da ido tace kayi hakuri tana hawaye kamar wacce akama duka wlh bansan dawani kakeba dukta rikice fairooz kam har mamaki yakeyi yanda ummy take tsoronshi haka zaunarda ita yayi yana kallonta cikin ido sadda kanta tayi da ta tuna dazu yanda yaganta wata muguwar kunyarshi takeji ummy yakira sunanta da wata irin murya wacce batasan yanada itaba bata dagoba sai amsawa da tayI_
_banaso wani yana kallamin mata kikiyaye dakayar yafadi maganar nam saida yadaure dagowa tayi tana kallonshi anya kuwa shiyafada magabarnam kunya yaji dasauri yatashi yafita tabishi da kallo duk jikinta yamutu muryarshi tasaukar mata da kasala tabi kofar da kallo tana mamaki yau itace yarima yakira da matarsa wonder shall never end yana sauka yatarardaau munir suna fira dije kan saiwani boke kai takeyi dn har yanzu dasaunran kauyancin yace to sarkin soyayya aisaika tashi mutafi dakyar munir yatashi suka fita ummy kuwa kasa fitowa tayi saida taji fitarsu suka koma falo suna kallo ummy tace dijan munir gaskiya kinyi saa munir bashida matsala yanada kirki gason wasa dija dai dariya kawai tayi tace ai bakisaniba yau kawai damuka fara fira naji yakwantamin magana daya biyu zaice ina sonki saboda Allah ne lumshe ido ummy tayi tana cewa aranta inama yarima haka yake dataji dadi_
*56*
_a babban falon sama suke zaune suna fira suduka bayan sunyi sallar isha'i wani indian series suke kallo the strength na kushi da arnave ummy idan takalli arnav saitaga dabiunsa dana yarima iri daya takanyi murmushi tace yarima manya yana shigowa yaga bakowa kasa yayi sama falonta yabude nam basanam babban falo yabude dariya kawai sukeyi ummy nacewa fido arnav dinnan halinsu daya da yayanki fido kuwa tadage ita yayanta bahaka yakeba murmushi yayi wato ita wannan dama ashe har tana magana sallama yayi wacce suduka sai a yanzu sukasan dashi gaidashi sukayi su duka ummy tadauko katon hijabi tasaka dasauri tana zare ido dije tace anyaga taji maza karasowa yayi yakoma gefen ummy yazauna shima kallon yaje saboda yaga taina halinsu yazama daya yanda yaga arnav nayima kushi abin badama yakalli ummy irin zaki gane nizaki gane nizaki hada wannan yayi wani murmushin mugunta fitsarine kawai batasakiba amma saita tsinci kanta da murguda mashi baki zare ido yayi yatashi yana cewa ni natafi bacci nakeji ummy kitashi kihadomin cofee zare ido tayi tasan yau sai buzunta baduk coffe yakesoba muguntq kawai zai mata_
*54*
_kallon agogonshi yayi yaga yama makara binta yayi dije tabishi da kallo tana murmushi tana ainawa kamar itace da munir dinta yana shiga dakin yaganta tsaya tana kalle kalle fa laptop kan gado amma takasa ganinta batamasan yashigoba tabata yayi tazabura ta rirrikeshi tana zare ido kallonta yake cikin ido yace whatams wrong with you what are u thinking sakeshi tayi dasauri tarufe fuska tasheka tayi toilet girgiza kai yayi yadauki laptop dinshi yafita saida taji fitar motarshi sannan tafito tasauka nam suka fara fira daga baya suka shiga kitchen suka daura lunch dije sai course akeyi yana zuwa office tare sukayi parking da munir yafito yana wage hakora yace haba prince zaka kirani amma shiru kaifa dan iskane wallahi dan kasan inason kanwarka shine kake jamin aji dariya fairooz yayi yace kada kadamu komai yayi dai dai zaka iya zuwa yanzu hakama tana gidana kabarI innatashi aiki saimuje can muci abinci bakin munir kamar gonar auduga fairooz har mamaki yakeyi yanda munir baya iya boye soyayyar kadija nikau nace kowa irin kane hala office suka wuce danshima munir nan yake aiki tare sukayo karatu da fairooz suna zuwa ko office dinshi takasa zuwa fairooz yace waikai wane irin dan iskane kai ko office dinma bazakajeba...._
_dariya munir yayi yace bazaka ganebani prince yarinyar tasace zuciyata wallahi fairooz kam ya zunduma duniyar tunani yana tuna yanda yaga ummy dazu sai.murmushi yajeyi shikuma munir zuba kawai yakeyi bayan yakare yakalli fairooz yatabashi prince mekake tunani kodai ummyce yadaga mashi gira dariya fairooz yayi yace dan Allah munir kabani shawara narasa ta ina zan bullone nakuma kasa gane me nake ciki munir yatattara hankalinshi yace inajinka kagane koda akayi aurena da yarinyar nam natsaneta ko son ganinta banayi saboda tana yar kauye amma yanzu inajin wani abu game da ita saidai nakasa tantancewa tausayintane nikeji ko sonta nake ko shaawarta nakeyi murmushi munir yayi yace fairooz kenam mekakeji gameda ita nan yafara kiga mashi inajin kishinta banason wani yaganta kaiko muryarta banaso anaji kuma ibajin tausayinta idan nadauki lokaci bangantaba nakanji kewarta idan naganta nakanjini cikin nishadi sai inji kamar inrungumeta amma sai inkasa gani nake tayi kankanta bazata fahimceniba kabani shawara yanda zanyi dan gaskiya ina azabtuma freind ya marairaice nisawa munir yayi yace duk wannan matsalar takace dan natabbatar baka taba tunkarata da maganar so ba waikai bakason raini humm sufa mata yan lelene dole kabidasu ahankali sannam dakake maganar tayi kankanta shekara 17ne tayi kankanta to bari kaji yan shekara sha ukuma suna zaman aure balle ummy_
_yakamata ka koya mata yanda zata soka kada kanuna mata kana shaawarta saita yarda da kai kanasonta kagane kuma kaima sontane yakamaka dan da shaawarta kawai kakyi dakota karfi sakayima so kayi tunani kajata ajikinka fira da cin abinci da kwaciya kurikayi tare da sannu kana nunamata yanda kakesonta karika tattalinta kasabamata da dumin jikinka kajata sosai jikinki karinka mata wasa da dariya idan kayi haka ka gama da ita zatafara missing dinka idan bakanam todahaka harzataji batada wani abokin rayuwa inbakaiba daganan saikafara sata ahanya yakarashe yana dariya fairooz yajinjina kai yace jan aiki wai anya zaniya kuwa haba prince kaifa hadaddene yan bariki wayanda idonsu yabudema sunce suna sonka balle ummy natabbatarmaka inea kayi abinda nace to a sati biyu zakayi winning din heart dinta ummy yarinyace bata taba love ba so what are u waiting for murmushi fairooz yayi yace nagode zangwada nan suka fara fira kuma su ummy kuwa suba kare girki sukayo wanka tana koyawa dije kwalliya.........._
[2/13, 2:06 AM] +234 703 962 5239: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐
💐💐🎀 *MARAINIYA CE* 🎀💐💐
💐🎀💐
*_NA MAMAN AHMAD_*
*_(MARDIYA KAOJE)_*
🎀
💐 *55* 💐
🎀
_kwalliya takema dije tana gani a madubi yanda akeyi aikuwa kamarba dije itakanta taga yanda takara kyau sai washe baki takeyi ummy.ma tazauna tayi dije na kallo akama fidoma duk tana kallo tace kai ummy kekam kinji dadi konai kin iya murmushi ummy tayi tace kema zaki iya ai kimmanta nima yanda nake adahne dije tace lallaikam ina tuna sanda yarima ya sharara maki.mari harda zawo cikin wando wawan bugu talaimata tace kefa yar iskace dije takwashe sa dariya itama ummy dariya takeyi fido kuwa kallo yadauke mata hankali tana falo wata doguwar riga tasa ta material tayi balain yin kyau tadaura dakwali tafesa turare karfe 5:17 sukaji ana nocking fidoce tasauka tabude gaidasu tayi suka shigo fairooz ne da munir direct dinning suka wuce basuma jira aimasu kuriba suka fara sah loma munir yace Allah fairooz dabadan inyi abin kunyaba da kullun gidanka zanrika cin abinci kayi dace da mata wallahi fitowarsu ummy kowa yabi abin begensa da kallo fairooz kuma wani kishi yatokareshi ko gyake batada ita kuma bata dauka dawani yashigoba bakuma halin komawamunir kuma dije yani da kallo baima taba zaton tabada kyau hakaba lallai yayo dace dije black beautyce tanasa tsawo amma ba sosai ba dirinta shine yafi daukar hankalin da namiji munir kuwa yarone matashi wanda bazai wuce 33years ba yayi karatunshi a Egypt likitane shima farine dogo uwayensa fulani ne yan gombe zama yakawosu bauchi_
_a gaggauce yakare cin abincin yatashi yace ummy zomuje mubasu fili su soye kada sukoramu dariya ummy tayi tace lallai kam kaga dije harda hararana takeyi dariya munir yayi yace kada kikara kiran matata da sunan kauyawa ina lafin dijah ko khadija gaskiya prince kajawa matarka kunne fairooz yace shine kuma baka isaba har cikin gidanmu ummy dai dramar tana mata dadi tanaso taga yarima yana annashuwa yafi kyau shiyasa tadake tana tsokanarsu shiko gogan yamatsu subar gurin bayaso ana kallan masa mata sai wani dariya takeyi kama hannunta yayi yamatse tace auch muje nace haka tabishi dakinshi yayi da ita suna shiga falo yakara matse hannun yace bangayamaki kidaina fita hakaba innayi bako tsuru tsuru tayi da ido tace kayi hakuri tana hawaye kamar wacce akama duka wlh bansan dawani kakeba dukta rikice fairooz kam har mamaki yakeyi yanda ummy take tsoronshi haka zaunarda ita yayi yana kallonta cikin ido sadda kanta tayi da ta tuna dazu yanda yaganta wata muguwar kunyarshi takeji ummy yakira sunanta da wata irin murya wacce batasan yanada itaba bata dagoba sai amsawa da tayI_
_banaso wani yana kallamin mata kikiyaye dakayar yafadi maganar nam saida yadaure dagowa tayi tana kallonshi anya kuwa shiyafada magabarnam kunya yaji dasauri yatashi yafita tabishi da kallo duk jikinta yamutu muryarshi tasaukar mata da kasala tabi kofar da kallo tana mamaki yau itace yarima yakira da matarsa wonder shall never end yana sauka yatarardaau munir suna fira dije kan saiwani boke kai takeyi dn har yanzu dasaunran kauyancin yace to sarkin soyayya aisaika tashi mutafi dakyar munir yatashi suka fita ummy kuwa kasa fitowa tayi saida taji fitarsu suka koma falo suna kallo ummy tace dijan munir gaskiya kinyi saa munir bashida matsala yanada kirki gason wasa dija dai dariya kawai tayi tace ai bakisaniba yau kawai damuka fara fira naji yakwantamin magana daya biyu zaice ina sonki saboda Allah ne lumshe ido ummy tayi tana cewa aranta inama yarima haka yake dataji dadi_
*56*
_a babban falon sama suke zaune suna fira suduka bayan sunyi sallar isha'i wani indian series suke kallo the strength na kushi da arnave ummy idan takalli arnav saitaga dabiunsa dana yarima iri daya takanyi murmushi tace yarima manya yana shigowa yaga bakowa kasa yayi sama falonta yabude nam basanam babban falo yabude dariya kawai sukeyi ummy nacewa fido arnav dinnan halinsu daya da yayanki fido kuwa tadage ita yayanta bahaka yakeba murmushi yayi wato ita wannan dama ashe har tana magana sallama yayi wacce suduka sai a yanzu sukasan dashi gaidashi sukayi su duka ummy tadauko katon hijabi tasaka dasauri tana zare ido dije tace anyaga taji maza karasowa yayi yakoma gefen ummy yazauna shima kallon yaje saboda yaga taina halinsu yazama daya yanda yaga arnav nayima kushi abin badama yakalli ummy irin zaki gane nizaki gane nizaki hada wannan yayi wani murmushin mugunta fitsarine kawai batasakiba amma saita tsinci kanta da murguda mashi baki zare ido yayi yatashi yana cewa ni natafi bacci nakeji ummy kitashi kihadomin cofee zare ido tayi tasan yau sai buzunta baduk coffe yakesoba muguntq kawai zai mata_