Sashe 4
Marainiya Ce Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wato ke baki da hankali ko , me nayi kuma ya salim . ina ruwan ki da wannan yaro da kika tsare kina gayawa mgn.
To ya naji ance musulmi ne. Idan yai ba daidaiba ya kamata a fada masa.
OK . kece ma uwarsa Kenan, iyayensa ma suka zuba masa ido bare ke.
To ya kasan ko a dalilin maganata ya canxa.
Ba xata dena bafa kenan ( ya ce a zuciyarsa) amma bari nayi maganin ta.
Mariya ko sonshi kike Na fadawa Abba ya aura mikishi. " Allah ya kiyaye " ta fada tana hawaye.
Kinsan Allah, kika sake ma yaronnan magana sai nasa an aura mikishi tunda yace ya gani yanaso.
Baxan sake bama in Allah ya yarda kayi hkr. Tashi kije yace.
Tana fita shima ya fito tare da kiran sagir ya masa fadan ya daina shigo da irin wadannan cikin gida.in so samu nema ya daina Hulda da irinsu dan zasu lalatashi.
Me ya sameki Mariya naga kamar kinyi kuka.
Xunburo baki tayi , ba ya Salim bane , ta labarta musu yadda sukayi.
Dariya suka hau yi. Daidai kenan ya Salim dinne maganinki.
Ahaf, wlh kyalesa nayi , ya Salim dinme wani kanshi kamar...sai ganinishi ya shigo yana kallonta, um um ya Sadiq din nace kanshi kamar kwakwa. Sai ganin Sadiq tayi abakin kofa. Ai ko ta runtuma da gudu tayi dakinsu.
Dukkansu dariya sukeyi. Sadiq har da buga kafa. Allah ya shiryeki Mariya Salim yace yana dariya.
In Dedication to Halima Auwal.
08161594233 4 cmmt
Luv u all.
FASAHA WRITERS 🖊🖊
👛👒MARIYA👒👛
26-30
By Anty Rukie( Mmn Abduljll)
Cikin ikon Allah suka ga junior WAEC, saura
jiran result. Fa,iza kuma ss2 take yanxu.
Babu inda suke xuwa sai islamyya shima da yamma ne 4-6pm. Aiyukan gida yanzu duk su sukeyi.
Mariya da Sadiq halinsu sai abinda ya qaru ayi fada a shirya . idan suka fara fada kamar xasu cinye junansu. Wani lokacin kuma ka samesu suna hira kamar basu ba.
Zaune suke a garden din gidan wadda yake gefen dakunan samarin gidan . Hafsa, Mariya , Sadiq da sageer.sai dai shi sageer bai cika samusu baki a maganarsu ba a ganin shi idan ya sake musu raina shi za suyi kamar yadda suka raina ya Sadiq . karatunsa yakeyi hankali kwance.
Sadiq yace wa Mariya.
" ke kawar mahaukaciya wannan karo bxa kije Hutu gun nenneres bane."?
Shiru tayi masa kamar bata jiba , mariya baki jini bane?
Au da dani kake, to da da wa nake tunda kinji nace qawar mahaukaciya. Mtsch , to wace qawar mahaukaciya anan ni ban ganta ba. ta fada tare da murguda baki.
Yi hakuri ' yar kanwata , nace yaushe xa a jewa Nenne Hutu.
Baxanjeba zaro idanu sukai dukkansu tare da cewa " wajen nennen "?
" Eh"
To me yasa? Ya tambaya.
Haka kawai, tace.
Qarya kike badai haka kawai ba.
Shiru tayi kawai.
Sis. Pls me yasa cewar Hafsa.
Hmm, ke baki sani bane, sai kuma tayi kwafa tayi shiru. Menene Dan Allah .
Kwafa ta sakeyi kafin tace.wacan lokacin da naje Hutu kin San yadda 'yan iskan nan suka kusa haukata ni?
Su waye suka fada har suna hada baki.
Hmm " wai ko wani Tom n jerry cewa yake wai yana sona , Nenne kuma harda cewa ai Na isa aure , haka kawai tsohuwa zata jawo min jidali ina karatu. Harfa wajen Babane wasu sukaje wai sunje Neman aurena.she gu mugaye kawai.
Wani dogo, dolo , tsiriri har da zuwa gaida nenne . wani katon ba...... Ke dakata mana inji Sadiq . me babankin yace to.
Cewa yayi sai anyi bikin su Hurera kafin yayi maganan nawa.
Tab, to ke akwai wadda kikeso acikinsu ne?
Kaga wlh bana son irin wnn magana ni da nake makaranta me ya hadani da wani so, wai ma ni a nawa nake har zaka wani yi min wannan tambayar.
Ta fada tana xumbura baki.
To ni meye laifi Na dan na tambayeki? Ina guje miki ne kada a aura miki wacan dogo, dolo, tsiririn.
Sai a sannan sageer yasa baki ai itama doguwa , doluwa , tsiriruwace.
Harararsa tayi ta kawar da kanta dan bata fiye son shiga sabgarsa ba shegen xuciyace da yanxu yace zai daketa ta raina shi, unlike ya Salim da Sadiq sun fishi saukin kai.
Sadiq ya katse shirun da cewa , " yauwa ga shawara sistona " tame? ta tambaya.
Idan Babanki ya tambayeki kice masa kina da Wanda kikeso.
Idan ya ce wanene kuma me xance masa.
Wa kuma zakice bayanni.
Wa ? Ta tambaya tana xaro idanu.
Ni Sadiq yace yana nuna kansa da yatsa.
Allah ya kiyaye, ni wlh kar kasa nayi kuka ma.
Kiyi mana wa yahanaki.
Haba ya Sadiq matar da xata aure kama tausaya mata nake wlh.
Lallai sai ki fara tausyawa kanki cewar Hafsa.
Ni kam Ku daina min wannan fata ko mafarki nayi sai nayi sadaka.
Kutt..... Mariya ni din.
Eh kaidin .
Zanyi maganin ki ya fada yana kokarin mikewa.
In dedication to Halima Auwal.
08161594233 for cmmt.
FASAHA WRITERS🖊🖊
👛👒MARIYA👒👛
30-35
By Anty Rukie ( Mmn Abduljll)
Tun kan ya karasa mikewa ta ruga a guje ta nemi hanya.
Karo taji tayi da abu saura kadan ta fadi aka taro ta.
Dago kan da xatayi suka hada ido da ya Salim. Sakinta yayi da sauri tabi gefensa ta wuce tana mai addu ' ar Allah yasa bai ji hirarsu ba.
Mai da dubansa yayi kan Sadiq daya ke tsaye yana da murmushi yace " Sadiq wai har yaushe zaka daina irin wnn wasa da yarinyar nanne.
Nasha gaya maka ka daina. Ita ma ta nuna maka ba ta so.
Da gaskiyarta Kuma tunda mu ba muharramanta bane bai kamata muna tabata ba.
Ko ma ba wannanba idan ka saba mata irin wannan wasan ko wani ya mata a waje baxata jishi kamar sabon abu ba don ta riga ta saba .
A cikinsu kuma duk wacce hakan ya kasance da ita baxa muji dadi ba.
Gaskiya ne Big bros za a gyara ba xa a kuma ba in sha Allah.
Allah yasa yace ya juya yana jin wani daci a makogwaronshi , shi kanshi bai San me yasa ba idan yaga Sadiq yana wasa da Mariya ranshi yake baci ba.
1 week later.
Xaune yake a kofar gida a kan plastic chair, buta ne a gabanshi yana shirin yin alwala, kamar an ce masa daga kanka , yana dagowa kuwa ya hango Fa'iza, Mariya, da kuma Hafsa suna zuwa ga wani saurayi yana binsu a baya . ga dukkan alamu kuma mgn yake musu.
Tsura musu idanu yayi yana tunani wannan wa ya biyo a cikinsu.
Mariya ce ta fara ganinsa, a ta tsorata ganin irin kallon da yake musu.
Dafe qirjinta tayi tare da cewa mun shiga uku ga ya Salim.sai kuma juya ta kalli saurayin tace , Dan Allah mal. Ka rufa mana asiri ka juya ga yayanmu wlh idan ya kamamu baza muji dadi.
Saurayin kuma sai cewa yayi yauwa muje ma Na gabatar da kaina tunda kunki saurarata.
A gigice ta sake kallonshi , tab... Wlh idan ya wanka ma mari sai fuskarka ya qaura. Dariya mgnar ma ta bashi . yana dariya yace ya qaura ya je Ina? Ohon maka ta fada tana Jan hannunsu Hafsat da tsoro da takaici ya hana su motsawa.
Shi kuma tsayawa kawai yayi yana kallonsu yana murmushi har sukayi nisa .
Kafin su iso ya fara alwala Dan jin Kiran sallah da akeyi.
Sannu ya Salim fa' ixa tace , ina yini ya Salim cewar Hafsa.
Ko kallonsu be yi ba balle su sa ran zai amsa.
Sum sum suka shige cikin gida.
Yau da wuri suka shiga bacci gudun haduwa da ya Salim, da safe ma basu yarda sunyi breakfast tare da sauran mutanen gidanba. Ko da mami ta tambaye su sai cewa sukai haka kawai sukayi sha'awar yin brkfst a kitchen.
Sadiq kasa hakura yayi yace " ban ganewa ' yan matanki ba , jiya ba' ayi hira da su ba yau kuma basu fito brkfst ba".
Shi dai Salim yana jinsu bai ce komai ba Dan yasan rashin gaskiya ne ya boyesu.
Gaisuwa mai tarin yawa ga masoya Mariya , Allah ya barmu tare.
In dedication to Halima Auwal.
08161594233 for cmmt.
FASAHA WRITERS🖊🖊
👛👒MARIYA👒👛
36-40
By Anty Rukie (Mmn Abduljll)
Saida sukayi kwana uku cur suna wasan buya, ganin bai kulasuba suka ci gaba da harkokinsu kamar yadda suka saba.
5 dayz later.
Hankalinshi ne ya gagara kwanciya gani yake kamar kullum suka fita sai samari sun musu mgn .
Dabara ce ta fado mishi ya aika sageer ya kira Mariya ta sameshi a garden.
Zaune yake a kan plastic chair ya daura kafafunshi a kan dayan kujeran dake gabanshi.
Gaisheshi tayi bayan ta tsuguna.
Minti uku yayi yana kallonta, har ta fara tsarguwa Dan jikinta ya bata kallonta yakeyi sbd kasa take kallo.
Tsinkayo muryarsa tayi yana mgn.
" ke me yasa idan aka tambaye Ku sunan Ku kuke Karya"
A raxane ta dago kanta kafin tace dashi. A INA?
A hanya mana ya bata amsa,
Su waye suke tambayanmu?
Su waye suke tareku a hanya.? Ya sake jeho mata tambaya.
Mukam babu me tare mu ahanya.
Har a hanyan islamiyya ma? Ya tambaya.
A take ta tuno incidence Na rannan tayi saurin sadda kai tana tunani a ranta wato sai yau yaga damar yin maganan Kenyan, to amma me yasa ya kira ita kadai ko yana tsammanin saurayinnan ita ya biyo.
Baki amsamin tambayataba me yasa kuke musu qarya bakwa fadan sunan Ku Na gaskiya.
Wlh ba wadda muka taba yiwa qarya. OK Na gaskiyan kuke fada kenan. .
A ah mu babu wadda ya taba tambayar sunan mu.
Shi wancan da Na ganku dashi rancan fa.
Mgn yake mana kuma bamu kulashiba. Wani irin Baku kulashiba bayan Na ga kina masa mgn.
Ce masa nayi idan ya biyo mu xaka bashi mari sai fiskanshi ya qaura.
Zaro ido yayi, Na taba marinki? Kayi hakuri Yaya. Baki ban amsaba Na taba marinki?
A ah. Wa kikaga na mara fiskanshi ya qaura. Babu kayi hakuri.
Shi kenan tashi kije . sai yanxu yadan samu relief tunda ba sauraran samarin sukeyiba.
To ya naji ance musulmi ne. Idan yai ba daidaiba ya kamata a fada masa.
OK . kece ma uwarsa Kenan, iyayensa ma suka zuba masa ido bare ke.
To ya kasan ko a dalilin maganata ya canxa.
Ba xata dena bafa kenan ( ya ce a zuciyarsa) amma bari nayi maganin ta.
Mariya ko sonshi kike Na fadawa Abba ya aura mikishi. " Allah ya kiyaye " ta fada tana hawaye.
Kinsan Allah, kika sake ma yaronnan magana sai nasa an aura mikishi tunda yace ya gani yanaso.
Baxan sake bama in Allah ya yarda kayi hkr. Tashi kije yace.
Tana fita shima ya fito tare da kiran sagir ya masa fadan ya daina shigo da irin wadannan cikin gida.in so samu nema ya daina Hulda da irinsu dan zasu lalatashi.
Me ya sameki Mariya naga kamar kinyi kuka.
Xunburo baki tayi , ba ya Salim bane , ta labarta musu yadda sukayi.
Dariya suka hau yi. Daidai kenan ya Salim dinne maganinki.
Ahaf, wlh kyalesa nayi , ya Salim dinme wani kanshi kamar...sai ganinishi ya shigo yana kallonta, um um ya Sadiq din nace kanshi kamar kwakwa. Sai ganin Sadiq tayi abakin kofa. Ai ko ta runtuma da gudu tayi dakinsu.
Dukkansu dariya sukeyi. Sadiq har da buga kafa. Allah ya shiryeki Mariya Salim yace yana dariya.
In Dedication to Halima Auwal.
08161594233 4 cmmt
Luv u all.
FASAHA WRITERS 🖊🖊
👛👒MARIYA👒👛
26-30
By Anty Rukie( Mmn Abduljll)
Cikin ikon Allah suka ga junior WAEC, saura
jiran result. Fa,iza kuma ss2 take yanxu.
Babu inda suke xuwa sai islamyya shima da yamma ne 4-6pm. Aiyukan gida yanzu duk su sukeyi.
Mariya da Sadiq halinsu sai abinda ya qaru ayi fada a shirya . idan suka fara fada kamar xasu cinye junansu. Wani lokacin kuma ka samesu suna hira kamar basu ba.
Zaune suke a garden din gidan wadda yake gefen dakunan samarin gidan . Hafsa, Mariya , Sadiq da sageer.sai dai shi sageer bai cika samusu baki a maganarsu ba a ganin shi idan ya sake musu raina shi za suyi kamar yadda suka raina ya Sadiq . karatunsa yakeyi hankali kwance.
Sadiq yace wa Mariya.
" ke kawar mahaukaciya wannan karo bxa kije Hutu gun nenneres bane."?
Shiru tayi masa kamar bata jiba , mariya baki jini bane?
Au da dani kake, to da da wa nake tunda kinji nace qawar mahaukaciya. Mtsch , to wace qawar mahaukaciya anan ni ban ganta ba. ta fada tare da murguda baki.
Yi hakuri ' yar kanwata , nace yaushe xa a jewa Nenne Hutu.
Baxanjeba zaro idanu sukai dukkansu tare da cewa " wajen nennen "?
" Eh"
To me yasa? Ya tambaya.
Haka kawai, tace.
Qarya kike badai haka kawai ba.
Shiru tayi kawai.
Sis. Pls me yasa cewar Hafsa.
Hmm, ke baki sani bane, sai kuma tayi kwafa tayi shiru. Menene Dan Allah .
Kwafa ta sakeyi kafin tace.wacan lokacin da naje Hutu kin San yadda 'yan iskan nan suka kusa haukata ni?
Su waye suka fada har suna hada baki.
Hmm " wai ko wani Tom n jerry cewa yake wai yana sona , Nenne kuma harda cewa ai Na isa aure , haka kawai tsohuwa zata jawo min jidali ina karatu. Harfa wajen Babane wasu sukaje wai sunje Neman aurena.she gu mugaye kawai.
Wani dogo, dolo , tsiriri har da zuwa gaida nenne . wani katon ba...... Ke dakata mana inji Sadiq . me babankin yace to.
Cewa yayi sai anyi bikin su Hurera kafin yayi maganan nawa.
Tab, to ke akwai wadda kikeso acikinsu ne?
Kaga wlh bana son irin wnn magana ni da nake makaranta me ya hadani da wani so, wai ma ni a nawa nake har zaka wani yi min wannan tambayar.
Ta fada tana xumbura baki.
To ni meye laifi Na dan na tambayeki? Ina guje miki ne kada a aura miki wacan dogo, dolo, tsiririn.
Sai a sannan sageer yasa baki ai itama doguwa , doluwa , tsiriruwace.
Harararsa tayi ta kawar da kanta dan bata fiye son shiga sabgarsa ba shegen xuciyace da yanxu yace zai daketa ta raina shi, unlike ya Salim da Sadiq sun fishi saukin kai.
Sadiq ya katse shirun da cewa , " yauwa ga shawara sistona " tame? ta tambaya.
Idan Babanki ya tambayeki kice masa kina da Wanda kikeso.
Idan ya ce wanene kuma me xance masa.
Wa kuma zakice bayanni.
Wa ? Ta tambaya tana xaro idanu.
Ni Sadiq yace yana nuna kansa da yatsa.
Allah ya kiyaye, ni wlh kar kasa nayi kuka ma.
Kiyi mana wa yahanaki.
Haba ya Sadiq matar da xata aure kama tausaya mata nake wlh.
Lallai sai ki fara tausyawa kanki cewar Hafsa.
Ni kam Ku daina min wannan fata ko mafarki nayi sai nayi sadaka.
Kutt..... Mariya ni din.
Eh kaidin .
Zanyi maganin ki ya fada yana kokarin mikewa.
In dedication to Halima Auwal.
08161594233 for cmmt.
FASAHA WRITERS🖊🖊
👛👒MARIYA👒👛
30-35
By Anty Rukie ( Mmn Abduljll)
Tun kan ya karasa mikewa ta ruga a guje ta nemi hanya.
Karo taji tayi da abu saura kadan ta fadi aka taro ta.
Dago kan da xatayi suka hada ido da ya Salim. Sakinta yayi da sauri tabi gefensa ta wuce tana mai addu ' ar Allah yasa bai ji hirarsu ba.
Mai da dubansa yayi kan Sadiq daya ke tsaye yana da murmushi yace " Sadiq wai har yaushe zaka daina irin wnn wasa da yarinyar nanne.
Nasha gaya maka ka daina. Ita ma ta nuna maka ba ta so.
Da gaskiyarta Kuma tunda mu ba muharramanta bane bai kamata muna tabata ba.
Ko ma ba wannanba idan ka saba mata irin wannan wasan ko wani ya mata a waje baxata jishi kamar sabon abu ba don ta riga ta saba .
A cikinsu kuma duk wacce hakan ya kasance da ita baxa muji dadi ba.
Gaskiya ne Big bros za a gyara ba xa a kuma ba in sha Allah.
Allah yasa yace ya juya yana jin wani daci a makogwaronshi , shi kanshi bai San me yasa ba idan yaga Sadiq yana wasa da Mariya ranshi yake baci ba.
1 week later.
Xaune yake a kofar gida a kan plastic chair, buta ne a gabanshi yana shirin yin alwala, kamar an ce masa daga kanka , yana dagowa kuwa ya hango Fa'iza, Mariya, da kuma Hafsa suna zuwa ga wani saurayi yana binsu a baya . ga dukkan alamu kuma mgn yake musu.
Tsura musu idanu yayi yana tunani wannan wa ya biyo a cikinsu.
Mariya ce ta fara ganinsa, a ta tsorata ganin irin kallon da yake musu.
Dafe qirjinta tayi tare da cewa mun shiga uku ga ya Salim.sai kuma juya ta kalli saurayin tace , Dan Allah mal. Ka rufa mana asiri ka juya ga yayanmu wlh idan ya kamamu baza muji dadi.
Saurayin kuma sai cewa yayi yauwa muje ma Na gabatar da kaina tunda kunki saurarata.
A gigice ta sake kallonshi , tab... Wlh idan ya wanka ma mari sai fuskarka ya qaura. Dariya mgnar ma ta bashi . yana dariya yace ya qaura ya je Ina? Ohon maka ta fada tana Jan hannunsu Hafsat da tsoro da takaici ya hana su motsawa.
Shi kuma tsayawa kawai yayi yana kallonsu yana murmushi har sukayi nisa .
Kafin su iso ya fara alwala Dan jin Kiran sallah da akeyi.
Sannu ya Salim fa' ixa tace , ina yini ya Salim cewar Hafsa.
Ko kallonsu be yi ba balle su sa ran zai amsa.
Sum sum suka shige cikin gida.
Yau da wuri suka shiga bacci gudun haduwa da ya Salim, da safe ma basu yarda sunyi breakfast tare da sauran mutanen gidanba. Ko da mami ta tambaye su sai cewa sukai haka kawai sukayi sha'awar yin brkfst a kitchen.
Sadiq kasa hakura yayi yace " ban ganewa ' yan matanki ba , jiya ba' ayi hira da su ba yau kuma basu fito brkfst ba".
Shi dai Salim yana jinsu bai ce komai ba Dan yasan rashin gaskiya ne ya boyesu.
Gaisuwa mai tarin yawa ga masoya Mariya , Allah ya barmu tare.
In dedication to Halima Auwal.
08161594233 for cmmt.
FASAHA WRITERS🖊🖊
👛👒MARIYA👒👛
36-40
By Anty Rukie (Mmn Abduljll)
Saida sukayi kwana uku cur suna wasan buya, ganin bai kulasuba suka ci gaba da harkokinsu kamar yadda suka saba.
5 dayz later.
Hankalinshi ne ya gagara kwanciya gani yake kamar kullum suka fita sai samari sun musu mgn .
Dabara ce ta fado mishi ya aika sageer ya kira Mariya ta sameshi a garden.
Zaune yake a kan plastic chair ya daura kafafunshi a kan dayan kujeran dake gabanshi.
Gaisheshi tayi bayan ta tsuguna.
Minti uku yayi yana kallonta, har ta fara tsarguwa Dan jikinta ya bata kallonta yakeyi sbd kasa take kallo.
Tsinkayo muryarsa tayi yana mgn.
" ke me yasa idan aka tambaye Ku sunan Ku kuke Karya"
A raxane ta dago kanta kafin tace dashi. A INA?
A hanya mana ya bata amsa,
Su waye suke tambayanmu?
Su waye suke tareku a hanya.? Ya sake jeho mata tambaya.
Mukam babu me tare mu ahanya.
Har a hanyan islamiyya ma? Ya tambaya.
A take ta tuno incidence Na rannan tayi saurin sadda kai tana tunani a ranta wato sai yau yaga damar yin maganan Kenyan, to amma me yasa ya kira ita kadai ko yana tsammanin saurayinnan ita ya biyo.
Baki amsamin tambayataba me yasa kuke musu qarya bakwa fadan sunan Ku Na gaskiya.
Wlh ba wadda muka taba yiwa qarya. OK Na gaskiyan kuke fada kenan. .
A ah mu babu wadda ya taba tambayar sunan mu.
Shi wancan da Na ganku dashi rancan fa.
Mgn yake mana kuma bamu kulashiba. Wani irin Baku kulashiba bayan Na ga kina masa mgn.
Ce masa nayi idan ya biyo mu xaka bashi mari sai fiskanshi ya qaura.
Zaro ido yayi, Na taba marinki? Kayi hakuri Yaya. Baki ban amsaba Na taba marinki?
A ah. Wa kikaga na mara fiskanshi ya qaura. Babu kayi hakuri.
Shi kenan tashi kije . sai yanxu yadan samu relief tunda ba sauraran samarin sukeyiba.