← Book details Marainiya Ce Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 23 OF 34

Sashe 23

Marainiya Ce Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

_fita yayi ummy kamar bazatajeba dija takalleta tace waike ba aiki akasakiba kikayi zaune kina kallonda bazai fishshekiba ummy tace bazaki gane bane yarima mugune a fili kuwa tasgi tayi kamar tayi ihu yau tasan tata takare kitchen din sama tashiga wanda batama cika amfani dashiba tahado mashi tayi minti uku tsaye gurin takasa shiga shiko dayaji shiru har yafara tunanin shanyashi tayi bayan yawatsa ruwa yafito daure da towel yadauko wayarshi yakirata sai yaki ringing dim kamar adakin kallon kofa yayi still baiga kowaba budewa yayi yaganta tsaye sai wiki wiki takeyi da ido zare ido yayi yace ke kuma malama me kikeyi tsaye anam runtse ido tayi dan batason kallonshi haka tamuko mashi cofer din hannunta na rawa amsa yayi ya ajiye kasa zata juya yajawota tafado jikinsa yatura kofar wayyo kadan tasaki fitsari shikuma gogan wani yanayi yajishi ciki saurin sakinta yayi itakuma har yanzu idanta a kulle yake baice komaiba yakoma yadauko kayansa yasa itakuma kulle kawai take jira taruga akuje bayan yagama abinda yakeyi yakwanta tananam tsaye_

_ki mikomin cofee na sai asannam tabude ido duk jikinta rawa yakeyi tadauko takai mashi bata yarda sun hada idoba ya amsa kasa tazauna tana jira yakare zuwa yayi yakulle kofa yadawo yakwanta tofa yau nashiga uku kwana daki daya da yarima cikin wata irin murya yace kizo ki kwanta ki kashemin wuta murya na rawa tace wanka zanyi ok fyn bakisan toilet bane kije kiyi inkingama ki kashemin wuta bayan tayi wanka tarasa yanda zaayi tafito da sanda tafito yalumshe ido kamar mai bacci bayan kuma yana kallonta kamar barauniya haka tabude akwati bayan tafeshe jikinta da turare tadauko wasu riga da dan guntun wando dakadan yarufe suwawunta rigar mai hannun vess tsawonta baikai gurin wandonba fararene tasa tasa ribon ta tufke gashinta tadauko hula tasa da sanda tatafi takashe wuta sai wiki wiki taje da ido bargo tadauko zata shinfida kasa saiji tayi yace mezakiyi.........._
[2/13, 2:08 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐
💐💐🎀 *MARAINIYA CE* 🎀💐💐

💐🎀💐
*_NA MAMAN AHMAD_*
*_(MARDIYA KAOJE)_*

🎀
💐 *61* 💐
🎀

_jikinta na vari tashir yagayamata sati biyu zaiyi yadawo tadebi kaya wanda zai isheta bayan yaajiyeta suka rakashi airport harda mum zuciyarshi kamar tafashe yanda yaga ummy kodamuwa batayi sa tafiyarshiba bayan sunkoma gida haka sukaci da harkar gabansu ummy da dija zasu shiga kitchen suyi abinci har fada ake kaiwa suna yaba dadin abinci mai martaba kance matar yarimace tagirka result dinsu ummy yafito dukta lashe dija kuma tana zuwa school kuma ba laifi tana kokari sai zuba soyayya sukeyi da munir tafara wayewa satin yarima daya baikira wayaba ummy kuma batama damuba saidai wani lokacin takanyi kewanshi abu kamar wasa yarima yayi wata daya ba waya kuma baidawoba mum kam hankalinta yatashi ummy kuwa bawani sosaiba mai martaba ke kwantar masu da hankali danshi suna waye kawai baifada masu bane agurin yarima kuwa daurewa kawai yakeyi amma yayi missing babynshi sai yadaga waya kamar yakirata kuma sai yafasa bayan yakare aikin umra yawuce america Washington dc yayi zamanshi acewarshi ummy zatayi missing dinshi_

_bayansu dija sunyi hutu suka shirya harda ummy zasuje suga iyayensu wannan likacin harsa fido abdulne kadai yace zaije amma bazai kwanaba shidawo zaiyi mum tace to aiko nima zance saimu dawo tare da abdul haka suka shirya tafiya ummy sai dadi takeji zataga baba suna isa kuwa bayan sun gaisa sunci abinci kande sai rawar kafa takeyi nidai nace duniya kenam sukande antuba kokuwa lafewane akayi zamudai gani su mum suka juyo suka dawo su ummy kuwa sai sunyi sati daya dayake saura sati biyu tafara zuwa jamia inda zata karanci lawyer dadi kamar yakashe her dream will finally comes true kande da larai sai nan nan sukeyi da ita ita abin har mamaki yake bata baba yatambeyeta mijinta tace yayi tafiya ummyce kwance kan gado tana tunanin rayuwarta ita haka zata dawwama tayi aure amma kamar batayiba yarima sai yanda yaga dama yakeyi baidamu da dukwani hakki nataba ji tunda yasa kafa yatafi baikirata hawayene yasauko kan fuskarta_

_ni ummy shikenam haka zankasance cikin bakinci wannan wace irin rayuwace kande dake lekenta tace kadan kika ganima tukun dasauranki shegiya ummy tagama hutunta sunkoma bauchi hartafa zuwa school watan yarima ukku kenam baidawoba yanzu ko mai martabama yadaina yima waya abin yana damunsu gashi basumasan inda yakeba ummy tun bata damuwa hartafara saka tunani aranta koina mijinta yashiga yatafi yabarta wani lokacin har kuka takeyi mum ce ke kwantar mata da hankali tanace mata tarika addua makarntarta takezuwa ba ruwanta da kowa idan taji dija na waya da munir dinta takanyi kuka metasarane a matsayin ya mace take wahala haka akan wanda baimasan darajartaba haka take tunani hartaji abin yamata sauki tacigaba da karatunta hankali kwance sai kyau take karawa samari kuwa saidai suhadiye yawu don ummy batasauraransu_

*62*

*Washington dc*
_yarima matashi dan kwalisa acan yasamu aikinshi mai kyau har da gida aka bashi gabadaya yamanta da gida harkan gabanshi kawai yakeyi ummy kuwa gabadaya tafita ranshi bayama tunata saidai desire daje damunshi tamashi yawa kumashi bazaiyi zinaba haka yasamu wata hafkas babanta dan saudiyane amman mahaifiyarta baturiyace kuma musulmaine ita tafara nuna tanasonshi tun baya kulata har yafara bata fuska sunanta leenah abin kamar wasa dayakeshi badan iskabane kuma yanada desire sosai dan haka kawai yayanke shawarar aurenta da uwayenta basu yardaba dansu bazai kaimasu yarsu nigeria ba yanunamasushi bayamason ana anbaton sunan nigeria da sharadin bazai komaba suka bashi aurenta inkuwa zai koma saidai yakoma shikadai bayan yayarda aka daura masu aure_

_leenah ba yarinya bace don zatayi 28 years gogaggiyace amma tanada dama sosai bisaga wasu koda sukayi aure bai damuda rashin samunta virgin ba dan leenah taiya karuwanci haka tasaye zuciyar yarima kamar yahadiyeta yakeji leenah farace sosai ga gashi tanada kyau daidai gwargwado batada tsawo guntuwace da jikinta mai kyau takare digri dinta afannin law rayuwa sukeyi irinta turawa dan leenah bata ajiye ranar haihuwaba fairooz kumashi abin baima dameshi inda zaisamu biyan bukatarsa kokadan baya tunawa da gida balle har yayi tunanin komawa yanzu watansu biyu da aure inda baruwarshi nigeria wata shidda kenam maimartaba yayi cigiya haryagaji baisamu wanda yace yaganshiba idan yakira wayarshi kuma baya dagawa hartagama ringing ummy kuwa yanzu tama daina damuwa dan ita tanaji ajikinta lafiyarshi qalau yaki dawowane kawai mum kam abin yadameta sosai to ina yarima yashiga tun suna boyewa har dangi da abokan arziki sunji kuma suna tayasu da addua Allah yabaiyanashi duk inda yake_

_a gurin kande kuwa kabar tazuba ruwa kasa tasha dam murba gurinta yacika ummy yanzu kikafara ganin bakinciki indaI ina raye keda zaman aure har abada a fili kuwa kullum nunawa takeyi takwaraice tana tausayawa ummy baba baikawo komai aransaba dan yaga kande tatuba yanzu dija yanzu tana ss2 dan anyimata jumpin harsunyi callfine nashiga ss3 kuma takarewa zaayi aurensu da munir ummy kuwa hartadebe rai da jindadin duniya karatunta kawai takeyi kada tayi 2zero ba karatu ba aure dija takan sata gaba tana bata hakuri da kalamai masu dadi shima munir yakan bata hakuri yana nunanamata duk yanda akayi akwai abinda yake faruwa dan yarima bazaitaba tafiya haka kawai yabartaba itada jinsu kawai takeyi bawai dan tayardaba hakadai rayuwar ummy takasance takance dama ni MARAINIYA CE banda wanI kata arayuwata sai babana sai kuwa wayannan bayin Allah dasuka rikeni da amana dan haka ni bakomai arayuwata duk inda yake Allah yakarshI_
[2/13, 2:17 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐
💐💐🎀 *MARAINIYA CE* 🎀💐💐

💐🎀💐
*_NA MAMAN AHMAD_*
*_(MARDIYA KAOJE)_*

🎀
💐 *63* 💐
🎀

_*Washington dc*_
_yarimane zaune afalonshi shida rabin ransa sai shagwaba take masa kwance take kan kafafunshi shikuma yana shafa sumarta suna kallo tashi tayi tahau kan kafarsa tace honey I need some money I want buy some cloths murmushi yarima yayi yace anything for u amma aranshi yakance honey badai kashin kudiba dan bata sati bayaje shooping ba wanda kuwa tarawa takeyi tana kaiwa mahaifiyarta sukan sunsami sanaaryi thank you tace mashi nan tafara kissing dinshi yanda take kasheshi kenam gata bata gajiya saidaishi yagaji kullm cikin soyayya suke wacce batada riba nan yabiye mata suka farayin kiss tahaye kan cinyoyinshi tun suna kan kujera harsuka fadi kasa tana kanshi kiss kawai suke kamarba gobe sunfi 39mins suna abu daya tashi tayi tacire kayanta shima tajire masa nasa nikam nace ikon Allah Allah yahadaka da karuwa duk jikinshi yamutu shiyasa bazai iya yimata musuba dum abinda takeso indai yanadashi tozaiyi mata dan tana kasheshi da soyayya_

_nan salon nasu yacanza kumafa ita takeyin komai yarima kuwa dadi yakuleshi sai ihu yakeyi nikuwa nace Allah sarki ummy baiwar Allah ita tanacan tanashan haushi bayan sunkammala kwance suka kan kujera nan kuma tafara kissing dinshi yakuma biyemata har sukayi sau uku ana hudunne yatashi yaceshi yagaji badan tasoba takyaleshi haka suke rayuwarsu ba matsi ba takura tunda tanasamun kudi dan haka take riritashi kamae gwal yarima kuwa duk yadauka sonshi takeyi haka zaije yayita kashe mata kudi dayaje yana bussiness kuma Allah yabuda masa yanasamu sosai kuna asibitin ana alfaharI dashi dan hala kudi shigowa suke kota ina baruwanshi da tunanin kowa tunda yama manta koshi waye ko nigeria bayason a ambata take zaiji kanshi yana sarawa leenah kuwa dataga baya gamsarsa ita tunda ita dama tasaba da hulda mata yan uwanta saboda haka takoma ruwa duk yatafi office satakira masoyiyarta ameesh haka zasuyita abinsu ita tamafison kasanceqa da amesh bisaga wani namiji auzubillah Allah yakaremu da irin wayannam ameen_
Chapter 23 · 0% Book details