Sashe 17
Gubar Rayuwata Part 1 Complete Hausa Novel · about 1 min read
No editing
__ _____________________________________
*AUTAR MARUBUTA CE*
__________
_________
__________
_________
_Faduwar wani tashin wani_
_Yau ake yi, gobe sai labarin_
_Burina Rayuwata, rubutuna dan masoyana_
_Cikawa da imani fatana_
<><><
><><><>
<><><>
<><><><>
<><><><><>
<><>
Page 31 & 32
A wannan daren Zainab ta ci matukar kuka , duk ranta babu dadi , domin Alaji Kabiru ya matukar taka mata burki ya mata abin da yake mata ciwo , babban abin da yake mata ciwo take yawan tunawa wai ita dady yau , ya mara ya kuma kirata da sha sha sha,
bugu da kari ya amshi wayarta duk saboda Mahmud, sannan aka yabi Mahmud , abin yana mata ciwo ta ci kuka har gari ya waye .
Da safiya ta yi , ta fito cikin lambun gidan nasu ko taji wani saukin ,
yadda ta ga Mahmud yana motsa jiki cikin lambun tare da kwanciyar hankali ya sa ta ji duk ta kuma tsanar shi.
__ _____________________________________
*AUTAR MARUBUTA CE*
__________
_________
__________
_________
_Faduwar wani tashin wani_
_Yau ake yi, gobe sai labarin_
_Burina Rayuwata, rubutuna dan masoyana_
_Cikawa da imani fatana_
<><><
><><><>
<><><>
<><><><>
<><><><><>
<><>
Page 31 & 32
A wannan daren Zainab ta ci matukar kuka , duk ranta babu dadi , domin Alaji Kabiru ya matukar taka mata burki ya mata abin da yake mata ciwo , babban abin da yake mata ciwo take yawan tunawa wai ita dady yau , ya mara ya kuma kirata da sha sha sha,
bugu da kari ya amshi wayarta duk saboda Mahmud, sannan aka yabi Mahmud , abin yana mata ciwo ta ci kuka har gari ya waye .
Da safiya ta yi , ta fito cikin lambun gidan nasu ko taji wani saukin ,
yadda ta ga Mahmud yana motsa jiki cikin lambun tare da kwanciyar hankali ya sa ta ji duk ta kuma tsanar shi.