← Book details Gubar Rayuwata Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 17 OF 27

Sashe 17

Gubar Rayuwata Part 1 Complete Hausa Novel · about 1 min read

No editing

__ _____________________________________

*AUTAR MARUBUTA CE*
__________
_________
__________
_________
_Faduwar wani tashin wani_
_Yau ake yi, gobe sai labarin_
_Burina Rayuwata, rubutuna dan masoyana_
_Cikawa da imani fatana_
<><><
><><><>
<><><>
<><><><>
<><><><><>
<><>

Page 31 & 32

A wannan daren Zainab ta ci matukar kuka , duk ranta babu dadi , domin Alaji Kabiru ya matukar taka mata burki ya mata abin da yake mata ciwo , babban abin da yake mata ciwo take yawan tunawa wai ita dady yau , ya mara ya kuma kirata da sha sha sha,

bugu da kari ya amshi wayarta duk saboda Mahmud, sannan aka yabi Mahmud , abin yana mata ciwo ta ci kuka har gari ya waye .

Da safiya ta yi , ta fito cikin lambun gidan nasu ko taji wani saukin ,
yadda ta ga Mahmud yana motsa jiki cikin lambun tare da kwanciyar hankali ya sa ta ji duk ta kuma tsanar shi.
Chapter 17 · 0% Book details