Sashe 4
Fulanin Daji Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dae2 gate tahangoshi yadaka tarda driver, joda tace kai kadesa muwuce, driver yace hai madam sokike oga ya korani , joda tace okay budemun motar natari keke, yace wann kuma bazai yuba ki tsaya kiji abunda yakeson cewa mana, joda tabuga tsaki tajuya fuska , abdallah yakaraso yace plss kabamu guri zamuyi mgn, joda tace wlh idan ka fita nima fita zanyi dubifa 7:30 nayi late sosae, abdallah yace shikenan zan jiraki ki dawo koba komai naji sauki dalilin ganinki lfy lau
Joda tabuga tsaki zaka gama borin kunyarka kadena macucin banza wlh nafison ganin fuskar gorilla akan taka sautin zaki yafinaka dadi azuciyata, abdallah yace Allah yahuci zuciyarki, joda tacewa driver zaka wuce kose na ballah ganbun " kuji joda kamar wata kakkarfa " abdallah yabuga kanshi a bango yanxu gashi duk soyyr datake yimasa tarikida takoma kiyayya tsantsar ki nake hangowa a idonta , ya Allah ceceni
Ahmed yakira Mahmud yaxo akan suje zaba gidan daya masa a cikin gidajen dad dinsu, Mahmud se tsiya yake masa ango2 kasha kamshi nifa baxan yarda kayi auren nan bada niba, gwara nima na nemi tawa, Ahmed yace wann kuma kaitashafa, Mahmud yace nifa kanwarka tamun, Ahmed yadaure fuska wace daga ciki, Mahmud yace D cute be dinn amina, Ahmed yace to badaniba jeka same ubanta, Mahmud yace kaima ubanta ne..........
🎄 FULANIN DAJI 🎄
N@ B Aleeyu 💕 page 6⃣2⃣
Ahmed yace baruwana fa wlh yarinyar batada kamun kai you know agabanka nazaneta kwanan baya, Mahmud yace saimi toh iyakacin iskancin mace ace tayi cikin shege to so what " virginity dinta ba shine abunda nake bukata ba, in har tana sona zan iya canza ta daga mummuna zuwa kyakkawa, Ahmed yace lallae se yau na tabbatar baka San mekake ba
Mahmud yace kai bafa budurcin mace shine abun bukata ba obeying kawai indai zata mun da'a to wlh tafimun virgin dinda zataxo tana Ci mun mutunci, mu maxa se muce dole se virgin wlh watarana wata kaddara ce kawai wadda baka Fi karfin yarka" matarka" kanwarka" uwarka" tafada aciki ba , idan bama auren irin wadann matan lalaci bazai taba kaura ba a duniya , aurensu jahadi ne babba " kuma bana Jin auren irin wadda kakeso zaifi wann lada dakyar ma idan ba wann yafi lada ba
Ahmed yace ya isa Dan Allah el_sheek , kazo kacikani da wani zancen banza kowa danasa ra'ayi kagane koh " Mahmud yayi murmushi yace Wanda yayi nisa baya Jin kira, dae2 nan suka kawo wani gidan , sun shiga ciki suna dubawa amma Ahmed sae complain yake yana kawo matsalar gidan,
Mahmud yace dakata malam wlh nagaji da yawon nan iskancin banza tin dazu muke yawon duba guri amma duk inda mukaje se kawo matsalar shi, Ahmed yace duk basumin ba ne , Mahmud yace gud saboda kagansu ne inba dad ba waxai tsaya tawa kamarka gida kuma har se kazaba, Ahmed yace karfa kafara zubamun bansan zancen banza
Joda sun fito skull itada khalthum, suna fira, khalthum tace joda ga nakin nan yaxo, joda tace plss kibarshi bashida ayki ne, khalthum tace tohfah yaukuma keda kanki, joda tace ehh kibarshi kawai munyi break up ne kuma wlh baxamu taba dawowa nomss ba, khalthum tace insha Allah joda har yanxu kina sonsa na tabbatar abunda yamiki bakai kimasa wann horon ba, joda tace plss khalthum bakisan abunda kefaruwa ba just leave me alone, plss khalthum tace shikenan Allah yasauwaka
Juyawar dazatayi taganshi agabanta idonsa tab dawaye yace plss joda karkiyi judging dina tahaka zuciyata bazata dauka ba, Dan Allah kisaurareni wlh tin randa kika shigo skull dinn nake jiran fitowarki banji yunwa ko kishi ba, ganinki da yafiyarki shikadai ne abunda nakeso arayuwata, joda tabuga tsaki tace abunda baxaka taba samuva har abada baxan yafe maka ba tana kai tajuya dakarfi tashiga motar suka wuce, khalthum dake kallonsu hawaye tab a idonta itama tajuya zata wuce abdallah yace plss kitayani bata hakuri, khalthum tace insha Allah batareda ta juyoba
Yau kusan kwana biyar currr abdallah nabin joda anma wulankancin yau daban na gobe da ban. yauma kamar kullum tafito daga skull, dasauri yaxo yarike mata wando duk yarame yayi baki, joda tace malam wai lfy kake neman taramun jama'a, abdallah yace joda ko ubangiji munayiwa laifi ya yafe mana bare kuma Dan Adam, joda tace ayya Wanda yasan Allah shiyake da wann sanin bakaiba, abdallah yaduka har kasa yace Dan Allah3 joda kiyafemun, hannu bibbiyu yasaka yariketa joda tawankesa da mayen mari
Duk jama'ar dake wurin seda sukaji kukan marin khalthum tazare ido gamida juyawa abaya, samarin makarantar suka yo kansu, wani daga ciki yace ke dabbar inace zaki dubi girman wann mutun kimaresa aganan jama'a bayan da duk wulakanta shi da kike a kullum bai miki ba se kin hada da zagi, joda tace ohh....kazo rama masa ne ? Yaron yace kuttt yarinya karki kuskura kigayamun rubbish wlh yanxun jikinki tagaya miki
Joda tace bismillah shege kafasa, yadagan hannu zai mareta dasauri abdallah dakansa yake kasa Yadago yarike shi yace kana tabata wlh jikinka zai gaya maka yaron yace yi hakuri bruhh ashema kaine, abdallah yace kasan nine? Yace eh ay abokin bruhh dina kake hafix, abdallah yasosa kai hakane jeka bakomai zan gyara lamarin , yaron yace sure bruhh gsky yarinyar nan batayiba Sam batasan zafin soba, abdallah yace anjiya jeka dae sae anjima,
Yana wucewa abdallah yajuyo fuskar sa adaure, yace joda Allah yagani na name gafararki iya abunda zan iya " kuma Allah yagani har zuciya ta nayi nadamar abunda na aikata, kisani baxan kara biyarkiba akan kiya femun , zanje nacigaba da rokon Allah akan yasaka miki jinkaina kiyafe mun , koda bazaki soni ba burina kawai kiyafemun, amma kisani daga yau duk abunda yasameni kece ko yaushe zuciyata zata iya bugawa ayadda nakeji dinn bana tunanin zankai safe da rayuwa,
idanma har narayu to kuwa nasan se an gwammace mutuwata akan rayuwana yana kai nan yajuya yabarta atsaye tana hawaye.........
Muje zuwa 🎄
ASEEYAH BASHEER ALEEYU 💕
🎄 FULANIN DAJI 🎄
🎄 🎄 🎄 🎄 🎄
🎄 🎄 🎄 🎄
🎄 🎄 🎄
🎄 🎄
🎄
N@ B Aleeyu 💕 page 6⃣3⃣
Wani gida aka Ahmed yazaba ba nisa da gidansu dukda bai masaba sedan kawai yanada side dinda yakeso, tini aka shiga gyaran gidan, hjy tazo tasame Ahmed da dad a palor , tace dama kunake nema, dad yamaida dubanshi a kanta, Ahmed kuwa ya cigaba da rubutunshi, tace alh dama nace kaida Ahmed waxai hado lefe ina nufin kai zaka masa ko kuwa shi zaiyi abun shi,
Ahmed yakalli dad ya girgiza kanshi, dad yace kamar wann zanmasa komai yanada abun shi shizaima kanshi lefe, hjy tace toh Ahmed wai dama nace kasan mata sunfi sanin abunda yadace , shine nakeson ka kawo kudin se muje dubai muhado komai nida amina, Ahmed yace dakata kinfi kowa sanin bana son shishshigi alamurana, nizan hada abuna bana bukatar kowa yasaka mun hannu aciki yana kae nan ya ajiye biro dinda yake rubutu dashi kan table yafita a dakin , hjy tarakashi da harara
Ciyo mai tsanani yakama abdallah yarufe kanshi adaki bawanda yasan halin dayake ciki, amina ce talura kwana biyu baya fitowa breakfast, tayiwa hjy mgn, hjy tace waya sani ko yana can gurin iskancin sa ba mamaki ba ace baya gidann tin shekaranjiya, amina tace anya bruhh baya kwana biyu ba'a gida ba bara nadubo shi, side dinshi tanufa, tamurda ganbun atake kuwa yabude, kara tasaki ganin shi akasa yana murde2 da alama cikinshi keciyo
Dasauri takoma tasanadda hjy, hjy tin a dakinta take ihu da kuka, koda su kazo yanata kwara amai, dasauri hjy takira dad tasanadda shi, ba'a Fi minti uku ba se gashi tareda Ahmed sukazo aka saka shi a mota se asibity , ana xua Ahmed yakira wani likita suka shiga tare aka basa taimakon gaggawa, atare suka fito, Ahmed yace kamusu bayanin abunda kedamun dansu, likitan yace ulcer ce tamasa mugun kamu har zuciyarshi tafara ciyo, da alama yau sati daya baici abuncin kirki ba Wanda zai Gina masa jiki
Hjy tace shikuwa meke damunsa har dazai kauracewa abinci, dad yace ay laifinki ne kina matsayin uwarsa ace yadaina cin abinci amma baki lura da hakan ba wann ke nuna cewa baki kula dasu yanda yakamata watarana seya mutu bada sanin kiba, amina tace dama kasan koyanxu nice na lura yade na fitowa, Dana mata mgn cewa tayi kila baya gidan danabi takanta sedai muji warin gawarshi, dad yace kajiko, hjy tace kaji munafukar banza wlh sena ballaki sgegiyar yarinya kawai, Ahmed yabuga tsaki yaraba tagefen su yawuce
Kwanan shi 7 sann aka bashi sallama ko yaushe damuwa fal aranshi, joda kuwa tin ranar bata kara saka abdallah a ido ba , khalthum kuwa tayi tamata fada akan bata kyauta ba, joda dae jinta kawai take Dan batasan meke faruwa ba , sun fito exam yau tin 12 suka dawo gida dae2 kofar gate tahango abdallah yana tafiya shikadai amma se hawaye yake joda ta tsaya tana kallansa jikinta duk yayi sanyi shikuma kamar an ce yadago yahaganta, tana kallansa dasauri yakaraso zaizo gurinta, ganin haka yasaka joda juyawa dakarfi tareda bata fuska
Abdallah yace joda idan baki ya femun ba banga amfanin rayuwa taba, mota na xua gurin shikuma abdallah yatsaya kan titi, kiyyy!!! Kakeji dakarfi tajuyo tareda aza hannu aka tayada jakarta tana wayyo Allah, jijjigashi take amma ko alamun motsi ba yayi , se jini ke fita , duk ta haukace se ihu take da gudu tashiga cikin gidan, gefen garden ta hango Ahmed dasauri taje gurin shi tana haki
Ahmed yajuyo Jin ana xua aguje, jaridar hannun shi ya ajiye, yana kallonta jikinta duk jini ne " kanshi tafada tana kuka, yayan hafsa, mo...mo....tahhh.....ce takade shi baya motsi ya mutu, Ahmed yace waye dallah ki daga mun shegiyar yarinya , se a lokacin joda talura da tafada ajikinshi.........
Joda tabuga tsaki zaka gama borin kunyarka kadena macucin banza wlh nafison ganin fuskar gorilla akan taka sautin zaki yafinaka dadi azuciyata, abdallah yace Allah yahuci zuciyarki, joda tacewa driver zaka wuce kose na ballah ganbun " kuji joda kamar wata kakkarfa " abdallah yabuga kanshi a bango yanxu gashi duk soyyr datake yimasa tarikida takoma kiyayya tsantsar ki nake hangowa a idonta , ya Allah ceceni
Ahmed yakira Mahmud yaxo akan suje zaba gidan daya masa a cikin gidajen dad dinsu, Mahmud se tsiya yake masa ango2 kasha kamshi nifa baxan yarda kayi auren nan bada niba, gwara nima na nemi tawa, Ahmed yace wann kuma kaitashafa, Mahmud yace nifa kanwarka tamun, Ahmed yadaure fuska wace daga ciki, Mahmud yace D cute be dinn amina, Ahmed yace to badaniba jeka same ubanta, Mahmud yace kaima ubanta ne..........
🎄 FULANIN DAJI 🎄
N@ B Aleeyu 💕 page 6⃣2⃣
Ahmed yace baruwana fa wlh yarinyar batada kamun kai you know agabanka nazaneta kwanan baya, Mahmud yace saimi toh iyakacin iskancin mace ace tayi cikin shege to so what " virginity dinta ba shine abunda nake bukata ba, in har tana sona zan iya canza ta daga mummuna zuwa kyakkawa, Ahmed yace lallae se yau na tabbatar baka San mekake ba
Mahmud yace kai bafa budurcin mace shine abun bukata ba obeying kawai indai zata mun da'a to wlh tafimun virgin dinda zataxo tana Ci mun mutunci, mu maxa se muce dole se virgin wlh watarana wata kaddara ce kawai wadda baka Fi karfin yarka" matarka" kanwarka" uwarka" tafada aciki ba , idan bama auren irin wadann matan lalaci bazai taba kaura ba a duniya , aurensu jahadi ne babba " kuma bana Jin auren irin wadda kakeso zaifi wann lada dakyar ma idan ba wann yafi lada ba
Ahmed yace ya isa Dan Allah el_sheek , kazo kacikani da wani zancen banza kowa danasa ra'ayi kagane koh " Mahmud yayi murmushi yace Wanda yayi nisa baya Jin kira, dae2 nan suka kawo wani gidan , sun shiga ciki suna dubawa amma Ahmed sae complain yake yana kawo matsalar gidan,
Mahmud yace dakata malam wlh nagaji da yawon nan iskancin banza tin dazu muke yawon duba guri amma duk inda mukaje se kawo matsalar shi, Ahmed yace duk basumin ba ne , Mahmud yace gud saboda kagansu ne inba dad ba waxai tsaya tawa kamarka gida kuma har se kazaba, Ahmed yace karfa kafara zubamun bansan zancen banza
Joda sun fito skull itada khalthum, suna fira, khalthum tace joda ga nakin nan yaxo, joda tace plss kibarshi bashida ayki ne, khalthum tace tohfah yaukuma keda kanki, joda tace ehh kibarshi kawai munyi break up ne kuma wlh baxamu taba dawowa nomss ba, khalthum tace insha Allah joda har yanxu kina sonsa na tabbatar abunda yamiki bakai kimasa wann horon ba, joda tace plss khalthum bakisan abunda kefaruwa ba just leave me alone, plss khalthum tace shikenan Allah yasauwaka
Juyawar dazatayi taganshi agabanta idonsa tab dawaye yace plss joda karkiyi judging dina tahaka zuciyata bazata dauka ba, Dan Allah kisaurareni wlh tin randa kika shigo skull dinn nake jiran fitowarki banji yunwa ko kishi ba, ganinki da yafiyarki shikadai ne abunda nakeso arayuwata, joda tabuga tsaki tace abunda baxaka taba samuva har abada baxan yafe maka ba tana kai tajuya dakarfi tashiga motar suka wuce, khalthum dake kallonsu hawaye tab a idonta itama tajuya zata wuce abdallah yace plss kitayani bata hakuri, khalthum tace insha Allah batareda ta juyoba
Yau kusan kwana biyar currr abdallah nabin joda anma wulankancin yau daban na gobe da ban. yauma kamar kullum tafito daga skull, dasauri yaxo yarike mata wando duk yarame yayi baki, joda tace malam wai lfy kake neman taramun jama'a, abdallah yace joda ko ubangiji munayiwa laifi ya yafe mana bare kuma Dan Adam, joda tace ayya Wanda yasan Allah shiyake da wann sanin bakaiba, abdallah yaduka har kasa yace Dan Allah3 joda kiyafemun, hannu bibbiyu yasaka yariketa joda tawankesa da mayen mari
Duk jama'ar dake wurin seda sukaji kukan marin khalthum tazare ido gamida juyawa abaya, samarin makarantar suka yo kansu, wani daga ciki yace ke dabbar inace zaki dubi girman wann mutun kimaresa aganan jama'a bayan da duk wulakanta shi da kike a kullum bai miki ba se kin hada da zagi, joda tace ohh....kazo rama masa ne ? Yaron yace kuttt yarinya karki kuskura kigayamun rubbish wlh yanxun jikinki tagaya miki
Joda tace bismillah shege kafasa, yadagan hannu zai mareta dasauri abdallah dakansa yake kasa Yadago yarike shi yace kana tabata wlh jikinka zai gaya maka yaron yace yi hakuri bruhh ashema kaine, abdallah yace kasan nine? Yace eh ay abokin bruhh dina kake hafix, abdallah yasosa kai hakane jeka bakomai zan gyara lamarin , yaron yace sure bruhh gsky yarinyar nan batayiba Sam batasan zafin soba, abdallah yace anjiya jeka dae sae anjima,
Yana wucewa abdallah yajuyo fuskar sa adaure, yace joda Allah yagani na name gafararki iya abunda zan iya " kuma Allah yagani har zuciya ta nayi nadamar abunda na aikata, kisani baxan kara biyarkiba akan kiya femun , zanje nacigaba da rokon Allah akan yasaka miki jinkaina kiyafe mun , koda bazaki soni ba burina kawai kiyafemun, amma kisani daga yau duk abunda yasameni kece ko yaushe zuciyata zata iya bugawa ayadda nakeji dinn bana tunanin zankai safe da rayuwa,
idanma har narayu to kuwa nasan se an gwammace mutuwata akan rayuwana yana kai nan yajuya yabarta atsaye tana hawaye.........
Muje zuwa 🎄
ASEEYAH BASHEER ALEEYU 💕
🎄 FULANIN DAJI 🎄
🎄 🎄 🎄 🎄 🎄
🎄 🎄 🎄 🎄
🎄 🎄 🎄
🎄 🎄
🎄
N@ B Aleeyu 💕 page 6⃣3⃣
Wani gida aka Ahmed yazaba ba nisa da gidansu dukda bai masaba sedan kawai yanada side dinda yakeso, tini aka shiga gyaran gidan, hjy tazo tasame Ahmed da dad a palor , tace dama kunake nema, dad yamaida dubanshi a kanta, Ahmed kuwa ya cigaba da rubutunshi, tace alh dama nace kaida Ahmed waxai hado lefe ina nufin kai zaka masa ko kuwa shi zaiyi abun shi,
Ahmed yakalli dad ya girgiza kanshi, dad yace kamar wann zanmasa komai yanada abun shi shizaima kanshi lefe, hjy tace toh Ahmed wai dama nace kasan mata sunfi sanin abunda yadace , shine nakeson ka kawo kudin se muje dubai muhado komai nida amina, Ahmed yace dakata kinfi kowa sanin bana son shishshigi alamurana, nizan hada abuna bana bukatar kowa yasaka mun hannu aciki yana kae nan ya ajiye biro dinda yake rubutu dashi kan table yafita a dakin , hjy tarakashi da harara
Ciyo mai tsanani yakama abdallah yarufe kanshi adaki bawanda yasan halin dayake ciki, amina ce talura kwana biyu baya fitowa breakfast, tayiwa hjy mgn, hjy tace waya sani ko yana can gurin iskancin sa ba mamaki ba ace baya gidann tin shekaranjiya, amina tace anya bruhh baya kwana biyu ba'a gida ba bara nadubo shi, side dinshi tanufa, tamurda ganbun atake kuwa yabude, kara tasaki ganin shi akasa yana murde2 da alama cikinshi keciyo
Dasauri takoma tasanadda hjy, hjy tin a dakinta take ihu da kuka, koda su kazo yanata kwara amai, dasauri hjy takira dad tasanadda shi, ba'a Fi minti uku ba se gashi tareda Ahmed sukazo aka saka shi a mota se asibity , ana xua Ahmed yakira wani likita suka shiga tare aka basa taimakon gaggawa, atare suka fito, Ahmed yace kamusu bayanin abunda kedamun dansu, likitan yace ulcer ce tamasa mugun kamu har zuciyarshi tafara ciyo, da alama yau sati daya baici abuncin kirki ba Wanda zai Gina masa jiki
Hjy tace shikuwa meke damunsa har dazai kauracewa abinci, dad yace ay laifinki ne kina matsayin uwarsa ace yadaina cin abinci amma baki lura da hakan ba wann ke nuna cewa baki kula dasu yanda yakamata watarana seya mutu bada sanin kiba, amina tace dama kasan koyanxu nice na lura yade na fitowa, Dana mata mgn cewa tayi kila baya gidan danabi takanta sedai muji warin gawarshi, dad yace kajiko, hjy tace kaji munafukar banza wlh sena ballaki sgegiyar yarinya kawai, Ahmed yabuga tsaki yaraba tagefen su yawuce
Kwanan shi 7 sann aka bashi sallama ko yaushe damuwa fal aranshi, joda kuwa tin ranar bata kara saka abdallah a ido ba , khalthum kuwa tayi tamata fada akan bata kyauta ba, joda dae jinta kawai take Dan batasan meke faruwa ba , sun fito exam yau tin 12 suka dawo gida dae2 kofar gate tahango abdallah yana tafiya shikadai amma se hawaye yake joda ta tsaya tana kallansa jikinta duk yayi sanyi shikuma kamar an ce yadago yahaganta, tana kallansa dasauri yakaraso zaizo gurinta, ganin haka yasaka joda juyawa dakarfi tareda bata fuska
Abdallah yace joda idan baki ya femun ba banga amfanin rayuwa taba, mota na xua gurin shikuma abdallah yatsaya kan titi, kiyyy!!! Kakeji dakarfi tajuyo tareda aza hannu aka tayada jakarta tana wayyo Allah, jijjigashi take amma ko alamun motsi ba yayi , se jini ke fita , duk ta haukace se ihu take da gudu tashiga cikin gidan, gefen garden ta hango Ahmed dasauri taje gurin shi tana haki
Ahmed yajuyo Jin ana xua aguje, jaridar hannun shi ya ajiye, yana kallonta jikinta duk jini ne " kanshi tafada tana kuka, yayan hafsa, mo...mo....tahhh.....ce takade shi baya motsi ya mutu, Ahmed yace waye dallah ki daga mun shegiyar yarinya , se a lokacin joda talura da tafada ajikinshi.........