Sashe 1
Bani Da Zabi Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
[2/1, 2:29 PM] Ummi Tandama.: 🦄🦄 *BANI DA ZABI*🦄🦄
*27*
WRINTING BY *SAJIDA*
Da sunnan Allah mai rahama mai jin kai,
*SAJIDARKU CE*
MARUBUCIYAR:
*YAR MAHAUKACIYA*
*DUK KARYAR KADA*
*DAGA TAFIYA DAUKAR SOJA*
*NEMAN NA KAINA*
................... *BANI DA ZABI* INSHA ALLAH....
Cike da fargaba Alaidine ya ce" Aba, ka fi ni sannin duniya mun zota ne na dan lokaci kalilan, dukan mai rai sai yayi kaura zuwa kiyama, ba ran da ba zai yi wafati ba, hakuri shi ne Allah yayi mana nuni da mu yi, domin dole ne bamu da yanda zamu yi
Kallonsa kawai Aba yake, bai iya furta masa komai ba, kallo na tsoro, kallo na tsoron jin abinda zai fito a bakinsa
Mom kam jikinta ya gama rikicewa da rawa, tsoron fal ranta ji take tamkar ta kwato magana a bakin Alaidine aman ya tsaya sai kwana kwana yake, cike da kosawa ta ce" kai Alaidine,.lafiya? Mai yake faruwa ne? Wani ne ya rasu? Ka fadawa mutane ka tsaya kana ta jan maganar bayan ka ga halin da Abanka ke ciki?
Ta karasa maganar tanai masa tsawa tsawa
Ajiyar zuciya ya sauke ya ce" Aba, rasuwa ne aka yi, kaninka ne ya rasu yanzun ma daga makabarta nake
Zurbat suka mike daga Mom har Aba suna kalon Alaidine wanda ya sada kansa kasa yana dan damanma bai je anguwar ba
Ajiyar zuciya kawai aba ya saki ya zauna yarab a kasa ya kurawa kasa ido
Mom nan da nan ta fara sharar kwallah, ta kasa cewa komai banda innalilahi wa.ina ilaihi raj.une, tana gannin kannin mijin nata a idannuwanta,
Aba ya jima bai yi wani motsin kirki ba , har sai da abin ya fara basu tsoro , a hankali ya ce" Alaidine yaushe ya rasu ne?
Alaidine ya sauke kansa kasa ya ce" Aba yanzu na tarar za.a yi sutura aka yi da ni sai bayan an gama ne na fahimci shi ne
Mom ta dago da idannuwanta da suka yi jajajir ta ce" kai kuwa wa ya nuna maka gidan? Ya aka yi har kake zuwa? A ina ka san gidan?
Ajiyar zuciya ya saki yana kallon mahaifinsa ya ce" Mom ai ina lekawa wani lokacin, nakan je na tsaya gefe guda dan gannin halin da suke ciki, to yauma na je ne na ga ana fitar da gawar
Kanta ta mayar wajen Aba, a hankali ta sanyaya muryarta ta ce" Aba ka yi hakuri, ka yi masa adu.a sannan mu tafi mu yi masu gaisuwa Aba, dukan mai rai mamaci ne karka rike a ranka domin karka manta muma jiran tamu muke
Aba ya sauke ajiyar zuciya yana kallonta, can ya ce" tabas *MARWA* na yi imanin wanda ya amshe shi ya fi ni son sa, abinda ya tsaye min a rai shi ne rashin lafiya ya yi? Ya adinninsa ya canza wasu halayan? Ya wajen yiwa iyayenmu biyaya ya daina taurin ran nan nasa? Shin yana tuna ni nima kamar yanda nake tuna shi duda bamu wani mugun shakuwa ba a lokacin har na bar gidan? Ina cike da zulumin mutuwar kanina ne, ina adu.a ne a kasan zuciyata kan Allah ya datar da shi, Allah ya karbi bakuncinsa, sannan inna koka ranar tawa mutuwar harma ina adu.ar Allah ubangiji ya sa ranar mutuwarmu ita ce ranar farin cikin mu, ranar shiga kabarin mu itace ranar hutun mu,
A tare suke amsawa da amen ya rabeel Alamen
Nisawa ya kuma yi ya ce" ba zamu tafi gidan ba Momyn yara, domin karki manta Abana yayi furucin idan har ya kuma ganin kafata kalata koma mai kama da ni sai ya tsine min Albarka sannan sai ya kwana sallah kan Allah ya yi mana hisabi idan har ba sakin ki na yi ba na dawo gare su a lokacin da kike cikin halin rayuwa sanadiyana, daga baya da na koma ya rantse cewar ya kare da ni ya cire ni a yayansa,
Kawai zamu yi zaman mutuwar dan uwana a nan, mu yi masa adu.ar uku da na sati mu bi shi da adu.a sannan mu yi kokarin gyara namu zuwan, Allah ya sanyaya
Yana gama fada ya ciciba ya mike ya haye sama da niyar shiga dakinsa
Ajiyar zuciya Mom ta saki ta kashe Tv ta kirayi kaf mutanen gidan ta sanar da su cewar an yi rasuwa a yi kokari a samawa gidan nutsuwa na zaman makoki
Sosai ake zaman makoki a gidan Aba, mutane da dama na zuwa yi masa ta.aziya, adu.a kam mamacin na shanta ta sosai da sosai, tun daga kofar gida wajen Aba har cikin gida wajen su Wujdane wa.inda suka bude tsantsar sauka a kulun ta Allah sukan yi sauka wa mamacin nan su yi masa adu.a a wuni zikiri ana hailala da kurhuwalahu ana nemawa mamata rahamar ubangiji ( ya Allah 😭, ina rokonta dan sunayanka tsarkaka, Allah dan girman zatinka Allah, idan wani ya ji labarin mutuwata ko a ina yake, Allah ka bashi ikon bina da adu.a sannan ka bashi ikon furta alkhairi a kaina da ni da dukan bawan da zai amsa da amen da kuluyin musulmi ya ziljalalu wal ikram 😭)
Dalilin zaman nan da ake, sai ya kasance Alaidine kulun yana gida, da shi da Anwar da matar Anwar da yayansa, dama Jamail ba yauba yake kokarin kaurowa gaba dayansa
Alawiya har zuwa wannan ranar bata zo ba, ta tsiro karyar cewa bata da lafiya hakan ya saka ya kyaleta bai takurata ba, idan ya fice a gidan ta mike ta shiga sabgar gabanta hankalinta konce a fili takan furta wani zaman makoki na kin Allah bayan mutanen ba wani sannin zamanku suka yi ba?
Boy na wajen Wujdane, yaron yana matukar sonta domin tana kyautata masa, tana yi masa wanka ta saka masa sutura tsaftatatu, ta bashi abinci a baki ta bashi chocolate t goya shi a batanta du irin girman shi kuwa, ita haka kawai take jinsa a ranta, domin Huzaifa irin yaran nan ne masu shiga rai, cikin jikinsa yake bulbul da shi, ga kyau masha Allah sannan ya maida Wujdane tamkar mahaifiyarsa ko baci ya dauke shi ta shinfide shi yana farkawa sai ihun mama mama yana nemanta, haka yake kiranta da sunna Mama kamar yanda ya ji suna kiran Mom.
Khadija ba yanda bata yi ba dan ta hana shi rabar jikin Wujdane aman matsalar ita bata iya rarashi ba, bata iya jan yaro ba sai dai da yayi abu ta duke masa baki ko hannu shi yasa sam ba wata shakuwa a tsakaninsu
Yau da wuri Alaidine ya dawo gidan dan ya farka da wuri ya tafi wajen sadakar bakwai,
Tunda ya dawo yake lure da taketaken Alawiya, kazar kazar dinta take sam ba wani alamar rashin lafiya a tatare da ita
Da wuri ya konta baci abinsa bayan ya gama nafilfilunsa, sai dai mai yarinyar nan tana yawan fado masa a cikin idannuwansa koda idannuwansa a bude suke, haka ya kwana juyi yana jawa kansa tsaki yana jin haushin kansa, harma ya yiwa kansa tambayar wannan wani irin tashin hankali ne haka? Sai dai ba amsa
Da safe yana fitowa Alawiya ta sha kwaliyarta tana zaune tana shan shayi,
Tsayawa ya yi a kanta ya mika mata hijabi, fuska a tanke ya ce" yau ko mutuwa kike a hanya sai kin je wajen rasuwar kannin mahaifina, dan haka ki mike mu tafi
Ranta a hade ta saka hijabin ta mike ta bi bayansa, idan ranta yayi dubu ya baci da wannan lamarin, dan me yake son takura mata a rayuwa ne?
Haka har suka karaso kowane bai cewa dan uwansa ufan ba
Aba mutum mai mutane, sosai kofar gidan ta cika da mutane , a haka ta ratsa ta shige shi kuwa ya ja ya tsaya Malan Mahaifin su Wujdane sai jero adu.o.i yake suna amsawa har aka gama aka wawatse
Matan cikin gidan ne ke ta fitowa har ya kasance du an fito sai na gida kawai
Mikewa yayi ya shige gidan,
Matar Anwar ce zaune saman tabarma, gefenta Wujdane ce rungume da Huzaifa tana bashi madara a bakinsa sai Aisha dake zaune itama da carbi a hannunta tana ja suna dan taba hira tsakannin matar Anwar da Wujdane
Dan tsai ya yi daga nesa yana kallonta, yanda Boy idan ta kai bakinta ya dan zubun mata a habarta zai lashe abinsa yanai mata daria idan kuwa ta hana shi lashewar sai ya fashe da kuka,
Ajiyar zuciya ya saki a can kasan zuciyarsa ya ce" Alaidine, ka san cewar a duniya ka yiwa kanka hani da soyaya da wata diya mace , ba dan komai ba sai dan gudun ta san sirrinka ta yi maka gori harma ta guje maka, Alaidine yarinyar nan lale mace ce, ta isa mace, aman konciyar hankalinka shine mafi girman bukatarka, so ka kawar da kanka a lamarinta , ko ba wannan fa karka manta ko ita wacece? Fitsarariya ce, yarinyar da kanninka ya so tamkar ransa har suka shaku, yarinyar da ta watsa kanta a banza , so plz ka fitar da tunanin nan, ka watsar da shi ka rufe idannuwanka a kyanta domin kyan dan maciji ne....
Toh fa readers kun ji dalilin Alaidine...........,,,,........ ku kanku kun san irin fitsarar Wujdane, toh aman ai Woujdane ba jahila bace🤔
[2/1, 2:29 PM] Ummi Tandama.: 🦄🦄 *BANI DA ZABI*🦄🦄
*28*
WRINTING BY *SAJIDA*
Da sunnan Allah mai rahama mai jin kai,
*SAJIDARKU CE*
MARUBUCIYAR:
*YAR MAHAUKACIYA*
*DUK KARYAR KADA*
*DAGA TAFIYA DAUKAR SOJA*
*NEMAN NA KAINA*
................... *BANI DA ZABI* INSHA ALLAH....
Kokarin rabawa ta gefensu ya shige yake, muryar matar Anwar cikin girmamawa take gaishe shi
Dan dakatawa yayi yana amsawa ya tambayeta yaran?
Muryarsa da Boy ya ji ya saka shi dago da kansa, shi din ne kuwa sai bangalar dariya ya shiga kiran Dad dad dad
Alaidine ma ido ya zuba masa, sai yake gannin yaron har kamar ya kara wata kiba yayi fresh da shi,
Dukaws yayi wajensa a hankali ya kasance kafar Wujdane dake mike na kusa da shi, jikinta dake jikin bango a jingine na facing dinsa,
Hancin Boy ya dan lakato ya ce" boy ka buya ko,? Kana ta shan dadinka baka bani ko?
*27*
WRINTING BY *SAJIDA*
Da sunnan Allah mai rahama mai jin kai,
*SAJIDARKU CE*
MARUBUCIYAR:
*YAR MAHAUKACIYA*
*DUK KARYAR KADA*
*DAGA TAFIYA DAUKAR SOJA*
*NEMAN NA KAINA*
................... *BANI DA ZABI* INSHA ALLAH....
Cike da fargaba Alaidine ya ce" Aba, ka fi ni sannin duniya mun zota ne na dan lokaci kalilan, dukan mai rai sai yayi kaura zuwa kiyama, ba ran da ba zai yi wafati ba, hakuri shi ne Allah yayi mana nuni da mu yi, domin dole ne bamu da yanda zamu yi
Kallonsa kawai Aba yake, bai iya furta masa komai ba, kallo na tsoro, kallo na tsoron jin abinda zai fito a bakinsa
Mom kam jikinta ya gama rikicewa da rawa, tsoron fal ranta ji take tamkar ta kwato magana a bakin Alaidine aman ya tsaya sai kwana kwana yake, cike da kosawa ta ce" kai Alaidine,.lafiya? Mai yake faruwa ne? Wani ne ya rasu? Ka fadawa mutane ka tsaya kana ta jan maganar bayan ka ga halin da Abanka ke ciki?
Ta karasa maganar tanai masa tsawa tsawa
Ajiyar zuciya ya sauke ya ce" Aba, rasuwa ne aka yi, kaninka ne ya rasu yanzun ma daga makabarta nake
Zurbat suka mike daga Mom har Aba suna kalon Alaidine wanda ya sada kansa kasa yana dan damanma bai je anguwar ba
Ajiyar zuciya kawai aba ya saki ya zauna yarab a kasa ya kurawa kasa ido
Mom nan da nan ta fara sharar kwallah, ta kasa cewa komai banda innalilahi wa.ina ilaihi raj.une, tana gannin kannin mijin nata a idannuwanta,
Aba ya jima bai yi wani motsin kirki ba , har sai da abin ya fara basu tsoro , a hankali ya ce" Alaidine yaushe ya rasu ne?
Alaidine ya sauke kansa kasa ya ce" Aba yanzu na tarar za.a yi sutura aka yi da ni sai bayan an gama ne na fahimci shi ne
Mom ta dago da idannuwanta da suka yi jajajir ta ce" kai kuwa wa ya nuna maka gidan? Ya aka yi har kake zuwa? A ina ka san gidan?
Ajiyar zuciya ya saki yana kallon mahaifinsa ya ce" Mom ai ina lekawa wani lokacin, nakan je na tsaya gefe guda dan gannin halin da suke ciki, to yauma na je ne na ga ana fitar da gawar
Kanta ta mayar wajen Aba, a hankali ta sanyaya muryarta ta ce" Aba ka yi hakuri, ka yi masa adu.a sannan mu tafi mu yi masu gaisuwa Aba, dukan mai rai mamaci ne karka rike a ranka domin karka manta muma jiran tamu muke
Aba ya sauke ajiyar zuciya yana kallonta, can ya ce" tabas *MARWA* na yi imanin wanda ya amshe shi ya fi ni son sa, abinda ya tsaye min a rai shi ne rashin lafiya ya yi? Ya adinninsa ya canza wasu halayan? Ya wajen yiwa iyayenmu biyaya ya daina taurin ran nan nasa? Shin yana tuna ni nima kamar yanda nake tuna shi duda bamu wani mugun shakuwa ba a lokacin har na bar gidan? Ina cike da zulumin mutuwar kanina ne, ina adu.a ne a kasan zuciyata kan Allah ya datar da shi, Allah ya karbi bakuncinsa, sannan inna koka ranar tawa mutuwar harma ina adu.ar Allah ubangiji ya sa ranar mutuwarmu ita ce ranar farin cikin mu, ranar shiga kabarin mu itace ranar hutun mu,
A tare suke amsawa da amen ya rabeel Alamen
Nisawa ya kuma yi ya ce" ba zamu tafi gidan ba Momyn yara, domin karki manta Abana yayi furucin idan har ya kuma ganin kafata kalata koma mai kama da ni sai ya tsine min Albarka sannan sai ya kwana sallah kan Allah ya yi mana hisabi idan har ba sakin ki na yi ba na dawo gare su a lokacin da kike cikin halin rayuwa sanadiyana, daga baya da na koma ya rantse cewar ya kare da ni ya cire ni a yayansa,
Kawai zamu yi zaman mutuwar dan uwana a nan, mu yi masa adu.ar uku da na sati mu bi shi da adu.a sannan mu yi kokarin gyara namu zuwan, Allah ya sanyaya
Yana gama fada ya ciciba ya mike ya haye sama da niyar shiga dakinsa
Ajiyar zuciya Mom ta saki ta kashe Tv ta kirayi kaf mutanen gidan ta sanar da su cewar an yi rasuwa a yi kokari a samawa gidan nutsuwa na zaman makoki
Sosai ake zaman makoki a gidan Aba, mutane da dama na zuwa yi masa ta.aziya, adu.a kam mamacin na shanta ta sosai da sosai, tun daga kofar gida wajen Aba har cikin gida wajen su Wujdane wa.inda suka bude tsantsar sauka a kulun ta Allah sukan yi sauka wa mamacin nan su yi masa adu.a a wuni zikiri ana hailala da kurhuwalahu ana nemawa mamata rahamar ubangiji ( ya Allah 😭, ina rokonta dan sunayanka tsarkaka, Allah dan girman zatinka Allah, idan wani ya ji labarin mutuwata ko a ina yake, Allah ka bashi ikon bina da adu.a sannan ka bashi ikon furta alkhairi a kaina da ni da dukan bawan da zai amsa da amen da kuluyin musulmi ya ziljalalu wal ikram 😭)
Dalilin zaman nan da ake, sai ya kasance Alaidine kulun yana gida, da shi da Anwar da matar Anwar da yayansa, dama Jamail ba yauba yake kokarin kaurowa gaba dayansa
Alawiya har zuwa wannan ranar bata zo ba, ta tsiro karyar cewa bata da lafiya hakan ya saka ya kyaleta bai takurata ba, idan ya fice a gidan ta mike ta shiga sabgar gabanta hankalinta konce a fili takan furta wani zaman makoki na kin Allah bayan mutanen ba wani sannin zamanku suka yi ba?
Boy na wajen Wujdane, yaron yana matukar sonta domin tana kyautata masa, tana yi masa wanka ta saka masa sutura tsaftatatu, ta bashi abinci a baki ta bashi chocolate t goya shi a batanta du irin girman shi kuwa, ita haka kawai take jinsa a ranta, domin Huzaifa irin yaran nan ne masu shiga rai, cikin jikinsa yake bulbul da shi, ga kyau masha Allah sannan ya maida Wujdane tamkar mahaifiyarsa ko baci ya dauke shi ta shinfide shi yana farkawa sai ihun mama mama yana nemanta, haka yake kiranta da sunna Mama kamar yanda ya ji suna kiran Mom.
Khadija ba yanda bata yi ba dan ta hana shi rabar jikin Wujdane aman matsalar ita bata iya rarashi ba, bata iya jan yaro ba sai dai da yayi abu ta duke masa baki ko hannu shi yasa sam ba wata shakuwa a tsakaninsu
Yau da wuri Alaidine ya dawo gidan dan ya farka da wuri ya tafi wajen sadakar bakwai,
Tunda ya dawo yake lure da taketaken Alawiya, kazar kazar dinta take sam ba wani alamar rashin lafiya a tatare da ita
Da wuri ya konta baci abinsa bayan ya gama nafilfilunsa, sai dai mai yarinyar nan tana yawan fado masa a cikin idannuwansa koda idannuwansa a bude suke, haka ya kwana juyi yana jawa kansa tsaki yana jin haushin kansa, harma ya yiwa kansa tambayar wannan wani irin tashin hankali ne haka? Sai dai ba amsa
Da safe yana fitowa Alawiya ta sha kwaliyarta tana zaune tana shan shayi,
Tsayawa ya yi a kanta ya mika mata hijabi, fuska a tanke ya ce" yau ko mutuwa kike a hanya sai kin je wajen rasuwar kannin mahaifina, dan haka ki mike mu tafi
Ranta a hade ta saka hijabin ta mike ta bi bayansa, idan ranta yayi dubu ya baci da wannan lamarin, dan me yake son takura mata a rayuwa ne?
Haka har suka karaso kowane bai cewa dan uwansa ufan ba
Aba mutum mai mutane, sosai kofar gidan ta cika da mutane , a haka ta ratsa ta shige shi kuwa ya ja ya tsaya Malan Mahaifin su Wujdane sai jero adu.o.i yake suna amsawa har aka gama aka wawatse
Matan cikin gidan ne ke ta fitowa har ya kasance du an fito sai na gida kawai
Mikewa yayi ya shige gidan,
Matar Anwar ce zaune saman tabarma, gefenta Wujdane ce rungume da Huzaifa tana bashi madara a bakinsa sai Aisha dake zaune itama da carbi a hannunta tana ja suna dan taba hira tsakannin matar Anwar da Wujdane
Dan tsai ya yi daga nesa yana kallonta, yanda Boy idan ta kai bakinta ya dan zubun mata a habarta zai lashe abinsa yanai mata daria idan kuwa ta hana shi lashewar sai ya fashe da kuka,
Ajiyar zuciya ya saki a can kasan zuciyarsa ya ce" Alaidine, ka san cewar a duniya ka yiwa kanka hani da soyaya da wata diya mace , ba dan komai ba sai dan gudun ta san sirrinka ta yi maka gori harma ta guje maka, Alaidine yarinyar nan lale mace ce, ta isa mace, aman konciyar hankalinka shine mafi girman bukatarka, so ka kawar da kanka a lamarinta , ko ba wannan fa karka manta ko ita wacece? Fitsarariya ce, yarinyar da kanninka ya so tamkar ransa har suka shaku, yarinyar da ta watsa kanta a banza , so plz ka fitar da tunanin nan, ka watsar da shi ka rufe idannuwanka a kyanta domin kyan dan maciji ne....
Toh fa readers kun ji dalilin Alaidine...........,,,,........ ku kanku kun san irin fitsarar Wujdane, toh aman ai Woujdane ba jahila bace🤔
[2/1, 2:29 PM] Ummi Tandama.: 🦄🦄 *BANI DA ZABI*🦄🦄
*28*
WRINTING BY *SAJIDA*
Da sunnan Allah mai rahama mai jin kai,
*SAJIDARKU CE*
MARUBUCIYAR:
*YAR MAHAUKACIYA*
*DUK KARYAR KADA*
*DAGA TAFIYA DAUKAR SOJA*
*NEMAN NA KAINA*
................... *BANI DA ZABI* INSHA ALLAH....
Kokarin rabawa ta gefensu ya shige yake, muryar matar Anwar cikin girmamawa take gaishe shi
Dan dakatawa yayi yana amsawa ya tambayeta yaran?
Muryarsa da Boy ya ji ya saka shi dago da kansa, shi din ne kuwa sai bangalar dariya ya shiga kiran Dad dad dad
Alaidine ma ido ya zuba masa, sai yake gannin yaron har kamar ya kara wata kiba yayi fresh da shi,
Dukaws yayi wajensa a hankali ya kasance kafar Wujdane dake mike na kusa da shi, jikinta dake jikin bango a jingine na facing dinsa,
Hancin Boy ya dan lakato ya ce" boy ka buya ko,? Kana ta shan dadinka baka bani ko?