Sashe 6
Bakar Izaya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
haba uwale kixo mufita dai mugani aradu bazan fitaba saidai ke kifita amma ni ba inda xani
koda yalwa tafito tsakar gidan hainan tagani tanata zagaye ga dukkan alamu ruwa take nema saita ba yalwa tausayi har xataje tabata
ruwan saita tuna bulalal data tabayi mata tuntana yar shekara daya amma har yanxu duk shekara saita gayama jikinta danji take
tamkar lokacin ne ake mata bulalar shiyasa tatsani hainan sosai
gashi takasa fadawa kowa kotai niyar fada saitaji tamkar andade mata baki
uwale ga hainan chan xata taba maki ruwa dayake takai wurin ruwan tanaji yalwa takira uwale tai sauri
tadebu ruwan ta wanke fuskarta kamin uwale tafito daga dakin harta gama wanke fuskar amma ido yaki budewa
mari taji wanda saida taga taurari saikuma masifa tabiyo baya ubanwa yace ki ibarman ruwa
shiru tai tunda bata da abinda zata cemata yalwace tai mgn
uwale naga borkonan bai shigeta ba tunda harta iya tashi
hakane kuma toko aqara mata wanine
kuka tasa wanda tundazu takeso tayi amma wahala tasashi yaqi fitowa
wanda yasa makwabtansu
shigowa dama tundaxu sukejin hayaniya
uwale lafiya miya faru hmm aikunsan tatsiniyar gixo bata wuceta qoki
ina mata zabane tunkamin ranar haihuwarta taxa gayo muma mudan dana tamu kunga gara itama tafaraji
kamun yazu gakanmu inkuma kunce aqaleta to saina qyaleta
wani irin aqyaleta ni yarana biyar amma sanadin wannan yarinyar hudu sun mutu saura daya
aini tsaka nina da wannan yarinyar Allah ya isa
kowa da abinda yake fadi daga masu cewa sunrasa miji saimasu cewa sunrasa uwa ko uba k da hakadai sukaita magannunsu ita kuma wace ake
maganar kanta bata masan misuke cewaba dan jitake tamkar gabanta zai
zazzago yafado qasa domin yadda yake mata zafi
saida duk suka gama magan ganunsu
kana uwale tafara mgn yanxu dai dukanku kona bukatar hutu domin haka nayanke shawarar ko wace daga
cikinku ta ringa kwanciya tahuta duk aikin gidanta hainance xata riqayi mata shi
kamarsu ibo ruwa wanke wanke shara wanke dakan dawar tuwo inkuma fura kikeso harda dakanta
kobai makuba suduka suka amsa dayi su gomane wata daga cikin suce tafara magana
dama wallahi banyi wanke wanke ba zoki wuce mutafi kiman
aisuduka saisu kafara daga wantace bata da ruwa sai wannan tace batai sharaba hakadai sukaitayi
wace tafara mgn ita uwale tace hainan tabi kana inta gama mata tashiga gidan yaha taimata wanki
kayanta taje tadauko tasa kana tabi wace kace tabi
saida uwale tacema kowa inhar hainan taimashi abu yaxo yafada mata saita dauki mumunan mataki akanta
indama Allah yatai maketa idanta yabude sai dai bata gani sosai gashi yai ja
haka tabi safiya koda sukashi gidan ba imani safiya tadebo mata kaya dayawa ciki harda namijinta dana yaranta samari subiyu
tuntana wankin cikin dadi hartagaji gashi har anyi isha'i wanda har yanxu bata barjin xafin da takeji ba gashi haryanxu idanta bai dayaye ba
gaya kuma batai sallah ko asuba ba duk da bata sanmi ake cewa cikin sallarba amma tanaso taga tayi
sai cikin dare tagama wankin dataga ba kowa tai mazata ibi ruwa ta tsugunna tawanke borkonan nan tas dukda tajin zafi amma haka
taita wanke wa harya fita kana tafita tatafi gidan yaha domin yawancin
rugar basuda gambu qalilan gidane keda gambu
wanke wankene mai yawa domin gidan irin gidan gandune haka tazauna tafara wanke wanken
data gama tadauki tulo tatafi rafi ko tsoro bataji
saida tagama cika mata wura ranta kana tatafi sauran gida jan wasu ruwa take ibo masu wasu shara
wadda tabata dakan dawo da gero ce karshe saida tadaka tatan kade har saida yaxama gari kana tabarshi tana gamawa akai kiran sallah duk da tagaji haka tayo alwala
tunda taga mutanan gidan ba wanda yafito tana gama alwallar tafito qofar gida nan tafara sallah wace batasan mitake cewa ba
😘Ansholly😘
08136195038
[3/8, 1:06 AM] +234 703 962 5239: 😭BAQAR IZAYA😭 20
😘Ansholly😘
gidan uwale kuwa daga ita har mlm iro ba wanda yarimtsa domin uwale tahanasu bacci
bayan mlm iro yadawo daga kiwo uwale tafada mashi duk yadda akai harda barkonan da suka sama hainan
jini ba qarya ba saida yaji baiji dadi ba domin duk irin izayar da uwale takema hainan bataba jin haushinta ba irin wannan
aicutar tayi yawa dan rashin imani ace wannan yarinyar za adunga yima wannan azabar
gaskiya abin yayi yawa kodan anga yana shiru yana qyalewa shifa har azuciyarshi yanasan yarshi
kawai dai abinda yasa yaji yatsaneta sbd tasana dinta yai asarar rayuka har ukku amma yanxu xaitakama abin birki dan baxa amaida mai diya jakka ba
yadago cikin fushi amma yana hada ido da uwale yaji taimai wani irin qwarji dama haka yakeji duk sadda taima hainan wani abunda yataba mai xuciya dayaxo
yimata mgn saiyaga tacika mai fuska
murmushi uwale taimai mlm lfy naga katafi tunani
a,a lfy lau kawai ina tunanin rayuwane
aizansa hukuncin dana yankema hainan ne baima ba
dan Allah kima daina man mgnr wannan yarinyar kuma duk abinda xataimasu aibazata dawo masu dawa yanda sukara rasa sanadinta ba gwarasu moreta kosun danji sanyin bakin cikin data sasu
murmushi uwale tasaki wanda keqarama fuskarta muni domin bata kama da Fulani kwata_kwata xakace ba yar fulani bace domin muninta yayi yawa
shiyasa mahaifinta yace ba yarshi bace yaqi amsarta shiyasa innarta tatahu da ita rugarsu iro domin chan rugar tasu taqi auruwa
tabbas duk wanda yakalli uwale yasan bata fito tatsatsan fulani ba
itama tasan bata da uba dan lokacin da ana mata gorin bata da uba saida taje
tatitsaye mahaifiyarta tafada mata gaskiya ne bata da uba ita shegiyace
eh kawai innar tata tace mata to ina baban nawa yake
nima bansani ba domin lokacin da na auri Audu
mijina nafarko minyi shekara hudu bamu sami haihuwa ba ana tunaninma nice ban haihuwar to lokacin muna fita
bakin ruga saida nono inmutun yazo wucewa inyana da asha,awa saiya tsaya yasa tonan nahadu da wanda yaiman cikin ki
kuka uwale tasa domin gani take har abada bazatai aure ba
kukan mikike uwale saida taja majina kana tace inna niyanxu
ba wanda zai aureni injuwa uwale indai har ina raye saikinyi aure tashi muje gurin bokanya tarife mana bakin duk wasu masu san sutozarta manke aduniya
tunanin mikike uwale murmushi uwale tai bakomi mlm
dama wani albishir nakeso nayi maka
*Ansholly*
[3/8, 1:07 AM] +234 703 962 5239: 😭😭BAKAR IZAYA😭21
sadaukarwa ga Ansholly novels 💔luv u all💔
😘Ansholly😘
saida mlm iro yagyara zama kana yace ina jinki
saida tasun kuyarda kai alamar kunya shikanshi mlm iro yayi mamaki
yadda yaga uwale kejin kunyar yimai mgn wace ko wurin kwanciya inhar baida buqatarta ita tana datashi
kai tsaye zatace mlm inada buqatarka abinda dija bata tabayi mashiba kenan harta mutu
saida tagama sine sinanta shidai yanata kallanta
ita kuma tanayin hakane danyace tanada kunya yasan kuma tasha nonan ba fullatana
kinyi shiru uwale kokin fasa fadaman
a'a dama mlm cema zanyi kakusa samun magaji
fadada fara arshi yai uwale da gaske kike
Allah mlm watama ukku
kai amma naji dadin wannan albishir mikikeso nabaki
dariya tayi danma bakaji gudan ba minene gudan
to namiji zan haifarma dariya yayi uwale kenan taya akai kikasan namiji xaki haifa
kadafa kiga inasan namiji kije kiman qarya
wallahi mlm da gaske nake to waya gaya maki namiji xaki haifa
saida tai jim domin tasan inhar tace mashi bokanya yanxu taran yawatse domin yahanata zuwa wurin bokanya
shiyasa take aiken yalwa wata dubara tafado mata
da sauri tace yaha makwabciyarsu kasan duk yaranta mazane dayace mace
todana gaya mata yadda cikin keban wahala saitace cikin namiji haka yakeba
mutum wahala yanxu nan uwale wahala kikesha banta ba saniba
tace to mln banso nata yarma da hankaline shiyasa bantaba gayama ba saida naji nadaina jin abinda nakeji
hmm kuji karya wace batama san da cikin ban saiyau amma kajita da karya kamar Mira danfodio lol
shidai mlm iro murna kawai yake sai washe baki yake dan yana san danamiji jiyake tamkar yajawo cikin uwalan tahaihu
kinsan uwale aradu kika haifarman da namiji nabashi shanuna duka biyun danai gado gurin baffana
da kuma gonata buda uwale tasaki da gaske mlm
*Ansholly*
[3/8, 1:07 AM] +234 703 962 5239: 😭BAKAR IZAYA😭😭23
😘Ansholly😘
yana nan tsaye har aka kira sallah sai lokacin yasamu uwale tadaina mashi ihun
alwalla yayi yatafi masallaci yana bude gidan yaga hainan tsugunne wuce yayi duk da xuciyarshi ba dadi domin yaji tausayinta
amma ko nuna mata afuska baiyi ba domin yana kallan inda take yadauke kai
tashitai tashiga cikin gidan shara tafara kana tai wanke wanke tana cikin yin wanke wanken uwale tafito
ida nuwanta jajjawur gashi aduduke take ttafiya tamkar yan kaciya duqawatai har qasa inna kwana
wata banxar harara tawurga mata kana kota tsaya amsawa tashige daki
sallamar yalwa ce takarade gidan bashiri uwale tafito daga cikin dakinta domin tunda taji sallamar yalwa tunkamin gari yayi haske to tasan ba lfy ba
yadda taga yalwa ahar getse tasan jiya itama batai bacci ba
lfy yalwa
jiwata mgn uwale keda ganina kinsan ba lfy ba
amma mushiga cikin daki kiji daki suka koma domin ganin hainan najinsu
bani lbrn abinda yafaru dake yalwa kallan banxa yalwa taima uwale
da idanunta wanda suka chanxa kala sukai ja
abinda yasa meki shiya sameni kinga babu wanda xai tambayi wani yadda baki bacci ba
haka nima banyiba to danhaka kiqaleni naji abinda ke damuna
shiru dukkansu sukayi domin kowa da abinda yake tunani yalwa natunanin azabar datasha wanda daran jiya ko kadan bata rumtsaba
abinda yabata mamaki yadda taita ihu amma koda makwabcinta daya bai leqoba kallan uwale tai tace uwale indai irin axaba daya mukasha
to dole kiyi ihu da kikayi makwabtanku sunlequ kai kawai takada mata kina nufin ba wanda yashigo
ba wanda yashigo yalwa da mutane sunji aida har yanxu sunanan koni nayi mamaki dana fito banga gidan cike ba
hmm uwale baki ganin abinda mukaima yarinyar channe yadawo kanmu kina ganinta aiki kawai take tamkarba ita bace mukaima ixaya jiyaba
anya bada gaske yarinyar nan aljana bace
nima tunanin danake yikenan yalwa amma bari mlm yafita muje gidan bokanya tafada mana ko ita wacece
mlm iro yana fita uwale da yalwa suka dau hanyar gidan bokanya
*garin abuja*
😘Ansholly😘
[3/8, 1:07 AM] +234 703 962 5239: 😭BAQAR IZAYA😭 24
😘Ansholly😘
koda yalwa tafito tsakar gidan hainan tagani tanata zagaye ga dukkan alamu ruwa take nema saita ba yalwa tausayi har xataje tabata
ruwan saita tuna bulalal data tabayi mata tuntana yar shekara daya amma har yanxu duk shekara saita gayama jikinta danji take
tamkar lokacin ne ake mata bulalar shiyasa tatsani hainan sosai
gashi takasa fadawa kowa kotai niyar fada saitaji tamkar andade mata baki
uwale ga hainan chan xata taba maki ruwa dayake takai wurin ruwan tanaji yalwa takira uwale tai sauri
tadebu ruwan ta wanke fuskarta kamin uwale tafito daga dakin harta gama wanke fuskar amma ido yaki budewa
mari taji wanda saida taga taurari saikuma masifa tabiyo baya ubanwa yace ki ibarman ruwa
shiru tai tunda bata da abinda zata cemata yalwace tai mgn
uwale naga borkonan bai shigeta ba tunda harta iya tashi
hakane kuma toko aqara mata wanine
kuka tasa wanda tundazu takeso tayi amma wahala tasashi yaqi fitowa
wanda yasa makwabtansu
shigowa dama tundaxu sukejin hayaniya
uwale lafiya miya faru hmm aikunsan tatsiniyar gixo bata wuceta qoki
ina mata zabane tunkamin ranar haihuwarta taxa gayo muma mudan dana tamu kunga gara itama tafaraji
kamun yazu gakanmu inkuma kunce aqaleta to saina qyaleta
wani irin aqyaleta ni yarana biyar amma sanadin wannan yarinyar hudu sun mutu saura daya
aini tsaka nina da wannan yarinyar Allah ya isa
kowa da abinda yake fadi daga masu cewa sunrasa miji saimasu cewa sunrasa uwa ko uba k da hakadai sukaita magannunsu ita kuma wace ake
maganar kanta bata masan misuke cewaba dan jitake tamkar gabanta zai
zazzago yafado qasa domin yadda yake mata zafi
saida duk suka gama magan ganunsu
kana uwale tafara mgn yanxu dai dukanku kona bukatar hutu domin haka nayanke shawarar ko wace daga
cikinku ta ringa kwanciya tahuta duk aikin gidanta hainance xata riqayi mata shi
kamarsu ibo ruwa wanke wanke shara wanke dakan dawar tuwo inkuma fura kikeso harda dakanta
kobai makuba suduka suka amsa dayi su gomane wata daga cikin suce tafara magana
dama wallahi banyi wanke wanke ba zoki wuce mutafi kiman
aisuduka saisu kafara daga wantace bata da ruwa sai wannan tace batai sharaba hakadai sukaitayi
wace tafara mgn ita uwale tace hainan tabi kana inta gama mata tashiga gidan yaha taimata wanki
kayanta taje tadauko tasa kana tabi wace kace tabi
saida uwale tacema kowa inhar hainan taimashi abu yaxo yafada mata saita dauki mumunan mataki akanta
indama Allah yatai maketa idanta yabude sai dai bata gani sosai gashi yai ja
haka tabi safiya koda sukashi gidan ba imani safiya tadebo mata kaya dayawa ciki harda namijinta dana yaranta samari subiyu
tuntana wankin cikin dadi hartagaji gashi har anyi isha'i wanda har yanxu bata barjin xafin da takeji ba gashi haryanxu idanta bai dayaye ba
gaya kuma batai sallah ko asuba ba duk da bata sanmi ake cewa cikin sallarba amma tanaso taga tayi
sai cikin dare tagama wankin dataga ba kowa tai mazata ibi ruwa ta tsugunna tawanke borkonan nan tas dukda tajin zafi amma haka
taita wanke wa harya fita kana tafita tatafi gidan yaha domin yawancin
rugar basuda gambu qalilan gidane keda gambu
wanke wankene mai yawa domin gidan irin gidan gandune haka tazauna tafara wanke wanken
data gama tadauki tulo tatafi rafi ko tsoro bataji
saida tagama cika mata wura ranta kana tatafi sauran gida jan wasu ruwa take ibo masu wasu shara
wadda tabata dakan dawo da gero ce karshe saida tadaka tatan kade har saida yaxama gari kana tabarshi tana gamawa akai kiran sallah duk da tagaji haka tayo alwala
tunda taga mutanan gidan ba wanda yafito tana gama alwallar tafito qofar gida nan tafara sallah wace batasan mitake cewa ba
😘Ansholly😘
08136195038
[3/8, 1:06 AM] +234 703 962 5239: 😭BAQAR IZAYA😭 20
😘Ansholly😘
gidan uwale kuwa daga ita har mlm iro ba wanda yarimtsa domin uwale tahanasu bacci
bayan mlm iro yadawo daga kiwo uwale tafada mashi duk yadda akai harda barkonan da suka sama hainan
jini ba qarya ba saida yaji baiji dadi ba domin duk irin izayar da uwale takema hainan bataba jin haushinta ba irin wannan
aicutar tayi yawa dan rashin imani ace wannan yarinyar za adunga yima wannan azabar
gaskiya abin yayi yawa kodan anga yana shiru yana qyalewa shifa har azuciyarshi yanasan yarshi
kawai dai abinda yasa yaji yatsaneta sbd tasana dinta yai asarar rayuka har ukku amma yanxu xaitakama abin birki dan baxa amaida mai diya jakka ba
yadago cikin fushi amma yana hada ido da uwale yaji taimai wani irin qwarji dama haka yakeji duk sadda taima hainan wani abunda yataba mai xuciya dayaxo
yimata mgn saiyaga tacika mai fuska
murmushi uwale taimai mlm lfy naga katafi tunani
a,a lfy lau kawai ina tunanin rayuwane
aizansa hukuncin dana yankema hainan ne baima ba
dan Allah kima daina man mgnr wannan yarinyar kuma duk abinda xataimasu aibazata dawo masu dawa yanda sukara rasa sanadinta ba gwarasu moreta kosun danji sanyin bakin cikin data sasu
murmushi uwale tasaki wanda keqarama fuskarta muni domin bata kama da Fulani kwata_kwata xakace ba yar fulani bace domin muninta yayi yawa
shiyasa mahaifinta yace ba yarshi bace yaqi amsarta shiyasa innarta tatahu da ita rugarsu iro domin chan rugar tasu taqi auruwa
tabbas duk wanda yakalli uwale yasan bata fito tatsatsan fulani ba
itama tasan bata da uba dan lokacin da ana mata gorin bata da uba saida taje
tatitsaye mahaifiyarta tafada mata gaskiya ne bata da uba ita shegiyace
eh kawai innar tata tace mata to ina baban nawa yake
nima bansani ba domin lokacin da na auri Audu
mijina nafarko minyi shekara hudu bamu sami haihuwa ba ana tunaninma nice ban haihuwar to lokacin muna fita
bakin ruga saida nono inmutun yazo wucewa inyana da asha,awa saiya tsaya yasa tonan nahadu da wanda yaiman cikin ki
kuka uwale tasa domin gani take har abada bazatai aure ba
kukan mikike uwale saida taja majina kana tace inna niyanxu
ba wanda zai aureni injuwa uwale indai har ina raye saikinyi aure tashi muje gurin bokanya tarife mana bakin duk wasu masu san sutozarta manke aduniya
tunanin mikike uwale murmushi uwale tai bakomi mlm
dama wani albishir nakeso nayi maka
*Ansholly*
[3/8, 1:07 AM] +234 703 962 5239: 😭😭BAKAR IZAYA😭21
sadaukarwa ga Ansholly novels 💔luv u all💔
😘Ansholly😘
saida mlm iro yagyara zama kana yace ina jinki
saida tasun kuyarda kai alamar kunya shikanshi mlm iro yayi mamaki
yadda yaga uwale kejin kunyar yimai mgn wace ko wurin kwanciya inhar baida buqatarta ita tana datashi
kai tsaye zatace mlm inada buqatarka abinda dija bata tabayi mashiba kenan harta mutu
saida tagama sine sinanta shidai yanata kallanta
ita kuma tanayin hakane danyace tanada kunya yasan kuma tasha nonan ba fullatana
kinyi shiru uwale kokin fasa fadaman
a'a dama mlm cema zanyi kakusa samun magaji
fadada fara arshi yai uwale da gaske kike
Allah mlm watama ukku
kai amma naji dadin wannan albishir mikikeso nabaki
dariya tayi danma bakaji gudan ba minene gudan
to namiji zan haifarma dariya yayi uwale kenan taya akai kikasan namiji xaki haifa
kadafa kiga inasan namiji kije kiman qarya
wallahi mlm da gaske nake to waya gaya maki namiji xaki haifa
saida tai jim domin tasan inhar tace mashi bokanya yanxu taran yawatse domin yahanata zuwa wurin bokanya
shiyasa take aiken yalwa wata dubara tafado mata
da sauri tace yaha makwabciyarsu kasan duk yaranta mazane dayace mace
todana gaya mata yadda cikin keban wahala saitace cikin namiji haka yakeba
mutum wahala yanxu nan uwale wahala kikesha banta ba saniba
tace to mln banso nata yarma da hankaline shiyasa bantaba gayama ba saida naji nadaina jin abinda nakeji
hmm kuji karya wace batama san da cikin ban saiyau amma kajita da karya kamar Mira danfodio lol
shidai mlm iro murna kawai yake sai washe baki yake dan yana san danamiji jiyake tamkar yajawo cikin uwalan tahaihu
kinsan uwale aradu kika haifarman da namiji nabashi shanuna duka biyun danai gado gurin baffana
da kuma gonata buda uwale tasaki da gaske mlm
*Ansholly*
[3/8, 1:07 AM] +234 703 962 5239: 😭BAKAR IZAYA😭😭23
😘Ansholly😘
yana nan tsaye har aka kira sallah sai lokacin yasamu uwale tadaina mashi ihun
alwalla yayi yatafi masallaci yana bude gidan yaga hainan tsugunne wuce yayi duk da xuciyarshi ba dadi domin yaji tausayinta
amma ko nuna mata afuska baiyi ba domin yana kallan inda take yadauke kai
tashitai tashiga cikin gidan shara tafara kana tai wanke wanke tana cikin yin wanke wanken uwale tafito
ida nuwanta jajjawur gashi aduduke take ttafiya tamkar yan kaciya duqawatai har qasa inna kwana
wata banxar harara tawurga mata kana kota tsaya amsawa tashige daki
sallamar yalwa ce takarade gidan bashiri uwale tafito daga cikin dakinta domin tunda taji sallamar yalwa tunkamin gari yayi haske to tasan ba lfy ba
yadda taga yalwa ahar getse tasan jiya itama batai bacci ba
lfy yalwa
jiwata mgn uwale keda ganina kinsan ba lfy ba
amma mushiga cikin daki kiji daki suka koma domin ganin hainan najinsu
bani lbrn abinda yafaru dake yalwa kallan banxa yalwa taima uwale
da idanunta wanda suka chanxa kala sukai ja
abinda yasa meki shiya sameni kinga babu wanda xai tambayi wani yadda baki bacci ba
haka nima banyiba to danhaka kiqaleni naji abinda ke damuna
shiru dukkansu sukayi domin kowa da abinda yake tunani yalwa natunanin azabar datasha wanda daran jiya ko kadan bata rumtsaba
abinda yabata mamaki yadda taita ihu amma koda makwabcinta daya bai leqoba kallan uwale tai tace uwale indai irin axaba daya mukasha
to dole kiyi ihu da kikayi makwabtanku sunlequ kai kawai takada mata kina nufin ba wanda yashigo
ba wanda yashigo yalwa da mutane sunji aida har yanxu sunanan koni nayi mamaki dana fito banga gidan cike ba
hmm uwale baki ganin abinda mukaima yarinyar channe yadawo kanmu kina ganinta aiki kawai take tamkarba ita bace mukaima ixaya jiyaba
anya bada gaske yarinyar nan aljana bace
nima tunanin danake yikenan yalwa amma bari mlm yafita muje gidan bokanya tafada mana ko ita wacece
mlm iro yana fita uwale da yalwa suka dau hanyar gidan bokanya
*garin abuja*
😘Ansholly😘
[3/8, 1:07 AM] +234 703 962 5239: 😭BAQAR IZAYA😭 24
😘Ansholly😘