Sashe 1
Bakar Izaya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Copied By
HAYATU BABA ZUBAIRU
(admin
Arewa hausa novels
Novels villa
Duniyan novels
Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
And
Cool novel, makeup and cooking)
WHATSAPP NO:
+2347039625239
[3/8, 1:04 AM] +234 703 962 5239: 😭BAQAR IZAYA😭 1
Bissimillahir rahamanin rahim
sadaukarwa ga qawata maryam rimaye much love you💋💋💋
😘Ansholly😘
Rugar jalo ruwa ake kamarda bakin qwarya kowa yamaida gidanshi yakolle dan darene sosai ruwan harda kankara gidan mlm iro
Yarinyace wacce aqastin shikarinta bazasu wuce goma ba
Zaune ruwa nadokanta sai karkarwa take kowa nacikin gidan yana daki
Amma ita tana waje acikin ruwa harta babanta yana cikin gidan
amma baidamu da itaba yana dakinshi akolle yana bacci mai dadi itako tananan
Cikin ruwa kuka tasa mai tsuma xuciyar mai saurare duk da tasaba amma ba asbd da wahala
Ba adaina ruwan nanba sai kusan asuba kana aka daina amma duk dahaka ana yaiyafi
Tananan zaune har akafara kiran sallah mahaifinta yafito
cikin dakinshi dauke da bota alamun alwallah zaiyi
Jikinshi wata irin rigar sanyice jibgegeya amma duk da haka rawar dari yake
kallo daya yaima inda take yadauke fuskarshi yakama hanyar bayi
Itadai tana zaune tana kallanshi harya fito yagama alwalla yatafi masallaci
wani irin kuka tasa maiban tausayi tana tunanin anya ita diyar mlm iro ce
dan da ita yarshice daya tausaya mata yadda yaganta cikin wannan sanyin
shikanshi babba yanajin sanyi ina ga ita wacce bata wuce shekara gomaba
nanda nan gabanta yafadi data tuno saura wata biyu tacika shekara goma
takama tunani itadai tasan tunda tatashi mutane ketsoran sura beta ciki harda mahaifinta
Wasu harkiranta suke aljana qawarta daya Hadixa
itama sadda tacika shekara tara hadixa tamutu wanda sanadin haka uwar hadixar har gida tazo tai mata danbanxa duka dawata maganar da harta mutu bazata manta tab
[3/8, 1:04 AM] +234 703 962 5239: 😭BAQAR IZAYA😭2
😘Ansholly😘
Saudakarwa g hadixa tunau
Ta zurfafa cikin tunani kowai taji saukar ruwa ajikinta da sauri tadago
taga waye yai mata haka dan bata gama jin sanyin ruwan daya doketaba gashi anxuba mata
wasu ganin inna uwalace yasa tamaida kanta kasa cikin tsawa inna uwale tace dan ubanki mikike
da har yanxu bakitai rafiba ibar ruwa cikin ladabi tace inna naga anyi ruwan sama kuma duk sadda akai ruwa
Naga bana zuwa rafi juyawa inna uwaletai duk tadauko ruwan duk tamaka mata ajiki
wa yannan ruwanne kikace kin tara to bari keji xuwa rafi yaza mammaki dole
daga yau kodaza akwana ana ruwa bance kisaman kuda roba daya ki taraba
nagaji dashan ruwan tare narafi nakeso kobakiji ba
Cikin rawar murya tace naji kana ta dauki tulin tatafi rafi
yayinda tabar uwale nata xaginta dan sotai taimata mgn taimata dan banzan duka
tana fita kofar gida taga babanta dashi dawani makwabcinsu dagaji maganarta
akeyi dan taji anacewa saura wata biyu tacika shekara goma
tasan kuma da ita ake danduk cikin rugar ko yaro zaka tambaya shekarunta indai harya iya magana zai fadama
tazo tagifta tagabansu tawuce dantasan kota gaishesu bazasu ammasa ba dan babant yace karta qara gaisar dashi domin
shiko gaisuwa bayaso tahadashi da ita duk cikin rugarsu sarkin rugarne kawai yake mata magana
kana yake janta ajiki kamar jikarshi zata iyacewa shika daine ke santa duk fadin duniya
hakadai taketa tunane tunane harta kai rafin saida tayi alwalla tai sallah kana tashi zata ibi ruwan kamin
takai tulin cikin ruwa tuni wani irin bacci ya dauketa ba ita tatashiba sai yamma lis tatashi dasaurinta
tadauko tulin dataga gefanta taibi ruwan cikin sauri tajuya xata tatafi taji kamar anriqe mata kafa tawai wayo bataga kowaba
nantake tasa kuka dan tasan duk sadda tai irin wannan to ranar mai qwatarta gurin inna uwale sai Allah kuma
tunda taji kafarta tariqe tasan ita da komawa gida sai anyi sallar magariba haka taita zama anan har
aka kira sallah kana ta tashi tatafi lokacin data isa gida har anfara sallah
[3/8, 1:05 AM] +234 703 962 5239: 😭BAQAR IZAYA😭3
😘ANSHOLLY😘
Uwale nazaune wurin murhu tahassala wuta
kamar maida huwar kai ko inda innuwarta takema bata kallaba
to ita kantama tasan duk sadda tai irin wannan baqar izaya take gallaxa mata
shiyasa tana juye ruwan tatahu gurinta tadir kusa
kawai jitai tace kwanta kimiko man kafarki da sauri ta kwanta
tamiqa mata kafar dan tasaba dasalan cuta irinta inna uwale saidai
duk da tasaba tana tsoran yaukuma wace irin izaya tatana darmata tana cikin tunanin nan taji wata
irin azaba tashiga daga cikin kafarta har cikin kanta wani irin ihu tasaki
dukda sunada taxara daga gidansu zuwa masallaci amma harcan saida sukaji wannan qara
liman da sauran mutane dama angama sallar sukayo gidan mlm iro danjin mike faruwa
kamin sukawo ankuma fasa wata qarar da sauri suka fada ciki ko jiran abasu ixinin shiga basiba
Uwalece riqe da wuka jajjawur ahanninta taqara azamata akan kafa tana azamata tana shedewa tasuma liman ne
yafara mgn haba uwale mi xakici jikin wannan yar yarinyar duka Hainan nawa take daxaki taimata irin wannan baqar ixayar
yarinyar dabata wuce agoya taba uwale tadaga mashi hannu mlm dan Allah kada kataman
kasan mitaiman aikentanai tunda asuba rafi ibar ruwa tanacan tana baccin dana san
bazai zame mana alheriba duka rigarnan dan duk sadda hainan tai bacci nanda sati kajira
kaga abinda zai samu rigarnan kuma konsani baccinta ba alkairi bane
shiyasa nace kamin wani abu yasamemu ita xaifara samu dansu aljanninta insukaga anacis guna mata sun barmu muhuta
daga liman har wa yanda suka shigo tare saida suka yabama uwale gani suke tayi abin arxiki atunaninsu inhar ana musguna ma hainan dole abar masu rigarsu tahuta dan tunda aka haifeta rugarsu take cikin tashin hankali
Liman yace ai uwale bansan haka bane cigaba daga inda kika tsaya dan baxan taba mance
wannan yarinyaba ranar sunanta mai dakina tamutu ranar da tacika shekara dana yamutu ainibaima dace
nazo nacece taba kawai dan xuciyar musilinci amma yanxu ko kasheta zakiyi nagama magana
wani daga chan gefe yace wallahi dama kashetan akayi dama yafi mana kwanciyar hankali
hakadai suka juya sukatai kowa yana fadin albarkacin bakinshi
😘Ansholly😘
[3/8, 1:05 AM] +234 703 962 5239: 😭BAQAR IZAYA😭4
😘Ansholly😘
Ruwa inna uwale tadebo tawatsa mata afuska wata ajiyar zuciya Hainan
tasaki wadda dagaji bata dadi bane tai maza tatashi xaune
tana kallan inna uwale dan ubanki bari kallona shegiya
maiya toni kurwata tafi karfinki wallahi saida kicinye tawasu badai uwale ba
kuma kitashi ki maxa ga wankinan kiman cikin ladabi ta bude baki tana magana
tace dan Allah inna uwale kiyi haquri sai gobe nai maki bakiji yadda qafata takeman ciwo
aikamar jira take tarife baki taji duka ko ina ajikinta saida tai mata lilis da irin dorunar korar rakummar da sike ta fiya da ita kiwo
kana tace kitashi kitafi kiman wankin kona qara maki mayaiya wace harta mahaifiyarta bata bariba
haka taja jiki hartakai inda wankin yake kukanma bata iyawa dan banda zafin duka da zafin da kafarta takeyi wata irin yunwa takeji dan yau satinta guda ko lumar tuwa batasa abakinta ba
hakadai tafara wankin cikin jiga tuwa wata tsawa taji abayanta kobata wai wayaba tasan inna uwalece dan ubanki daga zaune zaki man wankin
dasauri hainan tatashi tsaye duk da kafarta namata azaba amma hakataita wankin harqafe daya nadare
kowa nagidan yai bacci ahankali takejan qafarta hartaje cikin madahin gidan dan yinwa takeji tamkar zata mutu
tacisa a ta iske tuwo kuma yanada yawa tasan uwale ta ajeshi nadimaman safe harta maida zata rife sai wata zuciyar tace gwara kici
dan kinsan kokici kokar kici baxaki tsallake izayar uwale ba gwarama kisan laifi kikai mata tazubo miya cikin tuwan tazauna duk yawanshi saida tacinye shi
kana tatashi taje tasha ruwa tadawo tazauna jitake kamarta yanke qafarta tayar sbd wani irin radadi take mata haka taita kuka
har aka kira sallah asuba tanan zaune a inda yazame mata daki wani irin xaxxafan zazxabi yarifeta sai rawar sanyi take
[3/8, 1:05 AM] +234 703 962 5239: 😭BAQAR IZAYA😭 5
😘Ansholly😘
Haka malam iro yazo yawuceta yatafi masallaci ko kallo bata isheshiba
itama tashi tayi daqel ta dauki tulu tana tafiya tana hada hanya dan batasu inna uwale
tazo ta isketa tasan dan banzan duka zata sha
tana fita gidan sarkin rugarsu tayi dan tasan shikade zai iya tai makonta
Shima bacikin gidan tashiga ba awajan gidan tatsaya dan matanshi sun hanata shiga
sunce duk ranar da taqara shigam masu gida saisun illatata tana nan zaune har aka fito masallaci
dayake akwai hasken farin wata shiyasa yaga neta
Yace hainan mikike anan da asussuba haka tadago fuskarta daqel dumin ta gala baita iya gala baita
wani bafa danshi yasa yadaukota ya ajiyeta acikin dakinshi kana yadauko wani magani yami qama bafadan yace bata tasha
Ya dagata yabata maganin tasha kana yabashi wani yace ammshi kashafa mata aqafar saida yagama duk umarnin da sarki yabashi kana yaja gefe yatsaya
Saida suka kwashe kusan minti talatin har gari yasoma haske
kana cikin ikon Allah xaxxabin yasauka kuma kafar tarage yimata zafi
Takalli sarkin tace ardo nagode murmushi kawai yai mata kana yace mikikaima uwale tai maki wannan dukan
bata boye mashi komiba saida yayi danjim domin shikanshi yasan duk sadda hainan tai bacci
garinshi yana cikin matsala domin bata bacci daga shekara sai shekara to yanxu gashi saura wata biyu tayi shekara goma
kenan wannan karin bazata ciki shekara goma ba abubuwa zasu faru dan bawai abu dayane ke faruwa ba
Ita dai hainan zuba mashi ido tai tana kallanshi can dai yadago shima yakalleta yace kiyi haquri hainan Allah zai saka maki
inda ita mahaifiyarkice aiba zatai maki hakaba
Hainan tace yauwa ardo dan Allah kabani lbrn ni wacece dan naji wasu suna cewa waini nakashe mahaifiyata da kakanni na
dan Allah dagaske ardo taqare maganar tana kuka
ardo yakalleta cikin tausayi yace share hawayanki kinji hainan yanzu
zakisan koke wacece
*tuna baya*
😘ANSHOLLY😘
08136195038
[3/8, 1:05 AM] +234 703 962 5239: 😭BAQAR IZAYA😭 6
😘Ansholly😘
Kamar yadda kikasani rugarnan hade take da Fulani da buzaye
to haka take tun kaka da kakanni gidan mlm sule da malm amadu makwabtane kana kuma abokaine
nasosai da sosai wanda duk rugarnan ansan yadda sukesan junansu har matansu haka suke
Yayinda malm sule yake ba fulatani shikuma mlm amadu buxune duk dare tare sukecin abinci
HAYATU BABA ZUBAIRU
(admin
Arewa hausa novels
Novels villa
Duniyan novels
Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
And
Cool novel, makeup and cooking)
WHATSAPP NO:
+2347039625239
[3/8, 1:04 AM] +234 703 962 5239: 😭BAQAR IZAYA😭 1
Bissimillahir rahamanin rahim
sadaukarwa ga qawata maryam rimaye much love you💋💋💋
😘Ansholly😘
Rugar jalo ruwa ake kamarda bakin qwarya kowa yamaida gidanshi yakolle dan darene sosai ruwan harda kankara gidan mlm iro
Yarinyace wacce aqastin shikarinta bazasu wuce goma ba
Zaune ruwa nadokanta sai karkarwa take kowa nacikin gidan yana daki
Amma ita tana waje acikin ruwa harta babanta yana cikin gidan
amma baidamu da itaba yana dakinshi akolle yana bacci mai dadi itako tananan
Cikin ruwa kuka tasa mai tsuma xuciyar mai saurare duk da tasaba amma ba asbd da wahala
Ba adaina ruwan nanba sai kusan asuba kana aka daina amma duk dahaka ana yaiyafi
Tananan zaune har akafara kiran sallah mahaifinta yafito
cikin dakinshi dauke da bota alamun alwallah zaiyi
Jikinshi wata irin rigar sanyice jibgegeya amma duk da haka rawar dari yake
kallo daya yaima inda take yadauke fuskarshi yakama hanyar bayi
Itadai tana zaune tana kallanshi harya fito yagama alwalla yatafi masallaci
wani irin kuka tasa maiban tausayi tana tunanin anya ita diyar mlm iro ce
dan da ita yarshice daya tausaya mata yadda yaganta cikin wannan sanyin
shikanshi babba yanajin sanyi ina ga ita wacce bata wuce shekara gomaba
nanda nan gabanta yafadi data tuno saura wata biyu tacika shekara goma
takama tunani itadai tasan tunda tatashi mutane ketsoran sura beta ciki harda mahaifinta
Wasu harkiranta suke aljana qawarta daya Hadixa
itama sadda tacika shekara tara hadixa tamutu wanda sanadin haka uwar hadixar har gida tazo tai mata danbanxa duka dawata maganar da harta mutu bazata manta tab
[3/8, 1:04 AM] +234 703 962 5239: 😭BAQAR IZAYA😭2
😘Ansholly😘
Saudakarwa g hadixa tunau
Ta zurfafa cikin tunani kowai taji saukar ruwa ajikinta da sauri tadago
taga waye yai mata haka dan bata gama jin sanyin ruwan daya doketaba gashi anxuba mata
wasu ganin inna uwalace yasa tamaida kanta kasa cikin tsawa inna uwale tace dan ubanki mikike
da har yanxu bakitai rafiba ibar ruwa cikin ladabi tace inna naga anyi ruwan sama kuma duk sadda akai ruwa
Naga bana zuwa rafi juyawa inna uwaletai duk tadauko ruwan duk tamaka mata ajiki
wa yannan ruwanne kikace kin tara to bari keji xuwa rafi yaza mammaki dole
daga yau kodaza akwana ana ruwa bance kisaman kuda roba daya ki taraba
nagaji dashan ruwan tare narafi nakeso kobakiji ba
Cikin rawar murya tace naji kana ta dauki tulin tatafi rafi
yayinda tabar uwale nata xaginta dan sotai taimata mgn taimata dan banzan duka
tana fita kofar gida taga babanta dashi dawani makwabcinsu dagaji maganarta
akeyi dan taji anacewa saura wata biyu tacika shekara goma
tasan kuma da ita ake danduk cikin rugar ko yaro zaka tambaya shekarunta indai harya iya magana zai fadama
tazo tagifta tagabansu tawuce dantasan kota gaishesu bazasu ammasa ba dan babant yace karta qara gaisar dashi domin
shiko gaisuwa bayaso tahadashi da ita duk cikin rugarsu sarkin rugarne kawai yake mata magana
kana yake janta ajiki kamar jikarshi zata iyacewa shika daine ke santa duk fadin duniya
hakadai taketa tunane tunane harta kai rafin saida tayi alwalla tai sallah kana tashi zata ibi ruwan kamin
takai tulin cikin ruwa tuni wani irin bacci ya dauketa ba ita tatashiba sai yamma lis tatashi dasaurinta
tadauko tulin dataga gefanta taibi ruwan cikin sauri tajuya xata tatafi taji kamar anriqe mata kafa tawai wayo bataga kowaba
nantake tasa kuka dan tasan duk sadda tai irin wannan to ranar mai qwatarta gurin inna uwale sai Allah kuma
tunda taji kafarta tariqe tasan ita da komawa gida sai anyi sallar magariba haka taita zama anan har
aka kira sallah kana ta tashi tatafi lokacin data isa gida har anfara sallah
[3/8, 1:05 AM] +234 703 962 5239: 😭BAQAR IZAYA😭3
😘ANSHOLLY😘
Uwale nazaune wurin murhu tahassala wuta
kamar maida huwar kai ko inda innuwarta takema bata kallaba
to ita kantama tasan duk sadda tai irin wannan baqar izaya take gallaxa mata
shiyasa tana juye ruwan tatahu gurinta tadir kusa
kawai jitai tace kwanta kimiko man kafarki da sauri ta kwanta
tamiqa mata kafar dan tasaba dasalan cuta irinta inna uwale saidai
duk da tasaba tana tsoran yaukuma wace irin izaya tatana darmata tana cikin tunanin nan taji wata
irin azaba tashiga daga cikin kafarta har cikin kanta wani irin ihu tasaki
dukda sunada taxara daga gidansu zuwa masallaci amma harcan saida sukaji wannan qara
liman da sauran mutane dama angama sallar sukayo gidan mlm iro danjin mike faruwa
kamin sukawo ankuma fasa wata qarar da sauri suka fada ciki ko jiran abasu ixinin shiga basiba
Uwalece riqe da wuka jajjawur ahanninta taqara azamata akan kafa tana azamata tana shedewa tasuma liman ne
yafara mgn haba uwale mi xakici jikin wannan yar yarinyar duka Hainan nawa take daxaki taimata irin wannan baqar ixayar
yarinyar dabata wuce agoya taba uwale tadaga mashi hannu mlm dan Allah kada kataman
kasan mitaiman aikentanai tunda asuba rafi ibar ruwa tanacan tana baccin dana san
bazai zame mana alheriba duka rigarnan dan duk sadda hainan tai bacci nanda sati kajira
kaga abinda zai samu rigarnan kuma konsani baccinta ba alkairi bane
shiyasa nace kamin wani abu yasamemu ita xaifara samu dansu aljanninta insukaga anacis guna mata sun barmu muhuta
daga liman har wa yanda suka shigo tare saida suka yabama uwale gani suke tayi abin arxiki atunaninsu inhar ana musguna ma hainan dole abar masu rigarsu tahuta dan tunda aka haifeta rugarsu take cikin tashin hankali
Liman yace ai uwale bansan haka bane cigaba daga inda kika tsaya dan baxan taba mance
wannan yarinyaba ranar sunanta mai dakina tamutu ranar da tacika shekara dana yamutu ainibaima dace
nazo nacece taba kawai dan xuciyar musilinci amma yanxu ko kasheta zakiyi nagama magana
wani daga chan gefe yace wallahi dama kashetan akayi dama yafi mana kwanciyar hankali
hakadai suka juya sukatai kowa yana fadin albarkacin bakinshi
😘Ansholly😘
[3/8, 1:05 AM] +234 703 962 5239: 😭BAQAR IZAYA😭4
😘Ansholly😘
Ruwa inna uwale tadebo tawatsa mata afuska wata ajiyar zuciya Hainan
tasaki wadda dagaji bata dadi bane tai maza tatashi xaune
tana kallan inna uwale dan ubanki bari kallona shegiya
maiya toni kurwata tafi karfinki wallahi saida kicinye tawasu badai uwale ba
kuma kitashi ki maxa ga wankinan kiman cikin ladabi ta bude baki tana magana
tace dan Allah inna uwale kiyi haquri sai gobe nai maki bakiji yadda qafata takeman ciwo
aikamar jira take tarife baki taji duka ko ina ajikinta saida tai mata lilis da irin dorunar korar rakummar da sike ta fiya da ita kiwo
kana tace kitashi kitafi kiman wankin kona qara maki mayaiya wace harta mahaifiyarta bata bariba
haka taja jiki hartakai inda wankin yake kukanma bata iyawa dan banda zafin duka da zafin da kafarta takeyi wata irin yunwa takeji dan yau satinta guda ko lumar tuwa batasa abakinta ba
hakadai tafara wankin cikin jiga tuwa wata tsawa taji abayanta kobata wai wayaba tasan inna uwalece dan ubanki daga zaune zaki man wankin
dasauri hainan tatashi tsaye duk da kafarta namata azaba amma hakataita wankin harqafe daya nadare
kowa nagidan yai bacci ahankali takejan qafarta hartaje cikin madahin gidan dan yinwa takeji tamkar zata mutu
tacisa a ta iske tuwo kuma yanada yawa tasan uwale ta ajeshi nadimaman safe harta maida zata rife sai wata zuciyar tace gwara kici
dan kinsan kokici kokar kici baxaki tsallake izayar uwale ba gwarama kisan laifi kikai mata tazubo miya cikin tuwan tazauna duk yawanshi saida tacinye shi
kana tatashi taje tasha ruwa tadawo tazauna jitake kamarta yanke qafarta tayar sbd wani irin radadi take mata haka taita kuka
har aka kira sallah asuba tanan zaune a inda yazame mata daki wani irin xaxxafan zazxabi yarifeta sai rawar sanyi take
[3/8, 1:05 AM] +234 703 962 5239: 😭BAQAR IZAYA😭 5
😘Ansholly😘
Haka malam iro yazo yawuceta yatafi masallaci ko kallo bata isheshiba
itama tashi tayi daqel ta dauki tulu tana tafiya tana hada hanya dan batasu inna uwale
tazo ta isketa tasan dan banzan duka zata sha
tana fita gidan sarkin rugarsu tayi dan tasan shikade zai iya tai makonta
Shima bacikin gidan tashiga ba awajan gidan tatsaya dan matanshi sun hanata shiga
sunce duk ranar da taqara shigam masu gida saisun illatata tana nan zaune har aka fito masallaci
dayake akwai hasken farin wata shiyasa yaga neta
Yace hainan mikike anan da asussuba haka tadago fuskarta daqel dumin ta gala baita iya gala baita
wani bafa danshi yasa yadaukota ya ajiyeta acikin dakinshi kana yadauko wani magani yami qama bafadan yace bata tasha
Ya dagata yabata maganin tasha kana yabashi wani yace ammshi kashafa mata aqafar saida yagama duk umarnin da sarki yabashi kana yaja gefe yatsaya
Saida suka kwashe kusan minti talatin har gari yasoma haske
kana cikin ikon Allah xaxxabin yasauka kuma kafar tarage yimata zafi
Takalli sarkin tace ardo nagode murmushi kawai yai mata kana yace mikikaima uwale tai maki wannan dukan
bata boye mashi komiba saida yayi danjim domin shikanshi yasan duk sadda hainan tai bacci
garinshi yana cikin matsala domin bata bacci daga shekara sai shekara to yanxu gashi saura wata biyu tayi shekara goma
kenan wannan karin bazata ciki shekara goma ba abubuwa zasu faru dan bawai abu dayane ke faruwa ba
Ita dai hainan zuba mashi ido tai tana kallanshi can dai yadago shima yakalleta yace kiyi haquri hainan Allah zai saka maki
inda ita mahaifiyarkice aiba zatai maki hakaba
Hainan tace yauwa ardo dan Allah kabani lbrn ni wacece dan naji wasu suna cewa waini nakashe mahaifiyata da kakanni na
dan Allah dagaske ardo taqare maganar tana kuka
ardo yakalleta cikin tausayi yace share hawayanki kinji hainan yanzu
zakisan koke wacece
*tuna baya*
😘ANSHOLLY😘
08136195038
[3/8, 1:05 AM] +234 703 962 5239: 😭BAQAR IZAYA😭 6
😘Ansholly😘
Kamar yadda kikasani rugarnan hade take da Fulani da buzaye
to haka take tun kaka da kakanni gidan mlm sule da malm amadu makwabtane kana kuma abokaine
nasosai da sosai wanda duk rugarnan ansan yadda sukesan junansu har matansu haka suke
Yayinda malm sule yake ba fulatani shikuma mlm amadu buxune duk dare tare sukecin abinci