Sashe 16
Bakar Izaya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
bakomi ya'ta daga yanzu ba inda xaki kuma fita har sainan dawani lokaci yayanki ya dauko maki wace xata dunga yin aikinsu uwale batare dasun san bake baceba koba kisan kiyi karatu irin najiya
inaso tace kana tace ngd babu gdy tsaka nunmu kinji 'yata to tace
kana tace mama inane wurin alwala nayi sallah
Hainan aike yau baxakiyi sallah ba duk sadda jini yaxo maki inhar bana cuta bane to baxa kiyisallah ba harsai yatafi kinyi wanka kin gane kai tagyada mata to yanxu tashi mutafi nai maki wanka
kunya hainan taji tasunne kai dan ko jiya taji kunyar wankan datai mata
murmushi tayi kunya kikeji dan karnaga breast din naki qara sunkuyar dakai tayi danko batasan mitace ba
to tunda kunyata kikeji tafi kiyi wankqnki ga bayin chan da sauri tadaga kai dantaga inda tanuna mata inda tashiga jiyane
Ashe bayine niban saniba to amma bayinsu maikyau dariya tayi kana tatashi tafara cire kayan jikinta
pant kadai tabari
towel mama Tamika mata kallanshi taitayi dan batasan mixatai dashiba daura taji ance mata daurawa tayi to jeki kiyi wankan
dariya tayi aiban iyaba mama kiyi hqr kikoya man yau jibi sainayi da kaina
to mije amma anjima xaki qara wani dan anaso mace tana wanka sau ukku ko hudu kinjine eh tace ya yinda suka shiga toilet din
😘Ansholly😘
😭BAKAR IZAYA😭
62_63
*sadaukarwa gareka bawan Allah dukda bansan sunanka ba amma nasan kai masoyin bakar izaya ne sbd kuma nayi wannan typing din Mira an daughter*
😘ANSHOLLY😘
ahankali take tafi cikin gidan harta jiyo magana kasa kasa inda taji mgnr nan tanufa
tura kai tayi cikin dakin wani irin ihu tasaki
da sauri mama sadiya tadafa wanda nima banga daga inda tafito ba wani ihun zatasa saita rife mata baki ishiru nice miyasaki jin tsoro
bango take nunawa dariya mama sadiya tasa to nan miya baki tsoro aciki
cikin tsoro take mgn idanuwanta aremtse to miyasa wa innan mutanan suke asama ni kice sutafi bana sansu
wurin TV taje takashe to bude idanki suntafi
ahankali tabude kana tafara bin dakin da kallo
takalli nan takalli chan haka taita juya wuyanta tamkar xai kare
mama sadiya natsaye batace mata komiba saida tagama kallache kallacenta kana taduka har kasa ta gaiyarda mama sadiy
murmushi tayi mata kana tace ida shigowa kinji ya' ta kinje kintsaya abakin qofa takowa take ahankali kanta nakasa dan abinda taji tana takawa shiya dauke mata hankali
wani ihun takuma jin tataka wani abu mai laushi da sauri taja dabaya tafita gidan da gudu bata zame ko inaba sai rafi wata ajiyar zuciya tasaki
aradu nakusa kai kaina makasa inajin wannan matar wace take yanke kan mutanece shiyasa take da tsafi duk gidanta kayan tsafine daga kaga mutum yana magn asama sai kaji kana taka wani abu da sauri talaloba kanta jin yana nan yasata tayi dariya
tulunta tadauka Wanda dama bata ajeyeshi ba yana hannunta duk abinda yafaru
mama sadiya ce tsaye tanata murmushi dan Hainan tabata dariya wani kyakkyawan saurayine yafito daga wani daki sai dariya yake
mama zakisha famafa da wannan yarinyar akwai qauyanci sosai awurin kijibafa wai tv takejima tsoro taji laushin cafet ta gudu kinsan
Allah mama zakisha fama sosai murmushi tayi mai ga dukan alama tafisan tayi murmushi akan dariya
insha Allah habibillah kamin nanda lokacin auranta saita san duk abinda nakeso tasani
😳tofa fans hainan din xatayi aure bamu saniba dole nacigaba dabin mama sadiya dan najiyo maku mitake nifi😏
dariyar yakuma kana yace mama bari naje nasata shigo cikin gidan dan bangaji da dariyar ba
Hainan dauke da ruwa atulu har sauri take qarawa dankar mama sadiya tafito taganta saimi tana zowa daidai qofar gidan taji ita sotake tashiga
ahankali take tafiya cikin gidan ya yinda habibillah ke take mata baya batare data saniba
samun wuri tayi ajiye tulun kana tanifi wani daki dan tace baxata koma wanchan ba
turawa tayi ahankali gadone kadai sai sif to tasan gado shiyasa bata wani damuba duk da yafina uwale kyau sosai wurin sif din tanufa saida tagama bude budanta
harzata juya saita hango wata qofa chan gefe cikin xuciyarta ko jitake inama tun daxu wannan dakin tashigo shidai habibillah binta kawai yake
tana budewa ta tura kai tashige kallanshi kawai take afili take magn wannan dakin yafi wanchan kyau haka dai taketa sorutanta tana tabe tabe harta murdo wani abu
aiko ruwa suka fara xuba ihu tasaki kana tasa kuka aradu baxan kara shigo maku dakiba dan Allah karku yanke man kai natuba ihu kawai take saita kara daga ido tahango Shaw war saitasa wani ihun
haka taketa kuka tana roqun karsu cire mata kai
shi kuma habib yana daga gefe sai dariya yake mata ranqwashi yaji aka da sauri yagimtse dariyar shi
mama sadiya ce cikin bayin tashiga kashe shawar tayi kana tadaga hainan tafito da ita
kalanta hainan tayi cikin rudani mama dan Allah kiyi haquri aradu nagama shigowa dama kekice nashigo dan Allah kiyi haquri karki yanke man kai
aradu shaka daine dani inkika yanke bansan inda xan samu wani ba duk da dariya ba abin yinta bace yaudai tadara dan yadda taga hainan na mgn tamkar taga wuqar yanke kantan agabanta
page nan nakune my daughter keda Mira danku ukku nayi wannan page
😘Ansholly😘
😭BAKAR IZAYA😭
65_66
www.Aishamusa.blog.com
😘ANSHOLLY😘
bayan sunshiga toilet din mm sadiya taci gaba dakoya mata yadda ake amfani da abubuwan ciki brush tadauko kana tamatsa toothpaste mikoma hainan tayi amshi
bata amsa ba saima tayi tsaye tana kallanta dan tana tunanin mixatai dashi
hakan da mm sadiya taganine yasata itama dauko brush miqa mata tayi amshi kiyi duk abinda kikaga nayi
ba musu ta amsa yadda taga mm sadiya tayi itama haka tayi bakinta sai jini yake amma saida tasata tatisa kusan so biyar haka taitayi har jinin yadan rage xuba kana tace to barshi haka amma kullin xakinayi sau biyar arana kinji ko eh
wanka tai mata sosai dan har gashinta tawanke mata wanda dattinshi tamkar abula take kwana zata iya cewa tunda takeba ataba wanke mata gashiba ko akitsashi
mm sadiya tasaba gashin yafi sau goma kana taga yafara fita shekara shabiyu ace ba ataba wanke abuba aidole yayi datti
shima jikinta saida tasabashi sosai saigashi har wani kyau taqara 😁fans kunga hainan kuwa tamkar ba itaba lol
saida taimata tas kana tanadota cikin towel tamkar jinjira kwalliya tayi mata kana tadauko kayan indiawa masu shegen kyau riga da wando tabata tasa
wow beauty tsarki yatabbata ga ubangijin dayayi wannan halitta inji Habib wanda yashigo dai dai lokacin data gamasa kayan ita kanta mm sadiya baki tasaki tana kallan hainan dan tayi kyau sosai waima yanxu kenan inaga nan gaba
wurin habib tayi yaya ina kwana kin tashi lfy beauty kinga kyan dakikai kigode ma Allah beauty nasan ko cikin jinsunmu sai antona kamin asamu mai irin kyawanki ke aljan
mm sadiya ce tadaka mai tsawa waye ya tambaye ka wuce mutafi kitchen kallanta Hainan take dan batasan mitake nufida kirkice din ba
ganin har mamar takusa qofa yasata juyawa wurin habib yaya miye mama take nufida kirkice
kallanta yayi dan shima baisan mitake nufiba mama hartakai qofa taji babu sawun hainan juyowa tayi tsaye taganta inda tabarta ko motsawa batayi ba
bata damuba barcinma fadada fuskarta datayi da murmushi miya faru my daughter naga baki tahoba ankuma inji hainan komi take nufi da dagartir
kallanta habib yayi mm waibata gane abinda kike nufida kirkice ba
dariya mm tayi tabbas akwai aiki agabanta sosai amma tasan insha allahu nanda 6month taci rabi acikin jahilcinta tynda taga brain nata naja
kitchen nace mata tazo muje namanta batasan ana kiranshi hakaba dariya Habib yasa yanxu ke 👈🏻 kitchen din kike kira kirkice cunno baki tayi tamkar zatayi kuka dan ita tatsani dariya
ganin yadda hainan takusa kuka yasa mm sadiya ranqwashin habib kana taja hannun hainan yi haquri kinji ya'ta muje madafi mugirka abinda zamuci
hanyar dakin data shiga jiya taga sunyi dan danan jikinta yakama rawa dandai kawai bata iyacema mama baxata shigaba shiyasa tabita inda hankalinta yakwanta da bataga
bataga yan sama jannati ba lol
*agurguje hainan yanxu watanta shidda agidan*
Ansholly😘😘
😭BAKAR IZAYA😭
67_68
www.Aishamusa.blog.com
😘ANSHOLLY😘
hainan yanxu watanta shidda agidan mm sadiya tayi kyau fatarta tamkar kalatsa jini yafito
yanzu suna izif bakwa karatun boko alhamdulillah dan har turanci tanayi sosai bazakace batashiga makaranta ba kusan yare biyar takeji mama sadiya kanta tana mamakin irin qwanyar hainan amma datai tuna cewa insuka fara ba abinda ke tayar dasu sai sallah da dare haka sukeyi har sai asuba kanasu bari akoma ma girki
fans inkukaga hainan bazoku ganeta ba dan bazakace itace wadda uwale ke ganama izaya ba
yanxu ba abinda bata sani ba cikin gidan TV ma yanxu da kanta take kunnawa ita kanta tana makanta dariya inta tuno da shirmanta ya yinda tasaba da mm sadiya sosai dan daga ita har Habib suna nuna mata soyayya
tunda tashiga gidan bata taba fitaba
uwale bata taba sanin hainan bata cikin gidan ba dan duk sadda tafito zata iske angama mata komi
shiyasa bata damuwa dasai taganta ita tama fisan haka dan yadda takejin tsanarta bata fatan tabude ido taganta agabanta murnarta daya lokacin da bokanya tabata yakusa shima mlm iro bai wani damuba dan bai ganinta
*abuja*
haisham dai yaxama mijin tace dan baida ikon aikata komi saida ixinin Nafi yanxu watan su shidda da aure amma har yanxu baije gidansu ba tama sashi ya chanja no dan kar wani daga cikin gidansu yakirashi
dan bokanta yace mata karta kuskura tabari yayi hulda da iyayanshi dan inhar yaje gidansu xasu karya duk asirin dake jikinshi sai anqara saban shiri akanshi wanda zai dauki lokaci baiyi tasiri akanshiva
tunda Nafi taji haka hankalinta yatashi shiyasa watarana har office dinshi take zuwa duk dan kar yan uwanshi suzo sutafi dashi
kd
hajiya maryam ce zaune tabuga tagumi ya yinda Ameen keta sallama bata jiba hannunta taji kawai ansauke daga kan fuskarta
dagowa tayi takalleshi haba mam miyasa kike damun kanki dayawa kinsan dai inda bros yana cikin hankalinshi bazai iya sati daya baizo yaganki ba
mam wannan damuwar da kike ba abinda zai sauya inbama kikamu dawata cutarba
daki zauna kina damuwa gara kitashi kikaima Allah kukanki mam kinsan addu' ar uwa ga danta batada hijabi wurin ubangiji mum
inaso tace kana tace ngd babu gdy tsaka nunmu kinji 'yata to tace
kana tace mama inane wurin alwala nayi sallah
Hainan aike yau baxakiyi sallah ba duk sadda jini yaxo maki inhar bana cuta bane to baxa kiyisallah ba harsai yatafi kinyi wanka kin gane kai tagyada mata to yanxu tashi mutafi nai maki wanka
kunya hainan taji tasunne kai dan ko jiya taji kunyar wankan datai mata
murmushi tayi kunya kikeji dan karnaga breast din naki qara sunkuyar dakai tayi danko batasan mitace ba
to tunda kunyata kikeji tafi kiyi wankqnki ga bayin chan da sauri tadaga kai dantaga inda tanuna mata inda tashiga jiyane
Ashe bayine niban saniba to amma bayinsu maikyau dariya tayi kana tatashi tafara cire kayan jikinta
pant kadai tabari
towel mama Tamika mata kallanshi taitayi dan batasan mixatai dashiba daura taji ance mata daurawa tayi to jeki kiyi wankan
dariya tayi aiban iyaba mama kiyi hqr kikoya man yau jibi sainayi da kaina
to mije amma anjima xaki qara wani dan anaso mace tana wanka sau ukku ko hudu kinjine eh tace ya yinda suka shiga toilet din
😘Ansholly😘
😭BAKAR IZAYA😭
62_63
*sadaukarwa gareka bawan Allah dukda bansan sunanka ba amma nasan kai masoyin bakar izaya ne sbd kuma nayi wannan typing din Mira an daughter*
😘ANSHOLLY😘
ahankali take tafi cikin gidan harta jiyo magana kasa kasa inda taji mgnr nan tanufa
tura kai tayi cikin dakin wani irin ihu tasaki
da sauri mama sadiya tadafa wanda nima banga daga inda tafito ba wani ihun zatasa saita rife mata baki ishiru nice miyasaki jin tsoro
bango take nunawa dariya mama sadiya tasa to nan miya baki tsoro aciki
cikin tsoro take mgn idanuwanta aremtse to miyasa wa innan mutanan suke asama ni kice sutafi bana sansu
wurin TV taje takashe to bude idanki suntafi
ahankali tabude kana tafara bin dakin da kallo
takalli nan takalli chan haka taita juya wuyanta tamkar xai kare
mama sadiya natsaye batace mata komiba saida tagama kallache kallacenta kana taduka har kasa ta gaiyarda mama sadiy
murmushi tayi mata kana tace ida shigowa kinji ya' ta kinje kintsaya abakin qofa takowa take ahankali kanta nakasa dan abinda taji tana takawa shiya dauke mata hankali
wani ihun takuma jin tataka wani abu mai laushi da sauri taja dabaya tafita gidan da gudu bata zame ko inaba sai rafi wata ajiyar zuciya tasaki
aradu nakusa kai kaina makasa inajin wannan matar wace take yanke kan mutanece shiyasa take da tsafi duk gidanta kayan tsafine daga kaga mutum yana magn asama sai kaji kana taka wani abu da sauri talaloba kanta jin yana nan yasata tayi dariya
tulunta tadauka Wanda dama bata ajeyeshi ba yana hannunta duk abinda yafaru
mama sadiya ce tsaye tanata murmushi dan Hainan tabata dariya wani kyakkyawan saurayine yafito daga wani daki sai dariya yake
mama zakisha famafa da wannan yarinyar akwai qauyanci sosai awurin kijibafa wai tv takejima tsoro taji laushin cafet ta gudu kinsan
Allah mama zakisha fama sosai murmushi tayi mai ga dukan alama tafisan tayi murmushi akan dariya
insha Allah habibillah kamin nanda lokacin auranta saita san duk abinda nakeso tasani
😳tofa fans hainan din xatayi aure bamu saniba dole nacigaba dabin mama sadiya dan najiyo maku mitake nifi😏
dariyar yakuma kana yace mama bari naje nasata shigo cikin gidan dan bangaji da dariyar ba
Hainan dauke da ruwa atulu har sauri take qarawa dankar mama sadiya tafito taganta saimi tana zowa daidai qofar gidan taji ita sotake tashiga
ahankali take tafiya cikin gidan ya yinda habibillah ke take mata baya batare data saniba
samun wuri tayi ajiye tulun kana tanifi wani daki dan tace baxata koma wanchan ba
turawa tayi ahankali gadone kadai sai sif to tasan gado shiyasa bata wani damuba duk da yafina uwale kyau sosai wurin sif din tanufa saida tagama bude budanta
harzata juya saita hango wata qofa chan gefe cikin xuciyarta ko jitake inama tun daxu wannan dakin tashigo shidai habibillah binta kawai yake
tana budewa ta tura kai tashige kallanshi kawai take afili take magn wannan dakin yafi wanchan kyau haka dai taketa sorutanta tana tabe tabe harta murdo wani abu
aiko ruwa suka fara xuba ihu tasaki kana tasa kuka aradu baxan kara shigo maku dakiba dan Allah karku yanke man kai natuba ihu kawai take saita kara daga ido tahango Shaw war saitasa wani ihun
haka taketa kuka tana roqun karsu cire mata kai
shi kuma habib yana daga gefe sai dariya yake mata ranqwashi yaji aka da sauri yagimtse dariyar shi
mama sadiya ce cikin bayin tashiga kashe shawar tayi kana tadaga hainan tafito da ita
kalanta hainan tayi cikin rudani mama dan Allah kiyi haquri aradu nagama shigowa dama kekice nashigo dan Allah kiyi haquri karki yanke man kai
aradu shaka daine dani inkika yanke bansan inda xan samu wani ba duk da dariya ba abin yinta bace yaudai tadara dan yadda taga hainan na mgn tamkar taga wuqar yanke kantan agabanta
page nan nakune my daughter keda Mira danku ukku nayi wannan page
😘Ansholly😘
😭BAKAR IZAYA😭
65_66
www.Aishamusa.blog.com
😘ANSHOLLY😘
bayan sunshiga toilet din mm sadiya taci gaba dakoya mata yadda ake amfani da abubuwan ciki brush tadauko kana tamatsa toothpaste mikoma hainan tayi amshi
bata amsa ba saima tayi tsaye tana kallanta dan tana tunanin mixatai dashi
hakan da mm sadiya taganine yasata itama dauko brush miqa mata tayi amshi kiyi duk abinda kikaga nayi
ba musu ta amsa yadda taga mm sadiya tayi itama haka tayi bakinta sai jini yake amma saida tasata tatisa kusan so biyar haka taitayi har jinin yadan rage xuba kana tace to barshi haka amma kullin xakinayi sau biyar arana kinji ko eh
wanka tai mata sosai dan har gashinta tawanke mata wanda dattinshi tamkar abula take kwana zata iya cewa tunda takeba ataba wanke mata gashiba ko akitsashi
mm sadiya tasaba gashin yafi sau goma kana taga yafara fita shekara shabiyu ace ba ataba wanke abuba aidole yayi datti
shima jikinta saida tasabashi sosai saigashi har wani kyau taqara 😁fans kunga hainan kuwa tamkar ba itaba lol
saida taimata tas kana tanadota cikin towel tamkar jinjira kwalliya tayi mata kana tadauko kayan indiawa masu shegen kyau riga da wando tabata tasa
wow beauty tsarki yatabbata ga ubangijin dayayi wannan halitta inji Habib wanda yashigo dai dai lokacin data gamasa kayan ita kanta mm sadiya baki tasaki tana kallan hainan dan tayi kyau sosai waima yanxu kenan inaga nan gaba
wurin habib tayi yaya ina kwana kin tashi lfy beauty kinga kyan dakikai kigode ma Allah beauty nasan ko cikin jinsunmu sai antona kamin asamu mai irin kyawanki ke aljan
mm sadiya ce tadaka mai tsawa waye ya tambaye ka wuce mutafi kitchen kallanta Hainan take dan batasan mitake nufida kirkice din ba
ganin har mamar takusa qofa yasata juyawa wurin habib yaya miye mama take nufida kirkice
kallanta yayi dan shima baisan mitake nufiba mama hartakai qofa taji babu sawun hainan juyowa tayi tsaye taganta inda tabarta ko motsawa batayi ba
bata damuba barcinma fadada fuskarta datayi da murmushi miya faru my daughter naga baki tahoba ankuma inji hainan komi take nufi da dagartir
kallanta habib yayi mm waibata gane abinda kike nufida kirkice ba
dariya mm tayi tabbas akwai aiki agabanta sosai amma tasan insha allahu nanda 6month taci rabi acikin jahilcinta tynda taga brain nata naja
kitchen nace mata tazo muje namanta batasan ana kiranshi hakaba dariya Habib yasa yanxu ke 👈🏻 kitchen din kike kira kirkice cunno baki tayi tamkar zatayi kuka dan ita tatsani dariya
ganin yadda hainan takusa kuka yasa mm sadiya ranqwashin habib kana taja hannun hainan yi haquri kinji ya'ta muje madafi mugirka abinda zamuci
hanyar dakin data shiga jiya taga sunyi dan danan jikinta yakama rawa dandai kawai bata iyacema mama baxata shigaba shiyasa tabita inda hankalinta yakwanta da bataga
bataga yan sama jannati ba lol
*agurguje hainan yanxu watanta shidda agidan*
Ansholly😘😘
😭BAKAR IZAYA😭
67_68
www.Aishamusa.blog.com
😘ANSHOLLY😘
hainan yanxu watanta shidda agidan mm sadiya tayi kyau fatarta tamkar kalatsa jini yafito
yanzu suna izif bakwa karatun boko alhamdulillah dan har turanci tanayi sosai bazakace batashiga makaranta ba kusan yare biyar takeji mama sadiya kanta tana mamakin irin qwanyar hainan amma datai tuna cewa insuka fara ba abinda ke tayar dasu sai sallah da dare haka sukeyi har sai asuba kanasu bari akoma ma girki
fans inkukaga hainan bazoku ganeta ba dan bazakace itace wadda uwale ke ganama izaya ba
yanxu ba abinda bata sani ba cikin gidan TV ma yanxu da kanta take kunnawa ita kanta tana makanta dariya inta tuno da shirmanta ya yinda tasaba da mm sadiya sosai dan daga ita har Habib suna nuna mata soyayya
tunda tashiga gidan bata taba fitaba
uwale bata taba sanin hainan bata cikin gidan ba dan duk sadda tafito zata iske angama mata komi
shiyasa bata damuwa dasai taganta ita tama fisan haka dan yadda takejin tsanarta bata fatan tabude ido taganta agabanta murnarta daya lokacin da bokanya tabata yakusa shima mlm iro bai wani damuba dan bai ganinta
*abuja*
haisham dai yaxama mijin tace dan baida ikon aikata komi saida ixinin Nafi yanxu watan su shidda da aure amma har yanxu baije gidansu ba tama sashi ya chanja no dan kar wani daga cikin gidansu yakirashi
dan bokanta yace mata karta kuskura tabari yayi hulda da iyayanshi dan inhar yaje gidansu xasu karya duk asirin dake jikinshi sai anqara saban shiri akanshi wanda zai dauki lokaci baiyi tasiri akanshiva
tunda Nafi taji haka hankalinta yatashi shiyasa watarana har office dinshi take zuwa duk dan kar yan uwanshi suzo sutafi dashi
kd
hajiya maryam ce zaune tabuga tagumi ya yinda Ameen keta sallama bata jiba hannunta taji kawai ansauke daga kan fuskarta
dagowa tayi takalleshi haba mam miyasa kike damun kanki dayawa kinsan dai inda bros yana cikin hankalinshi bazai iya sati daya baizo yaganki ba
mam wannan damuwar da kike ba abinda zai sauya inbama kikamu dawata cutarba
daki zauna kina damuwa gara kitashi kikaima Allah kukanki mam kinsan addu' ar uwa ga danta batada hijabi wurin ubangiji mum