Sashe 20
Bakar Izaya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
tashi tsaye tayi ke sadi tashi muje chan maci abincin ai saukima mijin nawa yanada part dinshi yau dasai ankorani
hmm kaji Nafi to basai ki ajiye masu abincin ba shima kiyi xuciya da shi amma ba injini ba inji Mira lol
sallama sukai amsa masu akai kana akabasu ixinin shiga shikanshi ardo saida gabanshi yafadi amma yadake gaisawa sukai amutince
kallan ardo alhaji hamza yayi nasan baka ganeni ba nine hamxa wanda mlm amadu yaba ajiyar nan
ai ardo sai aka aqara fadada fuska Allah sarki aradu ban ganeka ba kayiman kyau baccin kaqara manyanta su ameen yanuna wa innanfa yaranka ne
eh wannan shine babba haisham lokacin da su mlm amadu sukaje shi yana makaranta sai wannan suka iske wato ameen
to Allah shiryasu Amin inji alhaji hamxa kaga nadawo batare danakai lokacin da aka ibar man bako
ai gwara dakazo yanxu dan yarinyar nacikin matsin rayuwa kwanan nanmane naji da sauki nan yahau basu lbrin irin yadda uwale ke ganama hainan bakar ixaya
uwale da yalwa dariya kawai suke tana lomar karshe maikudi dake cikin daki yana bacci ya kurma wani irin ihu da sauri uwale tayi hanyar dakin
daukoshi tayi sai wani shureshure yake alamar dai mutuwa wata uwar kara uwale tasaki wadda tasa makwafta shigowa
jijjiga maikudi take amma rai yayi halinsa sakinshi tayi da sauri yalwa tatareshi wurin hainan tayi wadda ke tsaye taketa zare ido dantasan rugar ba amutuwar Allah da anmutu ance itace wani uban mari taji andauketa dashi wanda yasata ganin star's
kamin tadawo daidai taji anwani jata kanta tabuga abango take jini yafara wanke mata fuska wani irin duhu yaziyarci idanuwanta kasa tatai xata fadi alamar tasume
janta uwale tayi har wurin madahi wuqar da yalwa tasa zata nane takalmanta tadauko cire rigar jikin Hainan tayi wuqar ta axamata bisa baya wani razanan nan ihu tasaka
alhaji hamxa yagoge hawayan da suka xubo mashi shida ameen shikam gogan ko gexau baiyi ba saidai jijiyoyin kanshi dasuka tashi sukai jawur alamun ranshi yagama baci
alhaji hamxa ne yayi mgn nidama nasan mlm amadu ya mutu yadda naketa ganinshi cikin mafarki na kana yana tacewa
nazo nataimaki diyar dije
mlm sule ne dai bansan ya mutuba Allah yajiqan rai Amin inji ardo
haisham ne yayi mgn wanda tun xuwansu bayan da gaisuwar da akai bai qaracewa komiba to koza asamu wanda zai rakamu chan gidansu yarinyar
a,a wannan ba matsala bace tashi kawai muje ni narakaku inji ardo
hanyar gidan mlm iro suka dauka suna gaf da isa gidan sukaji anyi wani raxanan ihu da sauri suka shige gidan lokacin har idanuwan Hainan sunfara xama ja ina uwale ita batama luraba
wukar tadauko zata manna mata afuska dan cikin jikinta nanne kadai bata samata ba yayinda mutane suka fara xarewa ciki kuwa harda yalwa dan yanxu jinine ke fita daga cikin idan hainan
Ansholly😭BAKAR IZAYA😭
110_115
this page dedicated for Ansholly novels 1&2
😘Ansholly😘
su Nafi koda suka shiga gidan samun wuri sukai suka zauna sai raba ido suke dan palon yahadu duk cikin palon dake cikin gidanta ba wanda yakaishi haduwa
kalle kalle kawai suke batare da sunwani tunanin basu kyauta ba dabasuyi sallama ba
chan yar aiki tafito riqe da wani qatan fliat gabansu tazo ta aje barkanku da zuwa gashi inji hajiya tace kugamaci nakaiku shashan yallaban
cikin yatsina Nafi take kallan habiba yar aiki au ashe kunsan da zuwana aka banxatar dani haka ita hajiyar bazataxo mugaisa ba saidai aturo mana abinci ga mayu ko
kiyi hakuri hajiya itace ta aikoni nakawo maku amma tace ita batada lokacin yara marar tarbiyya irinku dan haka da kungama cin abinci kutashi maza kubar mata palo akaiku part din mijinki dan tanada buqatar palonta
amma kiga farceni ranki shidadi wannan aiken uwar dakina ne wani irin bakin ciki Nafi taji yarifeta amma zatasan tai mata haka tarantse da Allah saita rabata da haisham gaba1 taga qaryar rashin mutinci
tam Nafi ta Allah bataki ba inji my daughter
tashi tsaye tayi ke sadi tashi muje chan maci abincin ai saukima mijin nawa yanada part dinshi yau dasai ankorani
hmm kaji Nafi to basai ki ajiye masu abincin ba shima kiyi xuciya da shi amma ba injini ba inji Mira lol
sallama sukai amsa masu akai kana akabasu ixinin shiga shikanshi ardo saida gabanshi yafadi amma yadake gaisawa sukai amutince
kallan ardo alhaji hamza yayi nasan baka ganeni ba nine hamxa wanda mlm amadu yaba ajiyar nan
ai ardo sai aka aqara fadada fuska Allah sarki aradu ban ganeka ba kayiman kyau baccin kaqara manyanta su ameen yanuna wa innanfa yaranka ne
eh wannan shine babba haisham lokacin da su mlm amadu sukaje shi yana makaranta sai wannan suka iske wato ameen
to Allah shiryasu Amin inji alhaji hamxa kaga nadawo batare danakai lokacin da aka ibar man bako
ai gwara dakazo yanxu dan yarinyar nacikin matsin rayuwa kwanan nanmane naji da sauki nan yahau basu lbrin irin yadda uwale ke ganama hainan bakar ixaya
uwale da yalwa dariya kawai suke tana lomar karshe maikudi dake cikin daki yana bacci ya kurma wani irin ihu da sauri uwale tayi hanyar dakin
daukoshi tayi sai wani shureshure yake alamar dai mutuwa wata uwar kara uwale tasaki wadda tasa makwafta shigowa
jijjiga maikudi take amma rai yayi halinsa sakinshi tayi da sauri yalwa tatareshi wurin hainan tayi wadda ke tsaye taketa zare ido dantasan rugar ba amutuwar Allah da anmutu ance itace wani uban mari taji andauketa dashi wanda yasata ganin star's
kamin tadawo daidai taji anwani jata kanta tabuga abango take jini yafara wanke mata fuska wani irin duhu yaziyarci idanuwanta kasa tatai xata fadi alamar tasume
janta uwale tayi har wurin madahi wuqar da yalwa tasa zata nane takalmanta tadauko cire rigar jikin Hainan tayi wuqar ta axamata bisa baya wani razanan nan ihu tasaka
alhaji hamxa yagoge hawayan da suka xubo mashi shida ameen shikam gogan ko gexau baiyi ba saidai jijiyoyin kanshi dasuka tashi sukai jawur alamun ranshi yagama baci
alhaji hamxa ne yayi mgn nidama nasan mlm amadu ya mutu yadda naketa ganinshi cikin mafarki na kana yana tacewa
nazo nataimaki diyar dije
mlm sule ne dai bansan ya mutuba Allah yajiqan rai Amin inji ardo
haisham ne yayi mgn wanda tun xuwansu bayan da gaisuwar da akai bai qaracewa komiba to koza asamu wanda zai rakamu chan gidansu yarinyar
a,a wannan ba matsala bace tashi kawai muje ni narakaku inji ardo
hanyar gidan mlm iro suka dauka suna gaf da isa gidan sukaji anyi wani raxanan ihu da sauri suka shige gidan lokacin har idanuwan Hainan sunfara xama ja ina uwale ita batama luraba
wukar tadauko zata manna mata afuska dan cikin jikinta nanne kadai bata samata ba yayinda mutane suka fara xarewa ciki kuwa harda yalwa dan yanxu jinine ke fita daga cikin idan hainan
Ansholly
😭BAKAR IZAYA😭
115_120
😘Ansholly😘
uwale duk bata luraba jitai hanninta na lauyewa yana komawa kan fuskarta
wani razanan nan ihu tasaki haqoranta duk suka zobo nashashan datasa wutar ihu take tana dahe da wurin su yalwa ne naga sundawo
cikin gidan suna fita suka iiske wajan yazama wani qatan rami wanda basu ganin iyakarshi yalwace tabasu shawar sudawo ciki gwara azabar ciki data waje
tashi hainan tayi tana dariya sannu ahankali duhu yafara mamaye wajan
ardo nagani yanata qyarma yana dana sanin zuwanshi miyasa baisa yaro yarakosu ba yasan yau kashinsu yabushe yasan dasu zata gama
mgnr da alhaji hamza yayi ce tadawo ardo daga tunanin dayatai
haisham kuciba dakarantu al,qur'ani daga ayatul kursiyu d falaq d nas karatun suka fara duk da yanzu gidan yayi duhu dayawa ko tafin hannunka baka gani sai ihun mata daketa tashi
shidai ardo tsaye yake dan baisan miye zai aikataba
basu shafe daqiqa goma ba wurin yafara haske chan kuma yawashe
qasa Hainan tayi zata fadi alamar aljannun sun saketa da sauri haisham yatareta maida mata doguwar rigartar yayi wadda uwale tacere mata Allah yasuma tanada underwears ajikinta
daukarta yayi tamkar yar baby yafita da ita yayinda ameen ke take mashi baya dan yaji haushin karatun da dad yace aimata yaso abarsu sujibgu kana amma duk da haka yaji dadi dan duk cikinsu babu wanda baida taban wuta ajikinshi
wanda ma yafina hainan bakamar uwale wadda rabin jikinta duk asale yake
da gudu mlm iro yashigo cikin gidan wurinda maikudi yake yayi girgixashi yake amma ina kaida gani babu rai ajikinshi kuka yasa tamkar qaramin yaro shikenan
takashe man yaro aradun Allah tagama zama gidana inkuma taqara dawowa aradu saina halakata saidai nima ta halakani
alhaji hamza ne yaitabashi hakuri daqyal yahaqura
to yanxu dai ayi haquri aima yaro wanka aje aruhoshi Allah yaqyauta gaba kudi yadebu aljihunshi baisan konawa bane yabashi hannu yana rawa mlm iro ya amshe
su uwale kam ba,asan inda akeba gwarama yalwa da sauran matan dan wasuma da kansu suka tafi gida su yaha daine saida aka daukesu
haisham bai ajeta ako inaba sai afadar ardo ruwa yace abashi shafa mata yayi afuska afirgice tatashi tana kallanshi
juya fuskar yayi dan hakanan yaji wani abu yadaki zuciyarshi daga kallan da taimai daya tak
maida hankalinta tayi wajan ameen murmushi yayi mata itama mayar mashi tayi tabuda baki zatai mgn su ardo suka shigo
a harkin tashi hainan ih ardo kallan alhaji hamza tayi da sauri tatashi taje wurinshi kaine baffana ko gyada mata kai yayi
dariya tasa cikin jin dadi taruqo hannunshi dama hamma Habib yace man yau zakazo kuma zaka daukeni kayiman wasa kamar yadda baffa yake yima maikudi
sakin hannunshi tayi takoma daga gefe tawani tubura fuskar tare da cunnu baki hakan datai tabirge haisham sosai yanaji inama ya dauketa pic ammako yanzu bata baceba
fiddo wayarshi yayi ya kashe flash din da qarar ya dauketa masha Allah yafadi axuciyarshi ba wanda yai tunanin pic ya dauketa haka yaita daukarta da shikanshi baisan daliliba
wurinta alhaji hamza yayi miya faru ya'ta qara cunnu baki tayi saiga hawaye yazubo
dan danan alhaji hamxa yarikice dan hakanan yaji Allah yasamai qaunar hainan dan jinta yake tamkar yadda yakejin ameen mike faruwa ya'ta dan Allah kifada man
tobakai bane katafi kabarni hannun inna uwale d baffa sunata dukana hannunta tanuna mai jibi yadda inna tasaman wuta ajiki duka kuma tanace man niyar aljannuce inmutun ya mutu anacewa wainice nakasheshi
hmm kaji Nafi to basai ki ajiye masu abincin ba shima kiyi xuciya da shi amma ba injini ba inji Mira lol
sallama sukai amsa masu akai kana akabasu ixinin shiga shikanshi ardo saida gabanshi yafadi amma yadake gaisawa sukai amutince
kallan ardo alhaji hamza yayi nasan baka ganeni ba nine hamxa wanda mlm amadu yaba ajiyar nan
ai ardo sai aka aqara fadada fuska Allah sarki aradu ban ganeka ba kayiman kyau baccin kaqara manyanta su ameen yanuna wa innanfa yaranka ne
eh wannan shine babba haisham lokacin da su mlm amadu sukaje shi yana makaranta sai wannan suka iske wato ameen
to Allah shiryasu Amin inji alhaji hamxa kaga nadawo batare danakai lokacin da aka ibar man bako
ai gwara dakazo yanxu dan yarinyar nacikin matsin rayuwa kwanan nanmane naji da sauki nan yahau basu lbrin irin yadda uwale ke ganama hainan bakar ixaya
uwale da yalwa dariya kawai suke tana lomar karshe maikudi dake cikin daki yana bacci ya kurma wani irin ihu da sauri uwale tayi hanyar dakin
daukoshi tayi sai wani shureshure yake alamar dai mutuwa wata uwar kara uwale tasaki wadda tasa makwafta shigowa
jijjiga maikudi take amma rai yayi halinsa sakinshi tayi da sauri yalwa tatareshi wurin hainan tayi wadda ke tsaye taketa zare ido dantasan rugar ba amutuwar Allah da anmutu ance itace wani uban mari taji andauketa dashi wanda yasata ganin star's
kamin tadawo daidai taji anwani jata kanta tabuga abango take jini yafara wanke mata fuska wani irin duhu yaziyarci idanuwanta kasa tatai xata fadi alamar tasume
janta uwale tayi har wurin madahi wuqar da yalwa tasa zata nane takalmanta tadauko cire rigar jikin Hainan tayi wuqar ta axamata bisa baya wani razanan nan ihu tasaka
alhaji hamxa yagoge hawayan da suka xubo mashi shida ameen shikam gogan ko gexau baiyi ba saidai jijiyoyin kanshi dasuka tashi sukai jawur alamun ranshi yagama baci
alhaji hamxa ne yayi mgn nidama nasan mlm amadu ya mutu yadda naketa ganinshi cikin mafarki na kana yana tacewa
nazo nataimaki diyar dije
mlm sule ne dai bansan ya mutuba Allah yajiqan rai Amin inji ardo
haisham ne yayi mgn wanda tun xuwansu bayan da gaisuwar da akai bai qaracewa komiba to koza asamu wanda zai rakamu chan gidansu yarinyar
a,a wannan ba matsala bace tashi kawai muje ni narakaku inji ardo
hanyar gidan mlm iro suka dauka suna gaf da isa gidan sukaji anyi wani raxanan ihu da sauri suka shige gidan lokacin har idanuwan Hainan sunfara xama ja ina uwale ita batama luraba
wukar tadauko zata manna mata afuska dan cikin jikinta nanne kadai bata samata ba yayinda mutane suka fara xarewa ciki kuwa harda yalwa dan yanxu jinine ke fita daga cikin idan hainan
Ansholly😭BAKAR IZAYA😭
110_115
this page dedicated for Ansholly novels 1&2
😘Ansholly😘
su Nafi koda suka shiga gidan samun wuri sukai suka zauna sai raba ido suke dan palon yahadu duk cikin palon dake cikin gidanta ba wanda yakaishi haduwa
kalle kalle kawai suke batare da sunwani tunanin basu kyauta ba dabasuyi sallama ba
chan yar aiki tafito riqe da wani qatan fliat gabansu tazo ta aje barkanku da zuwa gashi inji hajiya tace kugamaci nakaiku shashan yallaban
cikin yatsina Nafi take kallan habiba yar aiki au ashe kunsan da zuwana aka banxatar dani haka ita hajiyar bazataxo mugaisa ba saidai aturo mana abinci ga mayu ko
kiyi hakuri hajiya itace ta aikoni nakawo maku amma tace ita batada lokacin yara marar tarbiyya irinku dan haka da kungama cin abinci kutashi maza kubar mata palo akaiku part din mijinki dan tanada buqatar palonta
amma kiga farceni ranki shidadi wannan aiken uwar dakina ne wani irin bakin ciki Nafi taji yarifeta amma zatasan tai mata haka tarantse da Allah saita rabata da haisham gaba1 taga qaryar rashin mutinci
tam Nafi ta Allah bataki ba inji my daughter
tashi tsaye tayi ke sadi tashi muje chan maci abincin ai saukima mijin nawa yanada part dinshi yau dasai ankorani
hmm kaji Nafi to basai ki ajiye masu abincin ba shima kiyi xuciya da shi amma ba injini ba inji Mira lol
sallama sukai amsa masu akai kana akabasu ixinin shiga shikanshi ardo saida gabanshi yafadi amma yadake gaisawa sukai amutince
kallan ardo alhaji hamza yayi nasan baka ganeni ba nine hamxa wanda mlm amadu yaba ajiyar nan
ai ardo sai aka aqara fadada fuska Allah sarki aradu ban ganeka ba kayiman kyau baccin kaqara manyanta su ameen yanuna wa innanfa yaranka ne
eh wannan shine babba haisham lokacin da su mlm amadu sukaje shi yana makaranta sai wannan suka iske wato ameen
to Allah shiryasu Amin inji alhaji hamxa kaga nadawo batare danakai lokacin da aka ibar man bako
ai gwara dakazo yanxu dan yarinyar nacikin matsin rayuwa kwanan nanmane naji da sauki nan yahau basu lbrin irin yadda uwale ke ganama hainan bakar ixaya
uwale da yalwa dariya kawai suke tana lomar karshe maikudi dake cikin daki yana bacci ya kurma wani irin ihu da sauri uwale tayi hanyar dakin
daukoshi tayi sai wani shureshure yake alamar dai mutuwa wata uwar kara uwale tasaki wadda tasa makwafta shigowa
jijjiga maikudi take amma rai yayi halinsa sakinshi tayi da sauri yalwa tatareshi wurin hainan tayi wadda ke tsaye taketa zare ido dantasan rugar ba amutuwar Allah da anmutu ance itace wani uban mari taji andauketa dashi wanda yasata ganin star's
kamin tadawo daidai taji anwani jata kanta tabuga abango take jini yafara wanke mata fuska wani irin duhu yaziyarci idanuwanta kasa tatai xata fadi alamar tasume
janta uwale tayi har wurin madahi wuqar da yalwa tasa zata nane takalmanta tadauko cire rigar jikin Hainan tayi wuqar ta axamata bisa baya wani razanan nan ihu tasaka
alhaji hamxa yagoge hawayan da suka xubo mashi shida ameen shikam gogan ko gexau baiyi ba saidai jijiyoyin kanshi dasuka tashi sukai jawur alamun ranshi yagama baci
alhaji hamxa ne yayi mgn nidama nasan mlm amadu ya mutu yadda naketa ganinshi cikin mafarki na kana yana tacewa
nazo nataimaki diyar dije
mlm sule ne dai bansan ya mutuba Allah yajiqan rai Amin inji ardo
haisham ne yayi mgn wanda tun xuwansu bayan da gaisuwar da akai bai qaracewa komiba to koza asamu wanda zai rakamu chan gidansu yarinyar
a,a wannan ba matsala bace tashi kawai muje ni narakaku inji ardo
hanyar gidan mlm iro suka dauka suna gaf da isa gidan sukaji anyi wani raxanan ihu da sauri suka shige gidan lokacin har idanuwan Hainan sunfara xama ja ina uwale ita batama luraba
wukar tadauko zata manna mata afuska dan cikin jikinta nanne kadai bata samata ba yayinda mutane suka fara xarewa ciki kuwa harda yalwa dan yanxu jinine ke fita daga cikin idan hainan
Ansholly
😭BAKAR IZAYA😭
115_120
😘Ansholly😘
uwale duk bata luraba jitai hanninta na lauyewa yana komawa kan fuskarta
wani razanan nan ihu tasaki haqoranta duk suka zobo nashashan datasa wutar ihu take tana dahe da wurin su yalwa ne naga sundawo
cikin gidan suna fita suka iiske wajan yazama wani qatan rami wanda basu ganin iyakarshi yalwace tabasu shawar sudawo ciki gwara azabar ciki data waje
tashi hainan tayi tana dariya sannu ahankali duhu yafara mamaye wajan
ardo nagani yanata qyarma yana dana sanin zuwanshi miyasa baisa yaro yarakosu ba yasan yau kashinsu yabushe yasan dasu zata gama
mgnr da alhaji hamza yayi ce tadawo ardo daga tunanin dayatai
haisham kuciba dakarantu al,qur'ani daga ayatul kursiyu d falaq d nas karatun suka fara duk da yanzu gidan yayi duhu dayawa ko tafin hannunka baka gani sai ihun mata daketa tashi
shidai ardo tsaye yake dan baisan miye zai aikataba
basu shafe daqiqa goma ba wurin yafara haske chan kuma yawashe
qasa Hainan tayi zata fadi alamar aljannun sun saketa da sauri haisham yatareta maida mata doguwar rigartar yayi wadda uwale tacere mata Allah yasuma tanada underwears ajikinta
daukarta yayi tamkar yar baby yafita da ita yayinda ameen ke take mashi baya dan yaji haushin karatun da dad yace aimata yaso abarsu sujibgu kana amma duk da haka yaji dadi dan duk cikinsu babu wanda baida taban wuta ajikinshi
wanda ma yafina hainan bakamar uwale wadda rabin jikinta duk asale yake
da gudu mlm iro yashigo cikin gidan wurinda maikudi yake yayi girgixashi yake amma ina kaida gani babu rai ajikinshi kuka yasa tamkar qaramin yaro shikenan
takashe man yaro aradun Allah tagama zama gidana inkuma taqara dawowa aradu saina halakata saidai nima ta halakani
alhaji hamza ne yaitabashi hakuri daqyal yahaqura
to yanxu dai ayi haquri aima yaro wanka aje aruhoshi Allah yaqyauta gaba kudi yadebu aljihunshi baisan konawa bane yabashi hannu yana rawa mlm iro ya amshe
su uwale kam ba,asan inda akeba gwarama yalwa da sauran matan dan wasuma da kansu suka tafi gida su yaha daine saida aka daukesu
haisham bai ajeta ako inaba sai afadar ardo ruwa yace abashi shafa mata yayi afuska afirgice tatashi tana kallanshi
juya fuskar yayi dan hakanan yaji wani abu yadaki zuciyarshi daga kallan da taimai daya tak
maida hankalinta tayi wajan ameen murmushi yayi mata itama mayar mashi tayi tabuda baki zatai mgn su ardo suka shigo
a harkin tashi hainan ih ardo kallan alhaji hamza tayi da sauri tatashi taje wurinshi kaine baffana ko gyada mata kai yayi
dariya tasa cikin jin dadi taruqo hannunshi dama hamma Habib yace man yau zakazo kuma zaka daukeni kayiman wasa kamar yadda baffa yake yima maikudi
sakin hannunshi tayi takoma daga gefe tawani tubura fuskar tare da cunnu baki hakan datai tabirge haisham sosai yanaji inama ya dauketa pic ammako yanzu bata baceba
fiddo wayarshi yayi ya kashe flash din da qarar ya dauketa masha Allah yafadi axuciyarshi ba wanda yai tunanin pic ya dauketa haka yaita daukarta da shikanshi baisan daliliba
wurinta alhaji hamza yayi miya faru ya'ta qara cunnu baki tayi saiga hawaye yazubo
dan danan alhaji hamxa yarikice dan hakanan yaji Allah yasamai qaunar hainan dan jinta yake tamkar yadda yakejin ameen mike faruwa ya'ta dan Allah kifada man
tobakai bane katafi kabarni hannun inna uwale d baffa sunata dukana hannunta tanuna mai jibi yadda inna tasaman wuta ajiki duka kuma tanace man niyar aljannuce inmutun ya mutu anacewa wainice nakasheshi