← Book details Bakar Izaya Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 20 OF 28

Sashe 20

Bakar Izaya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

tashi tsaye tayi ke sadi tashi muje chan maci abincin ai saukima mijin nawa yanada part dinshi yau dasai ankorani

hmm kaji Nafi to basai ki ajiye masu abincin ba shima kiyi xuciya da shi amma ba injini ba inji Mira lol

sallama sukai amsa masu akai kana akabasu ixinin shiga shikanshi ardo saida gabanshi yafadi amma yadake gaisawa sukai amutince

kallan ardo alhaji hamza yayi nasan baka ganeni ba nine hamxa wanda mlm amadu yaba ajiyar nan

ai ardo sai aka aqara fadada fuska Allah sarki aradu ban ganeka ba kayiman kyau baccin kaqara manyanta su ameen yanuna wa innanfa yaranka ne

eh wannan shine babba haisham lokacin da su mlm amadu sukaje shi yana makaranta sai wannan suka iske wato ameen

to Allah shiryasu Amin inji alhaji hamxa kaga nadawo batare danakai lokacin da aka ibar man bako

ai gwara dakazo yanxu dan yarinyar nacikin matsin rayuwa kwanan nanmane naji da sauki nan yahau basu lbrin irin yadda uwale ke ganama hainan bakar ixaya

uwale da yalwa dariya kawai suke tana lomar karshe maikudi dake cikin daki yana bacci ya kurma wani irin ihu da sauri uwale tayi hanyar dakin

daukoshi tayi sai wani shureshure yake alamar dai mutuwa wata uwar kara uwale tasaki wadda tasa makwafta shigowa

jijjiga maikudi take amma rai yayi halinsa sakinshi tayi da sauri yalwa tatareshi wurin hainan tayi wadda ke tsaye taketa zare ido dantasan rugar ba amutuwar Allah da anmutu ance itace wani uban mari taji andauketa dashi wanda yasata ganin star's

kamin tadawo daidai taji anwani jata kanta tabuga abango take jini yafara wanke mata fuska wani irin duhu yaziyarci idanuwanta kasa tatai xata fadi alamar tasume

janta uwale tayi har wurin madahi wuqar da yalwa tasa zata nane takalmanta tadauko cire rigar jikin Hainan tayi wuqar ta axamata bisa baya wani razanan nan ihu tasaka

alhaji hamxa yagoge hawayan da suka xubo mashi shida ameen shikam gogan ko gexau baiyi ba saidai jijiyoyin kanshi dasuka tashi sukai jawur alamun ranshi yagama baci

alhaji hamxa ne yayi mgn nidama nasan mlm amadu ya mutu yadda naketa ganinshi cikin mafarki na kana yana tacewa
nazo nataimaki diyar dije

mlm sule ne dai bansan ya mutuba Allah yajiqan rai Amin inji ardo

haisham ne yayi mgn wanda tun xuwansu bayan da gaisuwar da akai bai qaracewa komiba to koza asamu wanda zai rakamu chan gidansu yarinyar

a,a wannan ba matsala bace tashi kawai muje ni narakaku inji ardo

hanyar gidan mlm iro suka dauka suna gaf da isa gidan sukaji anyi wani raxanan ihu da sauri suka shige gidan lokacin har idanuwan Hainan sunfara xama ja ina uwale ita batama luraba

wukar tadauko zata manna mata afuska dan cikin jikinta nanne kadai bata samata ba yayinda mutane suka fara xarewa ciki kuwa harda yalwa dan yanxu jinine ke fita daga cikin idan hainan

Ansholly😭BAKAR IZAYA😭
110_115

this page dedicated for Ansholly novels 1&2

😘Ansholly😘

su Nafi koda suka shiga gidan samun wuri sukai suka zauna sai raba ido suke dan palon yahadu duk cikin palon dake cikin gidanta ba wanda yakaishi haduwa

kalle kalle kawai suke batare da sunwani tunanin basu kyauta ba dabasuyi sallama ba

chan yar aiki tafito riqe da wani qatan fliat gabansu tazo ta aje barkanku da zuwa gashi inji hajiya tace kugamaci nakaiku shashan yallaban

cikin yatsina Nafi take kallan habiba yar aiki au ashe kunsan da zuwana aka banxatar dani haka ita hajiyar bazataxo mugaisa ba saidai aturo mana abinci ga mayu ko

kiyi hakuri hajiya itace ta aikoni nakawo maku amma tace ita batada lokacin yara marar tarbiyya irinku dan haka da kungama cin abinci kutashi maza kubar mata palo akaiku part din mijinki dan tanada buqatar palonta

amma kiga farceni ranki shidadi wannan aiken uwar dakina ne wani irin bakin ciki Nafi taji yarifeta amma zatasan tai mata haka tarantse da Allah saita rabata da haisham gaba1 taga qaryar rashin mutinci

tam Nafi ta Allah bataki ba inji my daughter

tashi tsaye tayi ke sadi tashi muje chan maci abincin ai saukima mijin nawa yanada part dinshi yau dasai ankorani

hmm kaji Nafi to basai ki ajiye masu abincin ba shima kiyi xuciya da shi amma ba injini ba inji Mira lol

sallama sukai amsa masu akai kana akabasu ixinin shiga shikanshi ardo saida gabanshi yafadi amma yadake gaisawa sukai amutince

kallan ardo alhaji hamza yayi nasan baka ganeni ba nine hamxa wanda mlm amadu yaba ajiyar nan

ai ardo sai aka aqara fadada fuska Allah sarki aradu ban ganeka ba kayiman kyau baccin kaqara manyanta su ameen yanuna wa innanfa yaranka ne

eh wannan shine babba haisham lokacin da su mlm amadu sukaje shi yana makaranta sai wannan suka iske wato ameen

to Allah shiryasu Amin inji alhaji hamxa kaga nadawo batare danakai lokacin da aka ibar man bako

ai gwara dakazo yanxu dan yarinyar nacikin matsin rayuwa kwanan nanmane naji da sauki nan yahau basu lbrin irin yadda uwale ke ganama hainan bakar ixaya

uwale da yalwa dariya kawai suke tana lomar karshe maikudi dake cikin daki yana bacci ya kurma wani irin ihu da sauri uwale tayi hanyar dakin

daukoshi tayi sai wani shureshure yake alamar dai mutuwa wata uwar kara uwale tasaki wadda tasa makwafta shigowa

jijjiga maikudi take amma rai yayi halinsa sakinshi tayi da sauri yalwa tatareshi wurin hainan tayi wadda ke tsaye taketa zare ido dantasan rugar ba amutuwar Allah da anmutu ance itace wani uban mari taji andauketa dashi wanda yasata ganin star's

kamin tadawo daidai taji anwani jata kanta tabuga abango take jini yafara wanke mata fuska wani irin duhu yaziyarci idanuwanta kasa tatai xata fadi alamar tasume

janta uwale tayi har wurin madahi wuqar da yalwa tasa zata nane takalmanta tadauko cire rigar jikin Hainan tayi wuqar ta axamata bisa baya wani razanan nan ihu tasaka

alhaji hamxa yagoge hawayan da suka xubo mashi shida ameen shikam gogan ko gexau baiyi ba saidai jijiyoyin kanshi dasuka tashi sukai jawur alamun ranshi yagama baci

alhaji hamxa ne yayi mgn nidama nasan mlm amadu ya mutu yadda naketa ganinshi cikin mafarki na kana yana tacewa
nazo nataimaki diyar dije

mlm sule ne dai bansan ya mutuba Allah yajiqan rai Amin inji ardo

haisham ne yayi mgn wanda tun xuwansu bayan da gaisuwar da akai bai qaracewa komiba to koza asamu wanda zai rakamu chan gidansu yarinyar

a,a wannan ba matsala bace tashi kawai muje ni narakaku inji ardo

hanyar gidan mlm iro suka dauka suna gaf da isa gidan sukaji anyi wani raxanan ihu da sauri suka shige gidan lokacin har idanuwan Hainan sunfara xama ja ina uwale ita batama luraba

wukar tadauko zata manna mata afuska dan cikin jikinta nanne kadai bata samata ba yayinda mutane suka fara xarewa ciki kuwa harda yalwa dan yanxu jinine ke fita daga cikin idan hainan

Ansholly
😭BAKAR IZAYA😭

115_120

😘Ansholly😘

uwale duk bata luraba jitai hanninta na lauyewa yana komawa kan fuskarta

wani razanan nan ihu tasaki haqoranta duk suka zobo nashashan datasa wutar ihu take tana dahe da wurin su yalwa ne naga sundawo

cikin gidan suna fita suka iiske wajan yazama wani qatan rami wanda basu ganin iyakarshi yalwace tabasu shawar sudawo ciki gwara azabar ciki data waje

tashi hainan tayi tana dariya sannu ahankali duhu yafara mamaye wajan

ardo nagani yanata qyarma yana dana sanin zuwanshi miyasa baisa yaro yarakosu ba yasan yau kashinsu yabushe yasan dasu zata gama

mgnr da alhaji hamza yayi ce tadawo ardo daga tunanin dayatai

haisham kuciba dakarantu al,qur'ani daga ayatul kursiyu d falaq d nas karatun suka fara duk da yanzu gidan yayi duhu dayawa ko tafin hannunka baka gani sai ihun mata daketa tashi

shidai ardo tsaye yake dan baisan miye zai aikataba

basu shafe daqiqa goma ba wurin yafara haske chan kuma yawashe

qasa Hainan tayi zata fadi alamar aljannun sun saketa da sauri haisham yatareta maida mata doguwar rigartar yayi wadda uwale tacere mata Allah yasuma tanada underwears ajikinta

daukarta yayi tamkar yar baby yafita da ita yayinda ameen ke take mashi baya dan yaji haushin karatun da dad yace aimata yaso abarsu sujibgu kana amma duk da haka yaji dadi dan duk cikinsu babu wanda baida taban wuta ajikinshi

wanda ma yafina hainan bakamar uwale wadda rabin jikinta duk asale yake

da gudu mlm iro yashigo cikin gidan wurinda maikudi yake yayi girgixashi yake amma ina kaida gani babu rai ajikinshi kuka yasa tamkar qaramin yaro shikenan

takashe man yaro aradun Allah tagama zama gidana inkuma taqara dawowa aradu saina halakata saidai nima ta halakani

alhaji hamza ne yaitabashi hakuri daqyal yahaqura

to yanxu dai ayi haquri aima yaro wanka aje aruhoshi Allah yaqyauta gaba kudi yadebu aljihunshi baisan konawa bane yabashi hannu yana rawa mlm iro ya amshe

su uwale kam ba,asan inda akeba gwarama yalwa da sauran matan dan wasuma da kansu suka tafi gida su yaha daine saida aka daukesu

haisham bai ajeta ako inaba sai afadar ardo ruwa yace abashi shafa mata yayi afuska afirgice tatashi tana kallanshi

juya fuskar yayi dan hakanan yaji wani abu yadaki zuciyarshi daga kallan da taimai daya tak

maida hankalinta tayi wajan ameen murmushi yayi mata itama mayar mashi tayi tabuda baki zatai mgn su ardo suka shigo

a harkin tashi hainan ih ardo kallan alhaji hamza tayi da sauri tatashi taje wurinshi kaine baffana ko gyada mata kai yayi

dariya tasa cikin jin dadi taruqo hannunshi dama hamma Habib yace man yau zakazo kuma zaka daukeni kayiman wasa kamar yadda baffa yake yima maikudi

sakin hannunshi tayi takoma daga gefe tawani tubura fuskar tare da cunnu baki hakan datai tabirge haisham sosai yanaji inama ya dauketa pic ammako yanzu bata baceba

fiddo wayarshi yayi ya kashe flash din da qarar ya dauketa masha Allah yafadi axuciyarshi ba wanda yai tunanin pic ya dauketa haka yaita daukarta da shikanshi baisan daliliba

wurinta alhaji hamza yayi miya faru ya'ta qara cunnu baki tayi saiga hawaye yazubo

dan danan alhaji hamxa yarikice dan hakanan yaji Allah yasamai qaunar hainan dan jinta yake tamkar yadda yakejin ameen mike faruwa ya'ta dan Allah kifada man

tobakai bane katafi kabarni hannun inna uwale d baffa sunata dukana hannunta tanuna mai jibi yadda inna tasaman wuta ajiki duka kuma tanace man niyar aljannuce inmutun ya mutu anacewa wainice nakasheshi
Chapter 20 · 0% Book details