Sashe 14
Bakar Izaya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
kuyi haquri yarannan ina sallah ne shiyasa kukajini shiro kushigo maraba banku
wani kallan tsana nafi takebin matar dashi wai yanxunan wannan itace mahaifiyarta
ya yinda ita kuma taga yan burni sai washe baki take wata yalolowar tabarma tadauko tashim fida masu ga dukkan alamu bata gane kosuwaye ba
kallanta Nafi tayi cikin tsana dan tanaganin tabada ita gaban qawarta yadda sadi take bata girma duk da ta girmeta amma tasan yau girman yazube dan taga yadda takema gidan kallan raini
wai Abu baki gane niba ne sai wata qerma kike dan haka take kiranta tunda da sauri wadda aka kirada Abu tajuyo danko da cikin bacci taji murya Nafisa dole taganeta tasan yanxuma abinda yasa bata gane taba farin dataga tayi mata
baccin tasan diyarta bakace Nafisa kece kika koma haka tamkar baturiya zo kuzauna nabaku ruwa kusha
a'a Abu bazamu iya shan ruwa acikin wannan gidanba kidauko hijabinki kizo mutafi gidan kawu kema bazaki kara shigowa ba harsai angyara gidan
to kawai tace domin wata irin shakkar nafin taji tanaji
koda sukaje gidan kawunta ba wanda yachanxa mata fuska ko yanuna abinda tai bata kyautaba murna ma suke nantake cemasu mgnr auranta ne yataso kana take gaya masu matsayin wanda zata aura
karkuso kuga yanda kawu habu kewashe baki shida matansh
ita kanta tasan wannan nasarar tata tana daga cikin aikin boka
shi kuma Dr bashir yakoma cikin gari dan dauko wa inda xasu fara ginin gidan
*Ansholly*
😭BAKAR IZAYA😭
55_56
😘Ansholly😘
*page nakune duniyar hausa novels*
tsawarda bokanya tasace yasa dan uwale kuka wata tsawar takuma dakawa kutashi kuban wuri konasa ya'yan aljannu sutsotse ma yarannan jini da gudu uwale tafito daga bukkar
ya yinda yalwa tatsaya bata haquri daqyal tasamu tasauko domin da tace baxatayi aikin ba
sai chan yalwa tafito daga cikin bukkar da sauri uwale tayi wurinta yalwa yaya tayarda kotace tafasa aikin
hmm nasamu daqyal ta amince kema uwale kincika sauri tunda kikaji tace haka aikinsan akwai abinda tahango
muje gida saina fada maki abinda tace to kawai uwale tace dan jikinta haryanxu rawa yake
suna isa gidan yalwa uwale tasunce goyan mai kudi inajinki yalwa dan nazaqu najimi bokanya tace maki
kallan uwale tayi kedai aradu kincika azabarbiri naji nidai kifada man
ke uwale Ashe hainan dinnan dakike gani mai kudice
hade fuska tayi wani irin maikudi haba yalwa banasan wasa fa mitake sayarwa dazata samu kudin
hmm uwale ke kinada Matsala baki iya cin ribar zance ba mutum yana cikin mgn zaki katseshi
kiyi haquri kawata aimaganarce najita wata iri
kinsan da duk rugarnan ba wanda yakai mlm amadu yawan rakumma sadda yana raye
gyada kai uwale tayi dan batasu tayi mgn yalwa tace takatseta duk da tamanta waye mlm amadun
to lokacin dayaji yan uwanshi na maganar zasu kasheshi to lakacin ne nandai tacigaba daba uwale lbrn abinda yafaru
kana tace abinkichan da bokanya tayi kagano wannan mutine da mlm amadu yaba kudin yana gab daxuwa rugar nan kuma yanxu kudin sun ninka nada sauba adadi dan da abashi juyasu yaitayi
shiyasa tayanke nanda wata bakwai xa akashe hainan dan lokacin yayi daidai da xuwan mutuman kinga dole yaba ubanta kudin yaqara gaba
tafawa sukai kana uwale tatashi tana rawa kai Allah ngd ma kice nakusa zama hajiya uwale da gaske dai yarona saiya xama mai kudin dana keso
kallan banza yalwa tayi mata uwale kenan dake sai danki kikasani koki tunada yalwa
haba aminiyar arziki taya zan manta dake dukfa inda kikaji uwale to dole kiji yalwa nandai taitayi mata dadin baki harta sauko
amma ita uwale axuciyarta tayi alqawarin indai harta samu kudinnan tagama abuta da yalwa ai ita sai matan ardo suma saita daddaga masu kai
nandai suka zauna sunata lbrn yadda zata kasance in kudin sunzo
hainance kwance tsakar gidansu sai murkuso sowa takeyi tadafe cikinta tunda tagama aikin datake ciwan ciki keda munta jitake tamkar zata mutu tagala baita sosai
wata kyaikyawar mata naga tashigo cikin gidan sallama tayi daqyal hainan tadago kanta ta amsa
gani tayi matar tayo kants da sauri tatashi zaune duk da yadda cikin natake mata ciwo gaiyar da ita tayi cikin siriri yar muryarta
kana tace innar bata nan murmushi matar tayi mata ina innar taki tajene kamin tabata amsa cikinta yawani murda dafe cikintayi da sauri
matar ta matso kusa da ita mike damunki da hannu tanuna mata cikinta bata tsaya wani bata lokaci ba tadauki hainan din tamkar tadauki baby takaita bayi
hainan dai kallanta kawai take dan takasa mata mgn abun mamaki suna shiga bayin hainan taga ruwa ajiye ga dukan alamu yanxu aka ajiyesu towa yakawo su itada tasan
bakowa cikin gidan ita kadaice kallan matar tayi ita kuma taimata murmushi
kana tafara cire mata kaya cire wandanki bata musa mataba domin jitake matar tayi mata kwarjini
jinin data gani ajikin wandan nata yasata dagowa araxane takalli matar
nima arazane naqara leka pant din badai hainan anxama manya ba Anty mamie cetace bata isabane shekara12 ace bata isa tafara on ba Lol
tam fans komi uwale xatace intaji Hainan angirma ba mashin shini
Ansholly
😭BAKAR IZAYA😭
59_60
*this page is for member of ansholly novels I love y all*😘
😘ANSHOLLY😘
kuka tasa ya yinda matar batace mata komiba ta ammashi pant din gefe daya ta ajeshi kana taci gaba dayi mata wankan volum din kukanta taqara
dan ita gani take kawai takusa mutu tunda har jini yake zubo mata tanan tasan jininta ne zaiqare shikenan tamutu
wani kukan tasa matar tadago takalleta mikikema kuka hainan ko wankan ne bakiso girgixa kanta tayi alamar aa
to miye yasaki kuka kallan matar tayi da idanta wanda suka sauya launi dan kukan datake
cikin kukan tace ba mutuwa zanyi ba yanxu tunda jini nafita tajikina
murmushi matar tayi wayace maki zaki mutu hainan shiru tayi
wata maganar taqara yimata to bakiso kimutu ne eh tace
sbd mi ke bakiso kimutu
nima inaso naga babana yana daukata yana man wasa kamar yadda baffa keyima mai kudi aikinga baffa yaceshi va babana bane
takalli matar toke kinsan babana din inkin sanshi kikaini wurinshi shima yayi wasa dani kuma bazan kara zowa wurinsu baffa ba
kwalla matar tashare dan tausayin hainan taji sosai
kiyi shiru hainan kibar kuka kinji bazaki mutuba tashi mifita daga bayin nan saina fada maki komi kike
suna fitowa hainan taga wasu kaya aje kusada kayanta kallan matar tayi amma batace komiba
saida tagamayi mata shafa wanda hainan batasan daga ina aka samu kayan sshafarba
kana tace mata jeki dauko wa incen kayan kisa ba musu tatashi tadauko
masha Allah kawai matar take fadi dan wani masifafan kyau tayi tamkar yar India Mira danfodio ce tasaki baki tana kallanta
saida nata bata haba Mira harda jilalan yawu LOL taga kyakkawar yarinya
saban pant tadauko zo zauna kiga yadda zanyi pad tadauko tasa apant din kinga yadda nayi daga mata kai tayi mika mata sauran pad din tayi jeki ajeta cikin kayanki kidawo kiboyeta sosai
wajan kayanta tatafi wanda kala biyune kacal ganin ba inda xatasa aqi gani yasa matar kiranta
kawo nan na ajiye maki da kaina mika mata tayi to zauna
zama tayi itadai babu uhm bare aa kallan matar kawai take amma taji dadin yadda take mata dan tunda tatashi ba mutuman daya taba rabarta kamar haka shiyasa take taimata ladabi dan kartace bata da kunya kamar yadda uwale kecemata
kallanta tayi hainan ya cikin yabar ciwo eh tace mata murya chanciki
nasan kinaso kiji koni wacece to nidai nan nake makwabtanku gida na ukku dagowa hainan tayi takalleta
indai gidan datace ne aitasan kangone yazube tuntuni kuma ko dazun data wuce taganshi yadda yake haka yake
murmushi matar tayi kina tunanin yaushe aka gyara gidan ko gyada kai tayi
to dana mai kudine sosai shiyasa aka ginaman dasauri kuma ginin cikin burni yasha bam ban dananan muchan inza ayi gidan kawai ake daukowa asa awurin
nandai taitaba hainan lbr dan tanaso tasaba da ita sosai kana tai mata bayanin komi game da on din data fara
saida aka kusan kiran sallah magarib kana tamiqe zata tafi bari natafi ya'ta naga uwale takusa dawo wa duk da baki tambayi sunana ba
sunkuyar da kanta tayi alamar kunya kana cikin siririyar muryarta tace kiyi hqr
ba komi 'yata sunana halimatu sadiya amma ke inaso kikirani da mama kinji ko dan allah baibani ya' mace ba kuma anjima inkin fito zaki rafi kibiyo tagidana kinaji
eh mama dagani taji dadin sunan data kirata dashi kamin sukuma wata mgn uwale tashigo ko sallama babu
da sauri hainan takalli inda matar take saidai bata gantaba bata waniji tsoroba dan tadauka tana kallan uwale ita kuma tafi wani banxan kallo uwale tabi hainan dashi
saidai bayarda zatai da ita ubanwa nene yabaki wa innan kayan jikin ki cikin rawar murya tafara mgn inna watace taban
wata matsiyaci duk cikin rugar nan bamai irin kayan nan ballantana kice kwance aka baki kici rosu konazo nai maki dukan tsiya shegiyar yarinya mai irida aljannu
kokarin cire kayan take amma takasa tana dan juyawa ne uwale ta hango sawun jini garigar
wata uwar ashar tasa wace tafirgita hainan mixan gani haka zonan dan ubanki saikin gaya man
*Ansholly*
😭BAKAR IZAYA😭
60_61
*this page is for member for Arewa hausa*
😘ANSHOLLY😘
haisham ne xaune shida Nafi sai wani kanai nayeshi take
sallam akayi aka shigo palon da sauri haisham yatura nafi daga jikinshi dan yayar hajiya maryam ce tashigo
amsa salamar yayi kishigo hajiya wata uwar harara da nafi tayi mashine yasashi yinshiru
kamarya tashigo ciki ita batasan taga mata d miji nazaune ba takoma saita wani shigo kai kuma harda tureni
wani kallo tabi hajiya fadila dashi kana tabuga wani uban tsaki mutum yagirma amma baisan ya girma ba
ke baki ganin lokacine tunda sassafe zaki shigo mana adaki inda kinzo kintadda mu awani halifa kai wanda yagirma baisan yagirma ba anyi asara
daga kai hajiya fadila tayi takalli agogo yanxu wurin 12pm dama abinda yasa tashigo suna san suta fine gashi sunjishi shiru baizo ba da Ameen zata aiko sai bata ganshi ba shine ita tazo da kanta
kallanta tamaida wurin haisham dantaji wane mataki zai dauka
matarshi yariqo yanata bata haquri tamkar xaiyi kuka
wani kallan tsana nafi takebin matar dashi wai yanxunan wannan itace mahaifiyarta
ya yinda ita kuma taga yan burni sai washe baki take wata yalolowar tabarma tadauko tashim fida masu ga dukkan alamu bata gane kosuwaye ba
kallanta Nafi tayi cikin tsana dan tanaganin tabada ita gaban qawarta yadda sadi take bata girma duk da ta girmeta amma tasan yau girman yazube dan taga yadda takema gidan kallan raini
wai Abu baki gane niba ne sai wata qerma kike dan haka take kiranta tunda da sauri wadda aka kirada Abu tajuyo danko da cikin bacci taji murya Nafisa dole taganeta tasan yanxuma abinda yasa bata gane taba farin dataga tayi mata
baccin tasan diyarta bakace Nafisa kece kika koma haka tamkar baturiya zo kuzauna nabaku ruwa kusha
a'a Abu bazamu iya shan ruwa acikin wannan gidanba kidauko hijabinki kizo mutafi gidan kawu kema bazaki kara shigowa ba harsai angyara gidan
to kawai tace domin wata irin shakkar nafin taji tanaji
koda sukaje gidan kawunta ba wanda yachanxa mata fuska ko yanuna abinda tai bata kyautaba murna ma suke nantake cemasu mgnr auranta ne yataso kana take gaya masu matsayin wanda zata aura
karkuso kuga yanda kawu habu kewashe baki shida matansh
ita kanta tasan wannan nasarar tata tana daga cikin aikin boka
shi kuma Dr bashir yakoma cikin gari dan dauko wa inda xasu fara ginin gidan
*Ansholly*
😭BAKAR IZAYA😭
55_56
😘Ansholly😘
*page nakune duniyar hausa novels*
tsawarda bokanya tasace yasa dan uwale kuka wata tsawar takuma dakawa kutashi kuban wuri konasa ya'yan aljannu sutsotse ma yarannan jini da gudu uwale tafito daga bukkar
ya yinda yalwa tatsaya bata haquri daqyal tasamu tasauko domin da tace baxatayi aikin ba
sai chan yalwa tafito daga cikin bukkar da sauri uwale tayi wurinta yalwa yaya tayarda kotace tafasa aikin
hmm nasamu daqyal ta amince kema uwale kincika sauri tunda kikaji tace haka aikinsan akwai abinda tahango
muje gida saina fada maki abinda tace to kawai uwale tace dan jikinta haryanxu rawa yake
suna isa gidan yalwa uwale tasunce goyan mai kudi inajinki yalwa dan nazaqu najimi bokanya tace maki
kallan uwale tayi kedai aradu kincika azabarbiri naji nidai kifada man
ke uwale Ashe hainan dinnan dakike gani mai kudice
hade fuska tayi wani irin maikudi haba yalwa banasan wasa fa mitake sayarwa dazata samu kudin
hmm uwale ke kinada Matsala baki iya cin ribar zance ba mutum yana cikin mgn zaki katseshi
kiyi haquri kawata aimaganarce najita wata iri
kinsan da duk rugarnan ba wanda yakai mlm amadu yawan rakumma sadda yana raye
gyada kai uwale tayi dan batasu tayi mgn yalwa tace takatseta duk da tamanta waye mlm amadun
to lokacin dayaji yan uwanshi na maganar zasu kasheshi to lakacin ne nandai tacigaba daba uwale lbrn abinda yafaru
kana tace abinkichan da bokanya tayi kagano wannan mutine da mlm amadu yaba kudin yana gab daxuwa rugar nan kuma yanxu kudin sun ninka nada sauba adadi dan da abashi juyasu yaitayi
shiyasa tayanke nanda wata bakwai xa akashe hainan dan lokacin yayi daidai da xuwan mutuman kinga dole yaba ubanta kudin yaqara gaba
tafawa sukai kana uwale tatashi tana rawa kai Allah ngd ma kice nakusa zama hajiya uwale da gaske dai yarona saiya xama mai kudin dana keso
kallan banza yalwa tayi mata uwale kenan dake sai danki kikasani koki tunada yalwa
haba aminiyar arziki taya zan manta dake dukfa inda kikaji uwale to dole kiji yalwa nandai taitayi mata dadin baki harta sauko
amma ita uwale axuciyarta tayi alqawarin indai harta samu kudinnan tagama abuta da yalwa ai ita sai matan ardo suma saita daddaga masu kai
nandai suka zauna sunata lbrn yadda zata kasance in kudin sunzo
hainance kwance tsakar gidansu sai murkuso sowa takeyi tadafe cikinta tunda tagama aikin datake ciwan ciki keda munta jitake tamkar zata mutu tagala baita sosai
wata kyaikyawar mata naga tashigo cikin gidan sallama tayi daqyal hainan tadago kanta ta amsa
gani tayi matar tayo kants da sauri tatashi zaune duk da yadda cikin natake mata ciwo gaiyar da ita tayi cikin siriri yar muryarta
kana tace innar bata nan murmushi matar tayi mata ina innar taki tajene kamin tabata amsa cikinta yawani murda dafe cikintayi da sauri
matar ta matso kusa da ita mike damunki da hannu tanuna mata cikinta bata tsaya wani bata lokaci ba tadauki hainan din tamkar tadauki baby takaita bayi
hainan dai kallanta kawai take dan takasa mata mgn abun mamaki suna shiga bayin hainan taga ruwa ajiye ga dukan alamu yanxu aka ajiyesu towa yakawo su itada tasan
bakowa cikin gidan ita kadaice kallan matar tayi ita kuma taimata murmushi
kana tafara cire mata kaya cire wandanki bata musa mataba domin jitake matar tayi mata kwarjini
jinin data gani ajikin wandan nata yasata dagowa araxane takalli matar
nima arazane naqara leka pant din badai hainan anxama manya ba Anty mamie cetace bata isabane shekara12 ace bata isa tafara on ba Lol
tam fans komi uwale xatace intaji Hainan angirma ba mashin shini
Ansholly
😭BAKAR IZAYA😭
59_60
*this page is for member of ansholly novels I love y all*😘
😘ANSHOLLY😘
kuka tasa ya yinda matar batace mata komiba ta ammashi pant din gefe daya ta ajeshi kana taci gaba dayi mata wankan volum din kukanta taqara
dan ita gani take kawai takusa mutu tunda har jini yake zubo mata tanan tasan jininta ne zaiqare shikenan tamutu
wani kukan tasa matar tadago takalleta mikikema kuka hainan ko wankan ne bakiso girgixa kanta tayi alamar aa
to miye yasaki kuka kallan matar tayi da idanta wanda suka sauya launi dan kukan datake
cikin kukan tace ba mutuwa zanyi ba yanxu tunda jini nafita tajikina
murmushi matar tayi wayace maki zaki mutu hainan shiru tayi
wata maganar taqara yimata to bakiso kimutu ne eh tace
sbd mi ke bakiso kimutu
nima inaso naga babana yana daukata yana man wasa kamar yadda baffa keyima mai kudi aikinga baffa yaceshi va babana bane
takalli matar toke kinsan babana din inkin sanshi kikaini wurinshi shima yayi wasa dani kuma bazan kara zowa wurinsu baffa ba
kwalla matar tashare dan tausayin hainan taji sosai
kiyi shiru hainan kibar kuka kinji bazaki mutuba tashi mifita daga bayin nan saina fada maki komi kike
suna fitowa hainan taga wasu kaya aje kusada kayanta kallan matar tayi amma batace komiba
saida tagamayi mata shafa wanda hainan batasan daga ina aka samu kayan sshafarba
kana tace mata jeki dauko wa incen kayan kisa ba musu tatashi tadauko
masha Allah kawai matar take fadi dan wani masifafan kyau tayi tamkar yar India Mira danfodio ce tasaki baki tana kallanta
saida nata bata haba Mira harda jilalan yawu LOL taga kyakkawar yarinya
saban pant tadauko zo zauna kiga yadda zanyi pad tadauko tasa apant din kinga yadda nayi daga mata kai tayi mika mata sauran pad din tayi jeki ajeta cikin kayanki kidawo kiboyeta sosai
wajan kayanta tatafi wanda kala biyune kacal ganin ba inda xatasa aqi gani yasa matar kiranta
kawo nan na ajiye maki da kaina mika mata tayi to zauna
zama tayi itadai babu uhm bare aa kallan matar kawai take amma taji dadin yadda take mata dan tunda tatashi ba mutuman daya taba rabarta kamar haka shiyasa take taimata ladabi dan kartace bata da kunya kamar yadda uwale kecemata
kallanta tayi hainan ya cikin yabar ciwo eh tace mata murya chanciki
nasan kinaso kiji koni wacece to nidai nan nake makwabtanku gida na ukku dagowa hainan tayi takalleta
indai gidan datace ne aitasan kangone yazube tuntuni kuma ko dazun data wuce taganshi yadda yake haka yake
murmushi matar tayi kina tunanin yaushe aka gyara gidan ko gyada kai tayi
to dana mai kudine sosai shiyasa aka ginaman dasauri kuma ginin cikin burni yasha bam ban dananan muchan inza ayi gidan kawai ake daukowa asa awurin
nandai taitaba hainan lbr dan tanaso tasaba da ita sosai kana tai mata bayanin komi game da on din data fara
saida aka kusan kiran sallah magarib kana tamiqe zata tafi bari natafi ya'ta naga uwale takusa dawo wa duk da baki tambayi sunana ba
sunkuyar da kanta tayi alamar kunya kana cikin siririyar muryarta tace kiyi hqr
ba komi 'yata sunana halimatu sadiya amma ke inaso kikirani da mama kinji ko dan allah baibani ya' mace ba kuma anjima inkin fito zaki rafi kibiyo tagidana kinaji
eh mama dagani taji dadin sunan data kirata dashi kamin sukuma wata mgn uwale tashigo ko sallama babu
da sauri hainan takalli inda matar take saidai bata gantaba bata waniji tsoroba dan tadauka tana kallan uwale ita kuma tafi wani banxan kallo uwale tabi hainan dashi
saidai bayarda zatai da ita ubanwa nene yabaki wa innan kayan jikin ki cikin rawar murya tafara mgn inna watace taban
wata matsiyaci duk cikin rugar nan bamai irin kayan nan ballantana kice kwance aka baki kici rosu konazo nai maki dukan tsiya shegiyar yarinya mai irida aljannu
kokarin cire kayan take amma takasa tana dan juyawa ne uwale ta hango sawun jini garigar
wata uwar ashar tasa wace tafirgita hainan mixan gani haka zonan dan ubanki saikin gaya man
*Ansholly*
😭BAKAR IZAYA😭
60_61
*this page is for member for Arewa hausa*
😘ANSHOLLY😘
haisham ne xaune shida Nafi sai wani kanai nayeshi take
sallam akayi aka shigo palon da sauri haisham yatura nafi daga jikinshi dan yayar hajiya maryam ce tashigo
amsa salamar yayi kishigo hajiya wata uwar harara da nafi tayi mashine yasashi yinshiru
kamarya tashigo ciki ita batasan taga mata d miji nazaune ba takoma saita wani shigo kai kuma harda tureni
wani kallo tabi hajiya fadila dashi kana tabuga wani uban tsaki mutum yagirma amma baisan ya girma ba
ke baki ganin lokacine tunda sassafe zaki shigo mana adaki inda kinzo kintadda mu awani halifa kai wanda yagirma baisan yagirma ba anyi asara
daga kai hajiya fadila tayi takalli agogo yanxu wurin 12pm dama abinda yasa tashigo suna san suta fine gashi sunjishi shiru baizo ba da Ameen zata aiko sai bata ganshi ba shine ita tazo da kanta
kallanta tamaida wurin haisham dantaji wane mataki zai dauka
matarshi yariqo yanata bata haquri tamkar xaiyi kuka