Sashe 22
Bakar Izaya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ras yaji gabanshi yafadi Allah nagani yamanta dawata sallah tabbas saban Allah yana shagaltar da dan adam akan bautar ubqnginshi shida ko wani yace zaiyi wasa da sallah
aizai qaryatashi amma gashi yau daya harya fara fashin sallah wata nadama yaji tazo mashi
shirinda alh hamza yaji yayene ya tabbatar mashi ameen baiyi sallah ba kashe wayar kawai yayi yayinda
qarar kashe wayar dayayi yadawo da ameen tunanin daya tafi da sauri ya aje wayarshi yatafi toilet
sadi naganin haka tamaida rigarta tafito tayi part din nafi kicibis sukai itada Nafi haba sadi ina kikaje tundazu naketa nemanki amma bangan kiba
dariya sadi tasa ke qawata wani dan shila nasamu cikin gidan nan wallahi
tunda nake harkar bariki bantaba samun gwarzo ba irin wannan yaran gashi dai yaro amma hazaqarshi ta manyace
kallanta nafi take cike da tuhuma zuciyarta nagaya mata kodai haisham dinta sadi ke nifi to inshine aibazata cemashi yaro ba kuma bazata fada mataba
nifa kinsani aduhu dan bangane takan zanchan ba
nanfa tafara gaya mata abinda yafaru bata boye mata komiba dariya sukasa yayinda suka tafa
amfa qawata kinyi daidai dan inaso mufirgita maryam saita zama abin tausayi sai ya'yan datake taqama dasu sundawo ahannun mu
banidai zata wulaqanta ba wai muzo bamuda yancin da zatazo mugaisa saidai taturo mana yar aiki
maryam gamunan gareki saikinyi dana sanin shiga shirgina da kikayi saikin kuka da idanunki
dai dai nan haisham yaturo qofar dakin yashigo babuko digon fara,a afuskarshi
wani matsiyacin kallo yake watsama nafi yayinda suduka jikinsu karkarwa yake dan tasan babu tantama yaji lbrnsu sadi kam saura kadan tasaki fitsari
kallansu yake cikin tsana dan sai yanzu yake dana sanin auran Nafi jiyake inama tunda hjy maryam tanuna batasan auran yabarshi
azafafe yaqarasa wurinda take maqaro wuyanta yayi ya yinda yafara mgn azafafe
😘Ansholly😘
😭BAKAR IZAYA😭
125_130
😘Ansholly😘
awna jininshi akai komi normal zai iyaba kowa ma
kwanta za,a iba bamusu yayi yadda tace leda daya tal aka iba ta sallameshi
koda yafito bai iske alhaji hamza ba tambayar ameen yayi ina daddy ne
yaje gida ya dawo
doctor ne yafito daga dakin da hainan take da sauri haisham yayi wurinshi inadai fatan bawata matsala ajikinta
babu wata matsala yallabai komi normal iyaka buguwar dataine amma xata farka lfy lau insha Allah tunda duk anyi treatment din wajan data qone kamin haisham yayi wata mgn su alhaji hamza suka bayyana shi da hajiya maryam
wace kallo 1xakai mata kasan hankalinta atashe yake
dan alhaji hamza ba abinda yaboye mata game da lbrn hainan kana yaroqeta alfarma kan tareqe hainan da amana tamkar yarcikinta
nan take tadau alqawarin zata riqeta amana dama kurace aka jefa da nama itada take san ya'mace Allah bai bataba saiya bata maza amma kullim tana godema Allah akan baiwar dayayi mata
dan wasuma nema suke ruwa ajallo Allah bai basuba to gashi da tai haquri Allah yabata dukda ba'ita tahaife taba amma rana daya tak taji tana mata soyayya irinta uwa da da'
alhaji hamza ne yayi magana doctor ina fatan bawata matsala dai
ih alhaji buguwace kawai amma daga yanzu zata iya farkawa akoda yaushe
to alhamdulillah ina dakin da aka maida tane yanzu dai za,a maidata ok
kallansu h maryam tayi haisham kutafi gida kuyi wanka kuci abinci anjima kun dawo
yaso yayi mata musu saidai vazai iyaba haka suka tafi shida ameen amma yaso yatsaya yaga tashin yar matarshi sunanda yasa mata kenan
Ameen ne yadawo dashi daga tunanin da yatafi bro wurin ibar jinin da zafi
murmushi yayimai ba wani zafi bro saidai inga irinku rargwaye haba bro in nine leda biyar zance a,ihba hakadai sukaita lbr har suka isa gidan
wangale masu get akai suka shige suna isa wurin parking yaga motocinshi koba afadaba yasan Nafi ce tazo dasu
wani baqin ciki yaji yataso mashi dan tsanarta yaji tashigarmai axuciya tamkar bai taba santa ba shiyama manta da wata Nafi
tsaki yaja kana yafito daga cikin motar
kallanshi ameen yayi tabbas koba afadaba yasan miyasashi bacin rannan fitowa yayi shima yakama hanyar dakinshi ya yinda haisham har yashige part dinshi
yana cikin tafiya sukai karo da sadi da sauri yadago kanshi dan yana kallan wayane shiyasa
sry yafada yana neman rabata da jikinshi dan zuciyarshi kawai yakai nesa shikadai yasan irin failing dinda yakeji qara
shigewa jikinshi tayi dan taga irin yadda duk yarikice
cikin salansu na yan bariki tafara mgn karkaji komi danka bigeni aini xan baka haquri amma kai qanan haisham ne ko
kai kawai yagyada mata dan tariga data kashe mashi jiki ido takashe mashi muje dakinka kaji wata mgn nan karwani yawuto yagammu
tamkar yace mata a,a amma sai shidan yaqawata mashi ita yakuma tuna yadda yake buqatar mace gashi yasamu abagas
tafiya kawai yayi ita kuma tatake mashi baya
suna shiga dakin tamaida qofa tarife jawoshi tayi tafara kissing dinshi tunyana kauda kai hartayi galaba akanshi nanfa suka fada kogin nadama danko badade ko bajima sai sunyi nadama
Allah kashiryar da dukkan kullihin musilmai
koda yashiga dakin ko kallan inda take baiyiba da sauri tatashi daga inda take hakimce tana kallo rungume shi tayi my haisham sannunka da zuwa
shine kabarni gida kataho kd daka fadaman nan zakazo aida muntaho tare ai iyayanka nawane cikin kissa take mgnr
janyeta yayi daga jikinshi kihada man abinci kamin nayi wanka in'na gama zamuyi wata mgn zata qara mgn yadaga mata hannu yawuce
tabe baki tayi abincin da aka kawo masu na ranane tadauko tajeramai a dining dan basuciba
takoma inda tatashi ttazauna
Ansholly😘
😭BAKAR IZAYA😭
145_150
😘Ansholly😘
wata uwar tsawa haisham yayi wadda tagigita mutanan gidan
da akayi uban mi zakice kinshiga uku tashi tayi wurinshi nizaka cuta haisham kaida iyayanka duka yaushe ka auran har zakayiman kishiya dan Allah kaji qaina nasan
wa innan tsinannun iyayankan su sukayima auran wani wawan mari taji andauketa dashi wanda tunda uwar da ta haifeta ba,atabayi matashiba kamin tadawo taji duka ko ta Ina dukanta yake tamkar
zai kasheta
daqyal alh hamza ya qwaceta ya yinda hainan takudindene bisa hjy maryam dan mugun tsoronshi ne yashigeta
kallan nafi yake cikin tsana zaiyi magana kenan alhj hamza yadakatar dashi kul haisham karka sake kabuda bakinka anan azuciye yajuya yafice daga parlour'n
sadi takama nafi suka fita aparlonta tasauketa yayinda haisham yabar gidan gaba1
kama hainan hjy maryam tayi suka shige daki shima ameen tashi yayi yafice alh hamza kawai akabari aparlon
zaune suke sukadai aparlon ya yinda Nafi keta kuka gaskiya nafi baki kyautaba abinda kikai kinsan dole haisham yadau mataki tunda yanzu bakamar da bane
duk abinda kikai mai yakare cikin kuka Nafi tafara mgn naman tane sadi kinsanni da bakin kishi shiyarife man ido harnayi wannan abun da kuma ganin wace suka aurama haisham din kallo daya zakai mata kasan daga gidan kudi take
nasan tawa taqare tunda haisham ya auro dangin larabawan nan amma wallahi bazan bar mata Shiva har sai inda qarfina yaqare
haba qawata tayama zaki barma wannan yarinyar gwarzan mijinki kallo daya zakimata kisan yarinyace girman jikine kawai da ita dakuma hutinda yahudata
mikewa tsaye tayi bara natafi wurin guy dinchan ba abinda nafi tace mata shiga dakin nafin tayi tasa wata yalolowar rigar bacci tadauko wani shi,umun turare tasa
hijab tadauko tasa nafi taima saida safe kana tadau hanyar dakin ameen bacin taduba taga babu kowa
nocking tayi yes yace dan harga Allah baisan ita bace daure yake da towel dagani yanzu yafito daga wanka
kallanta yake cikin daure fuskar mikikazo yiman adaki kisani abinda nayi ada zuma sharrin zuciyata ne dana shaidan karkiyi tunanin yan"zuma zan iya aikataw
mgnr tsaya mashi tayi amakoshi kallanta yake dan hijabin data sanyo tacire gabaki daya hankqlinshi yatashi dan babu abinda ba,agani ajikinta
daurewa yayi yakuma mgn axafafe nace kifitarman adaki ko bakijine murmushi kawai take aika mashi dashi amma bata motsa daga inda take ba azafafe yayo wurinta dan yafiddata
wani irin kamshin turarene yada keshi wanda lokaci daya sandar girma tatashi wata zafaffeyar sha,awa yaji tataso mashi wanda baisan lokacin daya rungumo sadi ba
nan take suka fada kugin nadama Allah kashiryarda dukkan kullihin musilmai Amin
haisham kam yana fita otel yanufa ya yinda yake nadaman auranshi da nafi to waishi miyarufe mai ido harya auri nafi hakadai yakwanta yanata saqe_saqe aranshi dan yace bazai koma gidanba saida safe dan inya koma gidan komi na iya faruwa
hajiya maryam ce iitada alhj hamza kwance adakinshi suna tattaunawa akan magnar hainan alhj yakamata abar Hainan anan harsaita qara girma dan ina tausayinta gani nake duka yaran kamar kai suka ibo wajan rashin haquri banaso yafarma yar mutane tun yanzu
qara jawota alhj hamza yayi jikinshi to aidama kyan da' yagaji ubanshi kuma ai Hainan agirman jiki ta,isa taba miji hakkinshi kai harma ashekaru dan haka
bazan qwari yarona ba inshi yace abarta
za,abarta amma inbaiceba saiya tafida abinshi damun dawo daga rugarsu ammadai sai anyi biki ko wannan bazan hanaki ba dan zanso duk dangi susanta hakadai sukaita xanta warsu
Hainan kam tunda hjy maryam takaita daki taketa raba idanuwa dan bama mgnr bacci a,idanta dan bata sababa sallama taji abayanta da sauri tajuya
mama sadiya tagani tsaye tana mata murmushi
😘Ansholly😘
😭BAKAR IZAYA😭
150_155
😘Ansholly😘
itama murmushin tayi mata da sauri taje tarungumeta itama rungumarta tayi kana tajata zuwa gado
kinganni nadawo ko my daughter gyada mata kai tayi ya yinda farin ciki fal afuskarta
babansu habib ne yakawoma mahaifinshi ziyara anan garin shiyasa kika ganni shine da mukazo naroqi alfarmar yabarni nazo naganki tundazu ina cikin gidan har dukan da haisham yayima Nafisa duk inanan
dan danan hainan tasha jinin jikinta ita bata maso atuna mata wannan mugun dan dagani zaiyi mugunta tunda kawai hakanan yakama dukan wannan matar dagani kuma bawani laifi tayi mashiba
kuka tasa nidai mama banasan wannan mutunan kice araba auran abani kananshi yanada mugunta duk cikin harshen larabci take mgn
murmushi tayi mata kana itama tafara mgn cikin harshen kinsan mitayi mashi kaita girgiza alamar a,a zagin iyayanshi tayifa ke yanzu aka zagi dad dinki bazaki daki mutum ba
zan dakesu harsai inda qarfina yaqare to kinga dole yadaketa dandai har yanzu baki farajin hausa sosaiba shiyasa bakiji mitayi ba amma nasan indai hausace harsaikin gaji da ita murmushi kawai tayi
aizai qaryatashi amma gashi yau daya harya fara fashin sallah wata nadama yaji tazo mashi
shirinda alh hamza yaji yayene ya tabbatar mashi ameen baiyi sallah ba kashe wayar kawai yayi yayinda
qarar kashe wayar dayayi yadawo da ameen tunanin daya tafi da sauri ya aje wayarshi yatafi toilet
sadi naganin haka tamaida rigarta tafito tayi part din nafi kicibis sukai itada Nafi haba sadi ina kikaje tundazu naketa nemanki amma bangan kiba
dariya sadi tasa ke qawata wani dan shila nasamu cikin gidan nan wallahi
tunda nake harkar bariki bantaba samun gwarzo ba irin wannan yaran gashi dai yaro amma hazaqarshi ta manyace
kallanta nafi take cike da tuhuma zuciyarta nagaya mata kodai haisham dinta sadi ke nifi to inshine aibazata cemashi yaro ba kuma bazata fada mataba
nifa kinsani aduhu dan bangane takan zanchan ba
nanfa tafara gaya mata abinda yafaru bata boye mata komiba dariya sukasa yayinda suka tafa
amfa qawata kinyi daidai dan inaso mufirgita maryam saita zama abin tausayi sai ya'yan datake taqama dasu sundawo ahannun mu
banidai zata wulaqanta ba wai muzo bamuda yancin da zatazo mugaisa saidai taturo mana yar aiki
maryam gamunan gareki saikinyi dana sanin shiga shirgina da kikayi saikin kuka da idanunki
dai dai nan haisham yaturo qofar dakin yashigo babuko digon fara,a afuskarshi
wani matsiyacin kallo yake watsama nafi yayinda suduka jikinsu karkarwa yake dan tasan babu tantama yaji lbrnsu sadi kam saura kadan tasaki fitsari
kallansu yake cikin tsana dan sai yanzu yake dana sanin auran Nafi jiyake inama tunda hjy maryam tanuna batasan auran yabarshi
azafafe yaqarasa wurinda take maqaro wuyanta yayi ya yinda yafara mgn azafafe
😘Ansholly😘
😭BAKAR IZAYA😭
125_130
😘Ansholly😘
awna jininshi akai komi normal zai iyaba kowa ma
kwanta za,a iba bamusu yayi yadda tace leda daya tal aka iba ta sallameshi
koda yafito bai iske alhaji hamza ba tambayar ameen yayi ina daddy ne
yaje gida ya dawo
doctor ne yafito daga dakin da hainan take da sauri haisham yayi wurinshi inadai fatan bawata matsala ajikinta
babu wata matsala yallabai komi normal iyaka buguwar dataine amma xata farka lfy lau insha Allah tunda duk anyi treatment din wajan data qone kamin haisham yayi wata mgn su alhaji hamza suka bayyana shi da hajiya maryam
wace kallo 1xakai mata kasan hankalinta atashe yake
dan alhaji hamza ba abinda yaboye mata game da lbrn hainan kana yaroqeta alfarma kan tareqe hainan da amana tamkar yarcikinta
nan take tadau alqawarin zata riqeta amana dama kurace aka jefa da nama itada take san ya'mace Allah bai bataba saiya bata maza amma kullim tana godema Allah akan baiwar dayayi mata
dan wasuma nema suke ruwa ajallo Allah bai basuba to gashi da tai haquri Allah yabata dukda ba'ita tahaife taba amma rana daya tak taji tana mata soyayya irinta uwa da da'
alhaji hamza ne yayi magana doctor ina fatan bawata matsala dai
ih alhaji buguwace kawai amma daga yanzu zata iya farkawa akoda yaushe
to alhamdulillah ina dakin da aka maida tane yanzu dai za,a maidata ok
kallansu h maryam tayi haisham kutafi gida kuyi wanka kuci abinci anjima kun dawo
yaso yayi mata musu saidai vazai iyaba haka suka tafi shida ameen amma yaso yatsaya yaga tashin yar matarshi sunanda yasa mata kenan
Ameen ne yadawo dashi daga tunanin da yatafi bro wurin ibar jinin da zafi
murmushi yayimai ba wani zafi bro saidai inga irinku rargwaye haba bro in nine leda biyar zance a,ihba hakadai sukaita lbr har suka isa gidan
wangale masu get akai suka shige suna isa wurin parking yaga motocinshi koba afadaba yasan Nafi ce tazo dasu
wani baqin ciki yaji yataso mashi dan tsanarta yaji tashigarmai axuciya tamkar bai taba santa ba shiyama manta da wata Nafi
tsaki yaja kana yafito daga cikin motar
kallanshi ameen yayi tabbas koba afadaba yasan miyasashi bacin rannan fitowa yayi shima yakama hanyar dakinshi ya yinda haisham har yashige part dinshi
yana cikin tafiya sukai karo da sadi da sauri yadago kanshi dan yana kallan wayane shiyasa
sry yafada yana neman rabata da jikinshi dan zuciyarshi kawai yakai nesa shikadai yasan irin failing dinda yakeji qara
shigewa jikinshi tayi dan taga irin yadda duk yarikice
cikin salansu na yan bariki tafara mgn karkaji komi danka bigeni aini xan baka haquri amma kai qanan haisham ne ko
kai kawai yagyada mata dan tariga data kashe mashi jiki ido takashe mashi muje dakinka kaji wata mgn nan karwani yawuto yagammu
tamkar yace mata a,a amma sai shidan yaqawata mashi ita yakuma tuna yadda yake buqatar mace gashi yasamu abagas
tafiya kawai yayi ita kuma tatake mashi baya
suna shiga dakin tamaida qofa tarife jawoshi tayi tafara kissing dinshi tunyana kauda kai hartayi galaba akanshi nanfa suka fada kogin nadama danko badade ko bajima sai sunyi nadama
Allah kashiryar da dukkan kullihin musilmai
koda yashiga dakin ko kallan inda take baiyiba da sauri tatashi daga inda take hakimce tana kallo rungume shi tayi my haisham sannunka da zuwa
shine kabarni gida kataho kd daka fadaman nan zakazo aida muntaho tare ai iyayanka nawane cikin kissa take mgnr
janyeta yayi daga jikinshi kihada man abinci kamin nayi wanka in'na gama zamuyi wata mgn zata qara mgn yadaga mata hannu yawuce
tabe baki tayi abincin da aka kawo masu na ranane tadauko tajeramai a dining dan basuciba
takoma inda tatashi ttazauna
Ansholly😘
😭BAKAR IZAYA😭
145_150
😘Ansholly😘
wata uwar tsawa haisham yayi wadda tagigita mutanan gidan
da akayi uban mi zakice kinshiga uku tashi tayi wurinshi nizaka cuta haisham kaida iyayanka duka yaushe ka auran har zakayiman kishiya dan Allah kaji qaina nasan
wa innan tsinannun iyayankan su sukayima auran wani wawan mari taji andauketa dashi wanda tunda uwar da ta haifeta ba,atabayi matashiba kamin tadawo taji duka ko ta Ina dukanta yake tamkar
zai kasheta
daqyal alh hamza ya qwaceta ya yinda hainan takudindene bisa hjy maryam dan mugun tsoronshi ne yashigeta
kallan nafi yake cikin tsana zaiyi magana kenan alhj hamza yadakatar dashi kul haisham karka sake kabuda bakinka anan azuciye yajuya yafice daga parlour'n
sadi takama nafi suka fita aparlonta tasauketa yayinda haisham yabar gidan gaba1
kama hainan hjy maryam tayi suka shige daki shima ameen tashi yayi yafice alh hamza kawai akabari aparlon
zaune suke sukadai aparlon ya yinda Nafi keta kuka gaskiya nafi baki kyautaba abinda kikai kinsan dole haisham yadau mataki tunda yanzu bakamar da bane
duk abinda kikai mai yakare cikin kuka Nafi tafara mgn naman tane sadi kinsanni da bakin kishi shiyarife man ido harnayi wannan abun da kuma ganin wace suka aurama haisham din kallo daya zakai mata kasan daga gidan kudi take
nasan tawa taqare tunda haisham ya auro dangin larabawan nan amma wallahi bazan bar mata Shiva har sai inda qarfina yaqare
haba qawata tayama zaki barma wannan yarinyar gwarzan mijinki kallo daya zakimata kisan yarinyace girman jikine kawai da ita dakuma hutinda yahudata
mikewa tsaye tayi bara natafi wurin guy dinchan ba abinda nafi tace mata shiga dakin nafin tayi tasa wata yalolowar rigar bacci tadauko wani shi,umun turare tasa
hijab tadauko tasa nafi taima saida safe kana tadau hanyar dakin ameen bacin taduba taga babu kowa
nocking tayi yes yace dan harga Allah baisan ita bace daure yake da towel dagani yanzu yafito daga wanka
kallanta yake cikin daure fuskar mikikazo yiman adaki kisani abinda nayi ada zuma sharrin zuciyata ne dana shaidan karkiyi tunanin yan"zuma zan iya aikataw
mgnr tsaya mashi tayi amakoshi kallanta yake dan hijabin data sanyo tacire gabaki daya hankqlinshi yatashi dan babu abinda ba,agani ajikinta
daurewa yayi yakuma mgn axafafe nace kifitarman adaki ko bakijine murmushi kawai take aika mashi dashi amma bata motsa daga inda take ba azafafe yayo wurinta dan yafiddata
wani irin kamshin turarene yada keshi wanda lokaci daya sandar girma tatashi wata zafaffeyar sha,awa yaji tataso mashi wanda baisan lokacin daya rungumo sadi ba
nan take suka fada kugin nadama Allah kashiryarda dukkan kullihin musilmai Amin
haisham kam yana fita otel yanufa ya yinda yake nadaman auranshi da nafi to waishi miyarufe mai ido harya auri nafi hakadai yakwanta yanata saqe_saqe aranshi dan yace bazai koma gidanba saida safe dan inya koma gidan komi na iya faruwa
hajiya maryam ce iitada alhj hamza kwance adakinshi suna tattaunawa akan magnar hainan alhj yakamata abar Hainan anan harsaita qara girma dan ina tausayinta gani nake duka yaran kamar kai suka ibo wajan rashin haquri banaso yafarma yar mutane tun yanzu
qara jawota alhj hamza yayi jikinshi to aidama kyan da' yagaji ubanshi kuma ai Hainan agirman jiki ta,isa taba miji hakkinshi kai harma ashekaru dan haka
bazan qwari yarona ba inshi yace abarta
za,abarta amma inbaiceba saiya tafida abinshi damun dawo daga rugarsu ammadai sai anyi biki ko wannan bazan hanaki ba dan zanso duk dangi susanta hakadai sukaita xanta warsu
Hainan kam tunda hjy maryam takaita daki taketa raba idanuwa dan bama mgnr bacci a,idanta dan bata sababa sallama taji abayanta da sauri tajuya
mama sadiya tagani tsaye tana mata murmushi
😘Ansholly😘
😭BAKAR IZAYA😭
150_155
😘Ansholly😘
itama murmushin tayi mata da sauri taje tarungumeta itama rungumarta tayi kana tajata zuwa gado
kinganni nadawo ko my daughter gyada mata kai tayi ya yinda farin ciki fal afuskarta
babansu habib ne yakawoma mahaifinshi ziyara anan garin shiyasa kika ganni shine da mukazo naroqi alfarmar yabarni nazo naganki tundazu ina cikin gidan har dukan da haisham yayima Nafisa duk inanan
dan danan hainan tasha jinin jikinta ita bata maso atuna mata wannan mugun dan dagani zaiyi mugunta tunda kawai hakanan yakama dukan wannan matar dagani kuma bawani laifi tayi mashiba
kuka tasa nidai mama banasan wannan mutunan kice araba auran abani kananshi yanada mugunta duk cikin harshen larabci take mgn
murmushi tayi mata kana itama tafara mgn cikin harshen kinsan mitayi mashi kaita girgiza alamar a,a zagin iyayanshi tayifa ke yanzu aka zagi dad dinki bazaki daki mutum ba
zan dakesu harsai inda qarfina yaqare to kinga dole yadaketa dandai har yanzu baki farajin hausa sosaiba shiyasa bakiji mitayi ba amma nasan indai hausace harsaikin gaji da ita murmushi kawai tayi