← Book details Bakar Izaya Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 22 OF 28

Sashe 22

Bakar Izaya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

ras yaji gabanshi yafadi Allah nagani yamanta dawata sallah tabbas saban Allah yana shagaltar da dan adam akan bautar ubqnginshi shida ko wani yace zaiyi wasa da sallah

aizai qaryatashi amma gashi yau daya harya fara fashin sallah wata nadama yaji tazo mashi

shirinda alh hamza yaji yayene ya tabbatar mashi ameen baiyi sallah ba kashe wayar kawai yayi yayinda

qarar kashe wayar dayayi yadawo da ameen tunanin daya tafi da sauri ya aje wayarshi yatafi toilet

sadi naganin haka tamaida rigarta tafito tayi part din nafi kicibis sukai itada Nafi haba sadi ina kikaje tundazu naketa nemanki amma bangan kiba

dariya sadi tasa ke qawata wani dan shila nasamu cikin gidan nan wallahi

tunda nake harkar bariki bantaba samun gwarzo ba irin wannan yaran gashi dai yaro amma hazaqarshi ta manyace

kallanta nafi take cike da tuhuma zuciyarta nagaya mata kodai haisham dinta sadi ke nifi to inshine aibazata cemashi yaro ba kuma bazata fada mataba

nifa kinsani aduhu dan bangane takan zanchan ba

nanfa tafara gaya mata abinda yafaru bata boye mata komiba dariya sukasa yayinda suka tafa

amfa qawata kinyi daidai dan inaso mufirgita maryam saita zama abin tausayi sai ya'yan datake taqama dasu sundawo ahannun mu

banidai zata wulaqanta ba wai muzo bamuda yancin da zatazo mugaisa saidai taturo mana yar aiki

maryam gamunan gareki saikinyi dana sanin shiga shirgina da kikayi saikin kuka da idanunki

dai dai nan haisham yaturo qofar dakin yashigo babuko digon fara,a afuskarshi

wani matsiyacin kallo yake watsama nafi yayinda suduka jikinsu karkarwa yake dan tasan babu tantama yaji lbrnsu sadi kam saura kadan tasaki fitsari

kallansu yake cikin tsana dan sai yanzu yake dana sanin auran Nafi jiyake inama tunda hjy maryam tanuna batasan auran yabarshi

azafafe yaqarasa wurinda take maqaro wuyanta yayi ya yinda yafara mgn azafafe

😘Ansholly😘
😭BAKAR IZAYA😭
125_130

😘Ansholly😘

awna jininshi akai komi normal zai iyaba kowa ma

kwanta za,a iba bamusu yayi yadda tace leda daya tal aka iba ta sallameshi

koda yafito bai iske alhaji hamza ba tambayar ameen yayi ina daddy ne
yaje gida ya dawo

doctor ne yafito daga dakin da hainan take da sauri haisham yayi wurinshi inadai fatan bawata matsala ajikinta

babu wata matsala yallabai komi normal iyaka buguwar dataine amma xata farka lfy lau insha Allah tunda duk anyi treatment din wajan data qone kamin haisham yayi wata mgn su alhaji hamza suka bayyana shi da hajiya maryam

wace kallo 1xakai mata kasan hankalinta atashe yake

dan alhaji hamza ba abinda yaboye mata game da lbrn hainan kana yaroqeta alfarma kan tareqe hainan da amana tamkar yarcikinta

nan take tadau alqawarin zata riqeta amana dama kurace aka jefa da nama itada take san ya'mace Allah bai bataba saiya bata maza amma kullim tana godema Allah akan baiwar dayayi mata

dan wasuma nema suke ruwa ajallo Allah bai basuba to gashi da tai haquri Allah yabata dukda ba'ita tahaife taba amma rana daya tak taji tana mata soyayya irinta uwa da da'

alhaji hamza ne yayi magana doctor ina fatan bawata matsala dai

ih alhaji buguwace kawai amma daga yanzu zata iya farkawa akoda yaushe

to alhamdulillah ina dakin da aka maida tane yanzu dai za,a maidata ok

kallansu h maryam tayi haisham kutafi gida kuyi wanka kuci abinci anjima kun dawo

yaso yayi mata musu saidai vazai iyaba haka suka tafi shida ameen amma yaso yatsaya yaga tashin yar matarshi sunanda yasa mata kenan

Ameen ne yadawo dashi daga tunanin da yatafi bro wurin ibar jinin da zafi

murmushi yayimai ba wani zafi bro saidai inga irinku rargwaye haba bro in nine leda biyar zance a,ihba hakadai sukaita lbr har suka isa gidan

wangale masu get akai suka shige suna isa wurin parking yaga motocinshi koba afadaba yasan Nafi ce tazo dasu

wani baqin ciki yaji yataso mashi dan tsanarta yaji tashigarmai axuciya tamkar bai taba santa ba shiyama manta da wata Nafi
tsaki yaja kana yafito daga cikin motar

kallanshi ameen yayi tabbas koba afadaba yasan miyasashi bacin rannan fitowa yayi shima yakama hanyar dakinshi ya yinda haisham har yashige part dinshi

yana cikin tafiya sukai karo da sadi da sauri yadago kanshi dan yana kallan wayane shiyasa

sry yafada yana neman rabata da jikinshi dan zuciyarshi kawai yakai nesa shikadai yasan irin failing dinda yakeji qara

shigewa jikinshi tayi dan taga irin yadda duk yarikice

cikin salansu na yan bariki tafara mgn karkaji komi danka bigeni aini xan baka haquri amma kai qanan haisham ne ko

kai kawai yagyada mata dan tariga data kashe mashi jiki ido takashe mashi muje dakinka kaji wata mgn nan karwani yawuto yagammu

tamkar yace mata a,a amma sai shidan yaqawata mashi ita yakuma tuna yadda yake buqatar mace gashi yasamu abagas

tafiya kawai yayi ita kuma tatake mashi baya

suna shiga dakin tamaida qofa tarife jawoshi tayi tafara kissing dinshi tunyana kauda kai hartayi galaba akanshi nanfa suka fada kogin nadama danko badade ko bajima sai sunyi nadama
Allah kashiryar da dukkan kullihin musilmai

koda yashiga dakin ko kallan inda take baiyiba da sauri tatashi daga inda take hakimce tana kallo rungume shi tayi my haisham sannunka da zuwa

shine kabarni gida kataho kd daka fadaman nan zakazo aida muntaho tare ai iyayanka nawane cikin kissa take mgnr

janyeta yayi daga jikinshi kihada man abinci kamin nayi wanka in'na gama zamuyi wata mgn zata qara mgn yadaga mata hannu yawuce

tabe baki tayi abincin da aka kawo masu na ranane tadauko tajeramai a dining dan basuciba

takoma inda tatashi ttazauna

Ansholly😘
😭BAKAR IZAYA😭

145_150

😘Ansholly😘

wata uwar tsawa haisham yayi wadda tagigita mutanan gidan

da akayi uban mi zakice kinshiga uku tashi tayi wurinshi nizaka cuta haisham kaida iyayanka duka yaushe ka auran har zakayiman kishiya dan Allah kaji qaina nasan

wa innan tsinannun iyayankan su sukayima auran wani wawan mari taji andauketa dashi wanda tunda uwar da ta haifeta ba,atabayi matashiba kamin tadawo taji duka ko ta Ina dukanta yake tamkar
zai kasheta

daqyal alh hamza ya qwaceta ya yinda hainan takudindene bisa hjy maryam dan mugun tsoronshi ne yashigeta

kallan nafi yake cikin tsana zaiyi magana kenan alhj hamza yadakatar dashi kul haisham karka sake kabuda bakinka anan azuciye yajuya yafice daga parlour'n

sadi takama nafi suka fita aparlonta tasauketa yayinda haisham yabar gidan gaba1

kama hainan hjy maryam tayi suka shige daki shima ameen tashi yayi yafice alh hamza kawai akabari aparlon

zaune suke sukadai aparlon ya yinda Nafi keta kuka gaskiya nafi baki kyautaba abinda kikai kinsan dole haisham yadau mataki tunda yanzu bakamar da bane

duk abinda kikai mai yakare cikin kuka Nafi tafara mgn naman tane sadi kinsanni da bakin kishi shiyarife man ido harnayi wannan abun da kuma ganin wace suka aurama haisham din kallo daya zakai mata kasan daga gidan kudi take

nasan tawa taqare tunda haisham ya auro dangin larabawan nan amma wallahi bazan bar mata Shiva har sai inda qarfina yaqare

haba qawata tayama zaki barma wannan yarinyar gwarzan mijinki kallo daya zakimata kisan yarinyace girman jikine kawai da ita dakuma hutinda yahudata

mikewa tsaye tayi bara natafi wurin guy dinchan ba abinda nafi tace mata shiga dakin nafin tayi tasa wata yalolowar rigar bacci tadauko wani shi,umun turare tasa

hijab tadauko tasa nafi taima saida safe kana tadau hanyar dakin ameen bacin taduba taga babu kowa

nocking tayi yes yace dan harga Allah baisan ita bace daure yake da towel dagani yanzu yafito daga wanka

kallanta yake cikin daure fuskar mikikazo yiman adaki kisani abinda nayi ada zuma sharrin zuciyata ne dana shaidan karkiyi tunanin yan"zuma zan iya aikataw

mgnr tsaya mashi tayi amakoshi kallanta yake dan hijabin data sanyo tacire gabaki daya hankqlinshi yatashi dan babu abinda ba,agani ajikinta

daurewa yayi yakuma mgn axafafe nace kifitarman adaki ko bakijine murmushi kawai take aika mashi dashi amma bata motsa daga inda take ba azafafe yayo wurinta dan yafiddata

wani irin kamshin turarene yada keshi wanda lokaci daya sandar girma tatashi wata zafaffeyar sha,awa yaji tataso mashi wanda baisan lokacin daya rungumo sadi ba

nan take suka fada kugin nadama Allah kashiryarda dukkan kullihin musilmai Amin

haisham kam yana fita otel yanufa ya yinda yake nadaman auranshi da nafi to waishi miyarufe mai ido harya auri nafi hakadai yakwanta yanata saqe_saqe aranshi dan yace bazai koma gidanba saida safe dan inya koma gidan komi na iya faruwa

hajiya maryam ce iitada alhj hamza kwance adakinshi suna tattaunawa akan magnar hainan alhj yakamata abar Hainan anan harsaita qara girma dan ina tausayinta gani nake duka yaran kamar kai suka ibo wajan rashin haquri banaso yafarma yar mutane tun yanzu

qara jawota alhj hamza yayi jikinshi to aidama kyan da' yagaji ubanshi kuma ai Hainan agirman jiki ta,isa taba miji hakkinshi kai harma ashekaru dan haka
bazan qwari yarona ba inshi yace abarta

za,abarta amma inbaiceba saiya tafida abinshi damun dawo daga rugarsu ammadai sai anyi biki ko wannan bazan hanaki ba dan zanso duk dangi susanta hakadai sukaita xanta warsu

Hainan kam tunda hjy maryam takaita daki taketa raba idanuwa dan bama mgnr bacci a,idanta dan bata sababa sallama taji abayanta da sauri tajuya

mama sadiya tagani tsaye tana mata murmushi

😘Ansholly😘
😭BAKAR IZAYA😭

150_155

😘Ansholly😘

itama murmushin tayi mata da sauri taje tarungumeta itama rungumarta tayi kana tajata zuwa gado

kinganni nadawo ko my daughter gyada mata kai tayi ya yinda farin ciki fal afuskarta

babansu habib ne yakawoma mahaifinshi ziyara anan garin shiyasa kika ganni shine da mukazo naroqi alfarmar yabarni nazo naganki tundazu ina cikin gidan har dukan da haisham yayima Nafisa duk inanan

dan danan hainan tasha jinin jikinta ita bata maso atuna mata wannan mugun dan dagani zaiyi mugunta tunda kawai hakanan yakama dukan wannan matar dagani kuma bawani laifi tayi mashiba

kuka tasa nidai mama banasan wannan mutunan kice araba auran abani kananshi yanada mugunta duk cikin harshen larabci take mgn

murmushi tayi mata kana itama tafara mgn cikin harshen kinsan mitayi mashi kaita girgiza alamar a,a zagin iyayanshi tayifa ke yanzu aka zagi dad dinki bazaki daki mutum ba

zan dakesu harsai inda qarfina yaqare to kinga dole yadaketa dandai har yanzu baki farajin hausa sosaiba shiyasa bakiji mitayi ba amma nasan indai hausace harsaikin gaji da ita murmushi kawai tayi
Chapter 22 · 0% Book details