Sashe 4
African Union Internship Program 2025: A Golden Opportunity for Young African Professionals · about 8 min read
Da azama ya bud'e mishi ya shiga ciki yayi fakin. Bayan ya fito ya tsurawa motar da baisan da zamanta ba a gidan ido,cike da mamakin mamallakin motar ya dubi gidan kafin kuma ya tunkari cikinsa.
Fitowarta kenan daga wanka,tana shirin goge jikinta taji sallama a falon gidan. Farin cikin ya k'aru,ashe daman zai zo gari shine bai sanar da ita ba duk da wayar da sukayi? Cikin sauri sauri ta nufi hanya ta fita.......!
'YAR BARIKI
©Rufaida Omar(Hannu da Yawa Writers)
(08)
Tana fitowa falon,wayam! Hakan ya tabbatar mata daga falon k'asa ne. Sai ta soma shakku akan anya kuwa Kb ne? Don bai tab'a tsayawa k'asa ba sai ya k'araso falon sama.
Haris jin da yayi sallamar ba'a amsa ba,kawai ya tunkari falon sama yana fadin
"Little,ina kika shiga ne?"
Baby ta tsaya cak daga bakin matattakalar,kafin takai ga yunkurin kaucewa har ya nufo benen. Ido hud'u sukayi,duk da batasan ko waye ba saida ta d'an tsorata. A gefen Haris kuwa,kallonta yayi tun daga k'asa har sama,bai k'ara marmarin kallonta ba. A fusace ya juya kanshi yana mai kokarin korar shaidan daga zuciyarsa. Cikin kakkausar murya yace
"Who are you?"
Cike da mamakin yanda gayen ya juya baya daga barin kallonta,baby ta kalli jikinta. Tawul ne ko cinyoyinta bai gama rufewa ba. Ita kam bata taba ganin namijin daya ganta haka ba harma ya iya juya mata baya ba sai a yau.
"I said who are you?!!! Mekikeyi a gidan nan?!!"
Ta razana matuka,tunda take wallahi ba'a taba yi mata tsawa har irin haka ba a rayuwarta. Ta tsaya kyam tana dubansa bata ko iya bud'e bakinta ba. Jin tayi shiru ne yasa shi juyowa a fusace ya karasa hawa matattakalar baiyi wata wata ba ya d'aga hannu da niyyar marinta,sai lokacin ta iya karfin halin rike hannunshi. Kallon juna sukeyi ido cikin ido,wani kwarjini yakeyi mata wanda ya hanata yin magana cikin tsiwa. Ta saki hannunshi ta kauda idanuwanta fuskarta a daure
"Ganganci ne tab'a lafiyata,gaba ka kiyaye."
Ta ja baya ta janye kafafuwanta daga matattakalar zuwa sama. Ya zamana matattakala uku ce tsakaninsu,ta tsuke baki kafin ta kad'a idanuwa ta k'ara dubanshi,har lokacin kallonta yakeyi saidai cike yake da mamakin karfin halinta,ganin yanda ta iya rike hannunsa da nufin dakatar dashi.
"Game da tambayar da kayi,ka tambayi kb. Inaga shine yafi cancanta ya baka wannan amsar ko?"
Ta k'arashe tana mai murmusawa,daga haka ta juya ta tafi. Haris na tsaye har saida ta b'acewa ganinsa,ransa idan yayi dubu toh ya b'aci. Ashe har yanzu Kabir bai bar neman mata ba? Ya rasa irin wannan akuyanci na Kb,menene amfanin auren nasa toh? Tsananin tausayin Yasmeen ya turnukeshi. Saidai ya rantse bazai tafi ya bar tsinanniyar karuwar nan a gidanta na sunnah ba,dole ta fice yanzu kuwa!
Gama tunaninsa keda wuya ya nufi hanyar data bi a fusace,saidai kuma tunanin da yayi na watakila a wannan lokacin tana shiryawa ne,ya sanyashi tsayawa a falon gami da samun waje ya zauna. Layin wayar Kb ya shiga nema......!
'YAR BARIKI
©Rufaida Omar(Hannu da Yawa Writers)
(10)
"Assalamu alaikum warahmatullahu wabarakatuhu."
Cikikkayiyar sallamar da a yau ta fito daga bakin Kb kenan,wanda ya k'ara nuna tsantsar rashin gaskiyarsa. Tunda dai a sanin da Haris ya yiwa aminin nashi,baya taba cika sallama haka tun suna k'ananu sai idan yana cikin firgici.
Dariya taso kubcewa Amadu maigadi,yayi saurin tosheta. Harara kb ya watsa mishi da sauri ya sauke jakar ya fice.
Haris ya amsa ciki ciki,har kb ya iso ya zauna kallonshi kawai yakeyi cike da tsabar bakin ciki. Tun kafin Kb yakai ga cewa komai ya tareshi
"Ka bani mamaki Kb,abune da koda ace za'a tareni acemin baka bar aikatawa ba zance karya akeyi. Karuwa fa!! A gidan da kake raya sunnar ma'aiki?!!! Da sunan kana da aure? Ka gayamin wane jin dadi ne a bibiyar kazaman matan nan da har yau ka kasa russuna?! Ya kake tsammanin su Daddy zasu dauki wannan zancen?"
Haris ya dakata,kallo d'aya zakayi mishi ka gane yana cikin tsananin bacin rai,wannan farin fatar tashi ta fuska ta chanja launi zuwa ja,hakanan kwayar idanunsa. Ya numfasa
"A ture maganar iyayenmu,me zaka cewa Mahaliccinka akan wannan d'anyen aikin da kakeyi na aikata zina? Baka tsoron mutuwa ta riskeka a wannan yanayin Kabir? Inace Ubangiji Ya halatta mana auren mata hud'u idan har zamuyu adalci? Why not ka nemi wata ka aura tunda mace daya bazata iya kashe maka kishirwarka ba. Amma wannan(yayi nuni da matattakala) ba alheri bace gareka face halakarka.!!"
Kb wanda tsananin kunyar Haris ta mamayeshi,yana ganin tamkar Yasmeen ce a gabanshi. Ya runtse ido kafin ya bude cikin sassanyar murya na rashin gaskiya
"Hakane,nasan ban kyauta ba. In sha Allah daga yau bazaka k'ara kamani da laifi makamancin wannan ba. Na amsa laifina,babu shakka bakayi karya ba duk abunda ka fad'a na aikatashi. Kayi hakuri,don Allah ka rufamin asiri a matsayinka na dan uwana kuma amini...."
"Its ok,baka da matsala dani Kabir,fatana ka gyara tsakaninka da Ubangijinka. Abu na gaba,yarinyar nan tazo ta fice yanzu yanzun please."
Kai da kaga yanayin fuskar Haris kasan yana tsananin kyamarta. Kyakkyawar matashiyar budurwa saidai fa kyawun dan maciji ne.
Shi kuwa Kb,mikewa yayi ya nufi saman gami da jin dadin cewa Baby batayi fushi tabar gidansa ba.
Tana zaune taga mutum tsaye a kanta,ganin kb ya sanyata mikewa tana murmushin jin dadin ganinshi,bai ankara ba har takai ga rungumeshi. Kamshin jikinta da taushin fatarta,ya mantar da kb dukkan wasu nasihu na Haris. Sai yaji sam bazai iya rabuwa da Baby ba,tun haduwarsa da Baby,baya iya hada shimfida da kowace Yar Bariki sai ita. Yasmeen ma,gudun kada takai korafi ga iyayensu ya sanya yake mu'amala da ita. Ta dago ta sumbaci lebbansa har lokacin da murmushi dauke a fatar bakinta. Baisan lokacin da shima ya sakar mata murmushin ba. Ta fidda earpiece daga kunnenta,ta zuba mishi shanyayyun idanuwanta kafin daddad'an sautin muryarta ya ratsa cikin kunnuwansa
"Welcome back my dear."
Ya riko hannuwanta cikin nashi salon kallon,ji yakeyi nan duniya bashi da farin ciki sama da Baby. A shirye yake ya aureta idan har hakan zaisa ya dauwama tare da ita bata haramtacciyar hanyar da za'a gani a rabasu ba.
"Thank you my baby,hankalina a tashe yake."
Ta janye jikinta tana murmushi kafin ta nufi hanyar sauka k'asa
"Daukomin handbag dina, kada ka damu na fahimci matsalar."
Yayi mamakin yanda akayi ta fahimceshi sosai har haka. Cikin jin dadi ya shige dakin,ya dauki harda mukullin motarta.
Haris dake zaune yana jiran fitowarsu,suka dubi juna,ta sakarmishi murmushinta mai burgewa saidai ko kad'an bata burge Haris ba. Ta zagaya ta bayan kujerar da yake,daidai saitin kunnenshi ta furta
"Sai had'uwa ta biyu."
Daga haka tayi gaba cikin takunta na jin ta isa. Mamaki ya sanya Haris binta da kallo. Amma ta tabbata Baby tsohuwar 'YAR BARIKI ce, ya kauda kansa yana takaicin yanda mace kyakkyawa har haka ta b'ata wayonta. Son duniya ya sanya tana siyarda jikinta ga wanda ya isa da wanda baima isan ba. Tunaninsa ya tsaya sa'ilin da abokin nashi ya taho da sauri rike da jaka da mukullin mota. Ya zuba mishi ido yana duban ikon Allah,Kb ya tsuke fuska
"Mantuwa tayi,banason komai nata ya rage a gidana domin daga yau na barta kenan."
Shi dai Haris baice komai ba,fuska a daure. Kb ya fita a fusace wanda zaka rantse zancensa har zuci ne.
Yayi ta hangen inda Baby ta shiga, hon yaji. Ya juya ga daya daga cikin motocinsa,hantar cikinsa ta kad'a. Wannan ma fa wata matsalar ce, ta yaya zata shiga motarsa? Ya dubi hanyar gidansa,Haris bai fito ba,da gudu gudu ya isa bakin motar. Fuskarta a daure kai ka rantse bata tab'a dariya ba.....!
'YAR BARIKI
©Rufaida Omar(Hannu da Yawa Writers)
(09)
Ringing uku ana hud'u,Kb ya d'aga.
"Yadai mutumin? Kana ina ne kazo ka daukeni a airport. Allah Yayi zuwana bisa neman da Abbana(Alhaji Aliyu) ke yimin akan harkokinmu."
Haris ya runtse ido cikin jin haushin Kb,dakyar ya iya dannewa yace
"Banajin zan iya zuwa,ina gidan naka yanzu haka tare da matarka wacce bamu da masaniyar sadda kuka kullawa junanku aure. Kana iya shigowa taxi kazo ka samemu."
Daga haka ya kashe wayar,a bangaren Kb kuwa,hankalinsa idan yakai dubu toh fa ya gama tashi. Kada dai baby ce? Ya salam! Yanzu menene abunyi?"
Ya lalubi lambar Baby ya danna kira.
Ta kammala shiryawa cikin riga da wando gajera marasa nauyi,ta kunna karan sigari ta soma zuk'a hankali kwance kafin ta sanya earpiece a kunnenta tana shirin danno wak'a ne kiran Kb ya shigo wayarta. Murmushi ta saki kafin ta d'aga alokacin data nufi falo.
Kafin takai ga cewa wani abu,Kb ya soma magana
"Babyna kina ina?"
Daidai lokacin ta fito falon,lokaci d'aya suka dubi juna dashi,ta dauke kanta ta nufi kicin.
"Ina gidanka,wani abu?"
Ya zaro ido,hantar cikinsa ta kad'a
"Baki ga wani bak'o ba da yazo?"
Daidai lokacin ta fito dauke da glasscup tayi hanyar firij,
"Gashinan zaune,da alama baisan wacece ni gareka ba ko?"
Kb ya dafa goshi,ya rasa ta inda zai b'ullo. Ashe a gaban Haris take magana dashi?
"Look,he's my bestfriend. Please kada ki sanar mishi komai dangane da relationship dinmu dake kin fahimta? Gani a airport,na iso Kano. Yanzu zan zo gidan."
Ta tab'e baki,daidai lokacin ya kashe wayar. Ita kuwa freshmilk ta tsiyaya ta koma ta zauna a kujerar dake kallon Haris. Kurb'a takeyi tana duban fuskarsa yanda duk yabi yayi kicin kicin tamkar ya tashi ya rufeta da duka. Saida tayi kurba uku kafin ta ajiye ta cire earpiece dake kunnenta.
"Nice meeting you."
Ta fad'i a tausashe. Bakin ciki ya sanyashi watsa mata kallon da taga ya k'ara fiddo kyawunsa zallah. Murmushi ta sakar mishi kafin ta d'ora tafin k'afa d'aya akan kujerar da take zaune
"Fuskarka ya nuna baka son ganina."
Ta tabe baki inda ta k'ara zuk'ar sigari ta fesar da hayak'in.
"Abun mamaki,bamu tab'a had'uwa ba sai yau. Ban fiye kaunar naga mutum yana kuntata rayuwarsa ba musamman akan abunda ba matsalarsa...."
Tashin da yayi ya hanata k'arasa zancenta. Dubanta yayi cike da tsana,ya soma tafiya saidai ya tsaya cak ya juyo
Fitowarta kenan daga wanka,tana shirin goge jikinta taji sallama a falon gidan. Farin cikin ya k'aru,ashe daman zai zo gari shine bai sanar da ita ba duk da wayar da sukayi? Cikin sauri sauri ta nufi hanya ta fita.......!
'YAR BARIKI
©Rufaida Omar(Hannu da Yawa Writers)
(08)
Tana fitowa falon,wayam! Hakan ya tabbatar mata daga falon k'asa ne. Sai ta soma shakku akan anya kuwa Kb ne? Don bai tab'a tsayawa k'asa ba sai ya k'araso falon sama.
Haris jin da yayi sallamar ba'a amsa ba,kawai ya tunkari falon sama yana fadin
"Little,ina kika shiga ne?"
Baby ta tsaya cak daga bakin matattakalar,kafin takai ga yunkurin kaucewa har ya nufo benen. Ido hud'u sukayi,duk da batasan ko waye ba saida ta d'an tsorata. A gefen Haris kuwa,kallonta yayi tun daga k'asa har sama,bai k'ara marmarin kallonta ba. A fusace ya juya kanshi yana mai kokarin korar shaidan daga zuciyarsa. Cikin kakkausar murya yace
"Who are you?"
Cike da mamakin yanda gayen ya juya baya daga barin kallonta,baby ta kalli jikinta. Tawul ne ko cinyoyinta bai gama rufewa ba. Ita kam bata taba ganin namijin daya ganta haka ba harma ya iya juya mata baya ba sai a yau.
"I said who are you?!!! Mekikeyi a gidan nan?!!"
Ta razana matuka,tunda take wallahi ba'a taba yi mata tsawa har irin haka ba a rayuwarta. Ta tsaya kyam tana dubansa bata ko iya bud'e bakinta ba. Jin tayi shiru ne yasa shi juyowa a fusace ya karasa hawa matattakalar baiyi wata wata ba ya d'aga hannu da niyyar marinta,sai lokacin ta iya karfin halin rike hannunshi. Kallon juna sukeyi ido cikin ido,wani kwarjini yakeyi mata wanda ya hanata yin magana cikin tsiwa. Ta saki hannunshi ta kauda idanuwanta fuskarta a daure
"Ganganci ne tab'a lafiyata,gaba ka kiyaye."
Ta ja baya ta janye kafafuwanta daga matattakalar zuwa sama. Ya zamana matattakala uku ce tsakaninsu,ta tsuke baki kafin ta kad'a idanuwa ta k'ara dubanshi,har lokacin kallonta yakeyi saidai cike yake da mamakin karfin halinta,ganin yanda ta iya rike hannunsa da nufin dakatar dashi.
"Game da tambayar da kayi,ka tambayi kb. Inaga shine yafi cancanta ya baka wannan amsar ko?"
Ta k'arashe tana mai murmusawa,daga haka ta juya ta tafi. Haris na tsaye har saida ta b'acewa ganinsa,ransa idan yayi dubu toh ya b'aci. Ashe har yanzu Kabir bai bar neman mata ba? Ya rasa irin wannan akuyanci na Kb,menene amfanin auren nasa toh? Tsananin tausayin Yasmeen ya turnukeshi. Saidai ya rantse bazai tafi ya bar tsinanniyar karuwar nan a gidanta na sunnah ba,dole ta fice yanzu kuwa!
Gama tunaninsa keda wuya ya nufi hanyar data bi a fusace,saidai kuma tunanin da yayi na watakila a wannan lokacin tana shiryawa ne,ya sanyashi tsayawa a falon gami da samun waje ya zauna. Layin wayar Kb ya shiga nema......!
'YAR BARIKI
©Rufaida Omar(Hannu da Yawa Writers)
(10)
"Assalamu alaikum warahmatullahu wabarakatuhu."
Cikikkayiyar sallamar da a yau ta fito daga bakin Kb kenan,wanda ya k'ara nuna tsantsar rashin gaskiyarsa. Tunda dai a sanin da Haris ya yiwa aminin nashi,baya taba cika sallama haka tun suna k'ananu sai idan yana cikin firgici.
Dariya taso kubcewa Amadu maigadi,yayi saurin tosheta. Harara kb ya watsa mishi da sauri ya sauke jakar ya fice.
Haris ya amsa ciki ciki,har kb ya iso ya zauna kallonshi kawai yakeyi cike da tsabar bakin ciki. Tun kafin Kb yakai ga cewa komai ya tareshi
"Ka bani mamaki Kb,abune da koda ace za'a tareni acemin baka bar aikatawa ba zance karya akeyi. Karuwa fa!! A gidan da kake raya sunnar ma'aiki?!!! Da sunan kana da aure? Ka gayamin wane jin dadi ne a bibiyar kazaman matan nan da har yau ka kasa russuna?! Ya kake tsammanin su Daddy zasu dauki wannan zancen?"
Haris ya dakata,kallo d'aya zakayi mishi ka gane yana cikin tsananin bacin rai,wannan farin fatar tashi ta fuska ta chanja launi zuwa ja,hakanan kwayar idanunsa. Ya numfasa
"A ture maganar iyayenmu,me zaka cewa Mahaliccinka akan wannan d'anyen aikin da kakeyi na aikata zina? Baka tsoron mutuwa ta riskeka a wannan yanayin Kabir? Inace Ubangiji Ya halatta mana auren mata hud'u idan har zamuyu adalci? Why not ka nemi wata ka aura tunda mace daya bazata iya kashe maka kishirwarka ba. Amma wannan(yayi nuni da matattakala) ba alheri bace gareka face halakarka.!!"
Kb wanda tsananin kunyar Haris ta mamayeshi,yana ganin tamkar Yasmeen ce a gabanshi. Ya runtse ido kafin ya bude cikin sassanyar murya na rashin gaskiya
"Hakane,nasan ban kyauta ba. In sha Allah daga yau bazaka k'ara kamani da laifi makamancin wannan ba. Na amsa laifina,babu shakka bakayi karya ba duk abunda ka fad'a na aikatashi. Kayi hakuri,don Allah ka rufamin asiri a matsayinka na dan uwana kuma amini...."
"Its ok,baka da matsala dani Kabir,fatana ka gyara tsakaninka da Ubangijinka. Abu na gaba,yarinyar nan tazo ta fice yanzu yanzun please."
Kai da kaga yanayin fuskar Haris kasan yana tsananin kyamarta. Kyakkyawar matashiyar budurwa saidai fa kyawun dan maciji ne.
Shi kuwa Kb,mikewa yayi ya nufi saman gami da jin dadin cewa Baby batayi fushi tabar gidansa ba.
Tana zaune taga mutum tsaye a kanta,ganin kb ya sanyata mikewa tana murmushin jin dadin ganinshi,bai ankara ba har takai ga rungumeshi. Kamshin jikinta da taushin fatarta,ya mantar da kb dukkan wasu nasihu na Haris. Sai yaji sam bazai iya rabuwa da Baby ba,tun haduwarsa da Baby,baya iya hada shimfida da kowace Yar Bariki sai ita. Yasmeen ma,gudun kada takai korafi ga iyayensu ya sanya yake mu'amala da ita. Ta dago ta sumbaci lebbansa har lokacin da murmushi dauke a fatar bakinta. Baisan lokacin da shima ya sakar mata murmushin ba. Ta fidda earpiece daga kunnenta,ta zuba mishi shanyayyun idanuwanta kafin daddad'an sautin muryarta ya ratsa cikin kunnuwansa
"Welcome back my dear."
Ya riko hannuwanta cikin nashi salon kallon,ji yakeyi nan duniya bashi da farin ciki sama da Baby. A shirye yake ya aureta idan har hakan zaisa ya dauwama tare da ita bata haramtacciyar hanyar da za'a gani a rabasu ba.
"Thank you my baby,hankalina a tashe yake."
Ta janye jikinta tana murmushi kafin ta nufi hanyar sauka k'asa
"Daukomin handbag dina, kada ka damu na fahimci matsalar."
Yayi mamakin yanda akayi ta fahimceshi sosai har haka. Cikin jin dadi ya shige dakin,ya dauki harda mukullin motarta.
Haris dake zaune yana jiran fitowarsu,suka dubi juna,ta sakarmishi murmushinta mai burgewa saidai ko kad'an bata burge Haris ba. Ta zagaya ta bayan kujerar da yake,daidai saitin kunnenshi ta furta
"Sai had'uwa ta biyu."
Daga haka tayi gaba cikin takunta na jin ta isa. Mamaki ya sanya Haris binta da kallo. Amma ta tabbata Baby tsohuwar 'YAR BARIKI ce, ya kauda kansa yana takaicin yanda mace kyakkyawa har haka ta b'ata wayonta. Son duniya ya sanya tana siyarda jikinta ga wanda ya isa da wanda baima isan ba. Tunaninsa ya tsaya sa'ilin da abokin nashi ya taho da sauri rike da jaka da mukullin mota. Ya zuba mishi ido yana duban ikon Allah,Kb ya tsuke fuska
"Mantuwa tayi,banason komai nata ya rage a gidana domin daga yau na barta kenan."
Shi dai Haris baice komai ba,fuska a daure. Kb ya fita a fusace wanda zaka rantse zancensa har zuci ne.
Yayi ta hangen inda Baby ta shiga, hon yaji. Ya juya ga daya daga cikin motocinsa,hantar cikinsa ta kad'a. Wannan ma fa wata matsalar ce, ta yaya zata shiga motarsa? Ya dubi hanyar gidansa,Haris bai fito ba,da gudu gudu ya isa bakin motar. Fuskarta a daure kai ka rantse bata tab'a dariya ba.....!
'YAR BARIKI
©Rufaida Omar(Hannu da Yawa Writers)
(09)
Ringing uku ana hud'u,Kb ya d'aga.
"Yadai mutumin? Kana ina ne kazo ka daukeni a airport. Allah Yayi zuwana bisa neman da Abbana(Alhaji Aliyu) ke yimin akan harkokinmu."
Haris ya runtse ido cikin jin haushin Kb,dakyar ya iya dannewa yace
"Banajin zan iya zuwa,ina gidan naka yanzu haka tare da matarka wacce bamu da masaniyar sadda kuka kullawa junanku aure. Kana iya shigowa taxi kazo ka samemu."
Daga haka ya kashe wayar,a bangaren Kb kuwa,hankalinsa idan yakai dubu toh fa ya gama tashi. Kada dai baby ce? Ya salam! Yanzu menene abunyi?"
Ya lalubi lambar Baby ya danna kira.
Ta kammala shiryawa cikin riga da wando gajera marasa nauyi,ta kunna karan sigari ta soma zuk'a hankali kwance kafin ta sanya earpiece a kunnenta tana shirin danno wak'a ne kiran Kb ya shigo wayarta. Murmushi ta saki kafin ta d'aga alokacin data nufi falo.
Kafin takai ga cewa wani abu,Kb ya soma magana
"Babyna kina ina?"
Daidai lokacin ta fito falon,lokaci d'aya suka dubi juna dashi,ta dauke kanta ta nufi kicin.
"Ina gidanka,wani abu?"
Ya zaro ido,hantar cikinsa ta kad'a
"Baki ga wani bak'o ba da yazo?"
Daidai lokacin ta fito dauke da glasscup tayi hanyar firij,
"Gashinan zaune,da alama baisan wacece ni gareka ba ko?"
Kb ya dafa goshi,ya rasa ta inda zai b'ullo. Ashe a gaban Haris take magana dashi?
"Look,he's my bestfriend. Please kada ki sanar mishi komai dangane da relationship dinmu dake kin fahimta? Gani a airport,na iso Kano. Yanzu zan zo gidan."
Ta tab'e baki,daidai lokacin ya kashe wayar. Ita kuwa freshmilk ta tsiyaya ta koma ta zauna a kujerar dake kallon Haris. Kurb'a takeyi tana duban fuskarsa yanda duk yabi yayi kicin kicin tamkar ya tashi ya rufeta da duka. Saida tayi kurba uku kafin ta ajiye ta cire earpiece dake kunnenta.
"Nice meeting you."
Ta fad'i a tausashe. Bakin ciki ya sanyashi watsa mata kallon da taga ya k'ara fiddo kyawunsa zallah. Murmushi ta sakar mishi kafin ta d'ora tafin k'afa d'aya akan kujerar da take zaune
"Fuskarka ya nuna baka son ganina."
Ta tabe baki inda ta k'ara zuk'ar sigari ta fesar da hayak'in.
"Abun mamaki,bamu tab'a had'uwa ba sai yau. Ban fiye kaunar naga mutum yana kuntata rayuwarsa ba musamman akan abunda ba matsalarsa...."
Tashin da yayi ya hanata k'arasa zancenta. Dubanta yayi cike da tsana,ya soma tafiya saidai ya tsaya cak ya juyo