← Book details Abunda Ke Faruwa Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 8 OF 25

Sashe 8

Abunda Ke Faruwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read

*12(L)*
*KAINUWA WRITERS*
*ASSOCIATION*
Batare data saurare taba ta futo tawanke fuskarta sannan ta koma taci gaba da shirinta,
bikin kanwarta akeyi Wanda tinda akasa ranar bikin tafara tanadinsa Kuma cikin ikon Allah duk wani shiri nata ta kammalashi kama daga anko tare da gudun mawa abinda yafi dagawa sikar tata hankali bai wuce ganin kayan da,akadinga futa dasu daga gidanba Wanda batasan sanda akatarasuba ballantana da Zainab din tace Mata tata gudun mawarce aiko tinda ga sannan tace Ina wuta tasaka ta ballan tana Kuma dake akwai Yan korafe korafe.
Amma Kuma dazatayi tinani ita Zainab din mace ce meneman nakanta tinda tawayi gari agidan mijinnata tafara sana,ar Mai da sauran tarkace hakan yasamo asaline daran da aka kawota.
Bayan tarwatsewar angwaye ne bayan ciye ciye da barkwanci tsakaninta dashi anan Yake shigar Mata da duk wani abu dayake so da kuma Wanda bayaso sannan yagaya Mata dukkanin wani nauyi da Allah yadora Masa zayyi kokarin kiyayewa ammafa bai dorawa kansa hidimarta ba kamar ta kudin mota ko Kuma sauran bukatuntaba nayau da kullum sannan ya jaddada Mata mahaifiyarsa da zasu rayu tare yace in Kika mutuntata kin nemowa kanki daraja agurina inko Kika mayarta abar wulakantawa todai akwai matsala.
Tinda yagaya Mata haka ana wayar gari da Yan uwanta sukazo ganin daki ta Gaya musu yadda sukayi aiko sukace bakiga tazama ba kidage kiyi sana,a kodon kitserewa sa,a tare da mutumcinki
Uwa Kuma indai Kai dan mutuncine ai Dole kamutuntata balle da annabi yace kagirmama furfura ko ta arnece Kinga kuwa ai duk wata uwa uwace balle Kuma ta miji.
haka sukaje gida sukayiwa mahaifiyata bayani da yammako sai ga jarkar manja data mankuli an aiko Min dashi su Maggi dasu kayan kulla kulle .
tidaga nan tafara sana,a ta banida matsala ga wata sabga tawa sai dai yaga inayin abunna ,
Kuma ina mutunta mahaifiyarsa Dan wani lokacinma sai kaga kamar har tsoronta nake domin batayi Min da dadi shi kadai ta haifa tanasonsa sosai danko sunansa Bata fiya fadaba sai dai takirashi Dan lele .
Habibu shine sunansa dukkanin wata biyayya Yana yimata ammafa Bai Isa yashiga daki shida matarsa suyi shiruba haka zata hankada labule sannan tace najiku shiru nace lafiya ,
Sai dai yayi Yake yace hutawa nake ,
To ita Zainab din metake kin kume adaki kifuto kitayani hira da dan aikace aikace,
Ina hakuri da ita yanzunma hakance tafaru before in shirya dake shidin ma,aikacin lafiyane yakan Dade a waje baishigo ba wani lokacin sai nayi bacci Yake dawowa,
komai dare yadawo zai tasheni to nayi iya kokarin na yarage dare sabida ana Shiga hakkina.
Bana jurewa ace ina bacci zaizo yatasheni yayi sex dani abin is not easy ba abinda nake fahimta ballantana dana fuskanci kamar uwar mijinnawa wato baba tana saka masa Ido .
Sau tari innazo zanyi wanka after yagamayin sex din nakanci Karo da ita abandaki ta futo ko Kuma nafuto na tarar da ita tanajiran futowata ita tashiga tashiga .
Kin yardar danayi dashi ne dadare yasa yau munayin sallar asuba ko azkar Bai barni nayi ba yanemeni da farko naki dan Ina tsoron baba karta dagamana labule nunamin yayi bazai iya hakura ba shiyasa na nemi yajirani Ina zuwa.
Dakinta natafi a hankali na daga labulen da zummar Inna cikaro da ita nagaisheta inko tana bacci shikenan dama Hala nakeso.
Aiko tana kwance a Kan dadduma da alama lazimi takeyi bacci ya sureta ,
A hankali nasaki abulen nakoma daki cikin sauri sauri nake kokarin yayi yagama gudun karta farka ,har sai da yagano kaguwa ta daya dagani .
Inda Allah yarufa asiri muna cikin daki ba ,a falo muke ba yayi nisa danemarwa kansa mafita domin iya karshe yakai inbanda Kiran sunana ba abinda Yake tare da rukunkumeni hakanne yasa nasaki jikina Dan nasan yakusa zuwa matsaya ,
Bamuyi aune ba sai magana mukaji a falo naji tsoro sosai kirjina yayimin nauyi Ina gudun karta karaso ciki zanin gadon nakuma janyowa narufemu ruf duk da kokarin tashin danakeyi Bai kaleni Kuma Jin maganar ta baisa yamikeba.
Nace ku har yanzu Baku tashiba ga shida takusa kufito haka lada ya isa,
Na rada Masa a kunne ka dagani kar baba tashigo ,Aiko you yayi kamar bayajina .
Magana take cikin masifa au har yaushe akayi Daren bare gari ya waye danake tashinku kunajina Baku fito ba Kun fito ko kuwa yau ninazama abar wulakantawa sabida mace dama take taken Dana kikeyi kallonki nake shine yau Kika fara tanan.
Badanyasoba yadaga ni Yana zufa .
Niko aguje nadaura zani tare da saka hijabi nayo waje tsugunawa nayi Ina gaisheta a wulakance take amsawa sai yanzu kikaga damar fitowa uban me kike adakin?
A,a dama lazimi nakeyi shiyasa ban amsaba shikuma bacci yake amma Naga yanzu yatashi Yana hanyar futowa.
Kikace lazimi kikeke a,a zikiri kikeyi dama bawani abune yakawoni ba tashinku zanyi ko Kun makara ashema har sallah kunyi to ai shikenan sai kifuto ki dora mana abin Kari ,
Kai Kuma kana Ina ?
Gani nan karasowa ,yawwa dama Kai Kuma tini nakeyi maka natakalmin dajiya nace kasiyomin nace ko kudin zaka bani nisai na siyo.
Ki bari Zan siyo Miki dama inaso insiyo takalman inkuma kudin kikeso sai inbaki.
Tofa shine sanda zai futa tariga tayi bacci shinefa yayi daidai dagama shirina natafiya gidan biki aiko tace Ina wuta tasakani.
Sadiya wai meyake faruwa ne bangane mukuba keda umma bafana bukatar wata matsala tasamu balle ace tagurinki tafuto ?
Hawaye ta share tace bakomi Koda wani abunma ai umma uwa tace tayimin nuni ne ga kuskurena nice bana ganewa amma zuciya tace take gayan dai dai nakeyi amma bazan karaba .
Niban ganeba mekike matane kigayamin kar kiyi Wasa da hankalina.
Adan tsorace taja baya tace tasha gayamin inkana gunta nadena Shiga sabida mene nima bansaniba sannan Kuma tace Bata bukatar abinci na nabarta zata dafa dakanta sabida wai namallakeka itama Ina neman na mallaketa,
Amma dan allah kayi hakuri karkagaya mata Zan kiyaye insha allah duk abinda tace zanyi kokarin yi mata shikansa girkin Zan dauki karamin gas dina nabata tinda tafiso da kanta maybe nawa baya yimata dadi ne sai hawaye sharrrr ni umma in bata daukeni uwa ba ai banida amfani domin niyanzu banida uwa sama da ita.
Shiko yakasa cewa komai abin yabashi mamaki amma yaushe ummansa ta koma haka Koda Yake yasha ji ana zancan wasu surukan ko umman itama tana daya daga cikinsu ne,
Ganin yatafi tinanine yasa ta Kuma shagwabewa tare da matsawa jikinsa hannunsa ta Kama tace haba alhaji na karka damu zanyi yarda takeso ai uwace kasan Kuma uwa yarda takeso haka akebinta sannan karka nuna Mata kaga bataso kasani tinda taki gayamaka kayimin wannan alfarmar banaso ranta yabaci.
Gauron numfashi yaja sannan yace shikenan basai kin bata nakiba zansiyo Mata komai
har kayan abincinma tinda akafara haka banason wani abin Yakuma faruwa,
Daka bari kawai taringa diba a kitchen sabida barnar kudin kartayi yawa gawasu kayan abincin basai ansiyo wasu.
Mikewa yayi tareda janyo ta jikinsa ya matseta jiyake tagama Masa komai data iya jurewa hantarar ummansa kaunarta ce takuma kwaranya cikin zuciyarsa yace kiyi hakuri ummatace Kuma nayi mamaki datayi haka amma bakomai kinji my sweetheart.
Shu,aibu ne yashigo kamar korarre kafar nan futufutu dagani ansha tafiya hannunsa ledar braed ce tintimeme daya hannun ledar pure water ce nana ce ta tashi da sauri ta karbi ledar tare da yimar sannu da zuwa haka daya bayan daya suka dinga yimar sannu da zuwa daga daki karimatu ce ta daga labule ta futo tana yimar sannu da zuwa gefen da akayi Masa shimfida ya dosa ya zauna ita kuma ruwa tahau zubawa takai Masa bandaki tare da komawa daki ta dakko Masa doguwar riga .
Bayan yafito daga wanka ne yatarar an ajiye masa abinci shinkafa da Miya ce taji kayan lambu haka yayita sur muka loma kamar Wanda ya wuni bai ciba ,tana gefe tana kallonsa tausayi mijinnata Yake bata tasan karshanta tin Karin kumallon da yayi agida bai kuma sa komai acikinsa ba dan tasha tambayarsa inyana rawar jikin cin abinci yakance wallahi tinda nafuta inbanda ruwa ba abinda nasa acikina Inna nuna damuwata yakance to nida bakudi ajikina dame zansiyi abincin naci sanda Kuma za,a sallameni da intsaya siya gara intaho gida inci kinga kudin dazan siya sai akara agida asiyi wani abun.
Please share other groups
*INA BUKATAR COMMENT DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO NACIGABA*
*DAGA ALKALAMIN* *YAR MUTANAN JINGAU*
*ABINDA KE FARUWA*
*LABARI DA RUBUTAWA*
*BY*
*FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU*
Chapter 8 · 0% Book details