Sashe 11
Abunda Ke Faruwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 3 min read
*15(O)*
*KAINUWA WRITERS*
*ASSOCIATION*
ayau shu,aibu yaga banbanci yakara sanin kalmarnan ta Yan uba sun nuna Masa cewar baciki daya suka fitoba sanda yake yiwa Yan uwansa bayanin samun wani aikin bawanda ya nuna murnarsa sai Mita da suka Shiga yimasa tare da cewar ya Raina abinda Dan uwansu yake Masa karshe harda cewa dama inkasaka mutum a inuwa sai ya nemi matarka rana Musamman inyasan yawan samunka sai yaringa kokarin sai ya kamoka .
Tin Yana nuna musu bahakabane harsai da yagaya musu cewar kanin babanane yanemo Masa aikin ,
Aiko Naga tijara nida yarana gidannan nasu tsakanin matasa da matan auren bawanda baizo yaci mutuncinaba daga karshe ma cewa sukai tinda nagama dashi sai yarda mukayi dashi sun barmin Kuma insha allah abinda nayi Masa sai anyiwa yayana.
Kai daga karshe danaga sun ishen tinda Nima bakanwar lasa bace sai dai inba,a taba niba natada tawa tijarar da Saida ta hargitsa gidannasu .
Ni nagode Allah inhar Haka ake gamawa da mutum meye atare da Dan uwannaku Dan Allah kuce daga yau abinda Yake min yadena tsakanin ciyarwa ko tufatarwa inbanda bautar ubangiji da Zama domin Allah mezanyi da irin gidanku masu son zuciya shikansa abin gudun Daban tantance waye Shiba masu son zuciya Kuma kudina da habu yakarba agun shu,aibu da nabari yabani acan amma wallahi sai anbiyani naso kukyaleni bakusan true color Dina ba amma as from to day zamu hadu ko a inane bana shakka karkari kuce yasaken ,
Yo sai me Mara abinyi shine inyana tare da wannan zugar da Allah ya bashi shine zaiji tsoro ammybawanda ya goge da wahalar iyaliba, dazakuce abinda nayi aimin Amin nace Amin Wanda Yake tsoron tafasa shike tsoron konewa yayan iska masu sa arainasu ,
Yau na ballo ruwa domin sai da akatafka babban Bala,i acan gidansu Wanda har sai da hajiyarsa tanemi barin gidan sabida takurar da akayi Mata Musamman Dana Kara huta wutar anbiyani kudina ko inkai mutum kotu.
Dake sudin bawani zurfi sukayi da gogewa aharkar duniyarba Musamman daya kasance basuyi wani cikakken karatuba nan da nan aka hado min kudina aka kawo tare da karbadi mezafi akaina da Kuma me gidan ,
Wannan Bala,in da ake cikine yasa hajiyarsa agaba har sai da tazo gidan tana kuka tare da bani hakuri abin tausayi cin mutuncin datake bani labari anayi mata is too much ga habaici da sukeyi Mata.
Sai nake cemata hajiya mafita kawai kirawo nan Kan komai ya lafa sai insa akara gyara Miki wancan dakin kar Susa jininki ya hau Kinga yanzu kina bukatar kadaicewa kodan kisami nutsuwa.
Dafarko kinyarda tayi sai da nacigaba da rokonta kafin ta tafine shu,aibu yadawo tayi farin cikin ganinsa ni kaina namanta rabon yadawo min cikin kamala sai a Yan kwanakinnan datasani sauyi nayi murna nima tare dayimar sannu da zuwa ,guri nabasu domin sugaisa tare da Kara tattaunawa har take sanar Masa yadda mukayi da ita shima yayi maraba da hakan amma sai tace to Kuna zancen nadawo Nan shikuma megidanfa inkaishi Ina?
Sallama nayi nashiga nakai Masa abinci da ruwa domin Naga baya bukatar wanka yanzu Dan anutse taye sabanin da dayake dawowa afujajan kafa duk kura .
Maimaitawa zancena takumayi Kan yace komai nayi saurin cafewa nace hajiya Ina baban Yana gidan suke Miki haka Dan Haka kimanta kawai kizo ki huta inkika Kwan biyu sai muraki kawai kikoma.
To ai shikenan Allah yayi Miki albarka yaduba bayanki Allah yasa girmanki yayi kyau Allah yadoraki Akan yaya yanki yarabaki da wahalar surukai
*ABINDA KE FARUWA*
*LABARI DA RUBUTAWA*
*BY*
*FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU*
*KAINUWA WRITERS*
*ASSOCIATION*
ayau shu,aibu yaga banbanci yakara sanin kalmarnan ta Yan uba sun nuna Masa cewar baciki daya suka fitoba sanda yake yiwa Yan uwansa bayanin samun wani aikin bawanda ya nuna murnarsa sai Mita da suka Shiga yimasa tare da cewar ya Raina abinda Dan uwansu yake Masa karshe harda cewa dama inkasaka mutum a inuwa sai ya nemi matarka rana Musamman inyasan yawan samunka sai yaringa kokarin sai ya kamoka .
Tin Yana nuna musu bahakabane harsai da yagaya musu cewar kanin babanane yanemo Masa aikin ,
Aiko Naga tijara nida yarana gidannan nasu tsakanin matasa da matan auren bawanda baizo yaci mutuncinaba daga karshe ma cewa sukai tinda nagama dashi sai yarda mukayi dashi sun barmin Kuma insha allah abinda nayi Masa sai anyiwa yayana.
Kai daga karshe danaga sun ishen tinda Nima bakanwar lasa bace sai dai inba,a taba niba natada tawa tijarar da Saida ta hargitsa gidannasu .
Ni nagode Allah inhar Haka ake gamawa da mutum meye atare da Dan uwannaku Dan Allah kuce daga yau abinda Yake min yadena tsakanin ciyarwa ko tufatarwa inbanda bautar ubangiji da Zama domin Allah mezanyi da irin gidanku masu son zuciya shikansa abin gudun Daban tantance waye Shiba masu son zuciya Kuma kudina da habu yakarba agun shu,aibu da nabari yabani acan amma wallahi sai anbiyani naso kukyaleni bakusan true color Dina ba amma as from to day zamu hadu ko a inane bana shakka karkari kuce yasaken ,
Yo sai me Mara abinyi shine inyana tare da wannan zugar da Allah ya bashi shine zaiji tsoro ammybawanda ya goge da wahalar iyaliba, dazakuce abinda nayi aimin Amin nace Amin Wanda Yake tsoron tafasa shike tsoron konewa yayan iska masu sa arainasu ,
Yau na ballo ruwa domin sai da akatafka babban Bala,i acan gidansu Wanda har sai da hajiyarsa tanemi barin gidan sabida takurar da akayi Mata Musamman Dana Kara huta wutar anbiyani kudina ko inkai mutum kotu.
Dake sudin bawani zurfi sukayi da gogewa aharkar duniyarba Musamman daya kasance basuyi wani cikakken karatuba nan da nan aka hado min kudina aka kawo tare da karbadi mezafi akaina da Kuma me gidan ,
Wannan Bala,in da ake cikine yasa hajiyarsa agaba har sai da tazo gidan tana kuka tare da bani hakuri abin tausayi cin mutuncin datake bani labari anayi mata is too much ga habaici da sukeyi Mata.
Sai nake cemata hajiya mafita kawai kirawo nan Kan komai ya lafa sai insa akara gyara Miki wancan dakin kar Susa jininki ya hau Kinga yanzu kina bukatar kadaicewa kodan kisami nutsuwa.
Dafarko kinyarda tayi sai da nacigaba da rokonta kafin ta tafine shu,aibu yadawo tayi farin cikin ganinsa ni kaina namanta rabon yadawo min cikin kamala sai a Yan kwanakinnan datasani sauyi nayi murna nima tare dayimar sannu da zuwa ,guri nabasu domin sugaisa tare da Kara tattaunawa har take sanar Masa yadda mukayi da ita shima yayi maraba da hakan amma sai tace to Kuna zancen nadawo Nan shikuma megidanfa inkaishi Ina?
Sallama nayi nashiga nakai Masa abinci da ruwa domin Naga baya bukatar wanka yanzu Dan anutse taye sabanin da dayake dawowa afujajan kafa duk kura .
Maimaitawa zancena takumayi Kan yace komai nayi saurin cafewa nace hajiya Ina baban Yana gidan suke Miki haka Dan Haka kimanta kawai kizo ki huta inkika Kwan biyu sai muraki kawai kikoma.
To ai shikenan Allah yayi Miki albarka yaduba bayanki Allah yasa girmanki yayi kyau Allah yadoraki Akan yaya yanki yarabaki da wahalar surukai
*ABINDA KE FARUWA*
*LABARI DA RUBUTAWA*
*BY*
*FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU*