Sashe 12
Abunda Ke Faruwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
*16(P)*
*KAINUWA WRITERS*
*ASSOCIATION*
Me kike nufi Ni kikeso kicewa na,ajiye abin kunya?
Inma banfadaba Kai ka fada bakuma yau nafara jiba cutar dakaimin insha Allah sai Allah yasakamin nayi hakuri dakai da mahaifiyarka amma Baku ganiba burinku kubatamin ko hakan Mai zai dadeku dashi oho dadinta Baku kadaine dangin mijiba in wasu sun Kika wasu sai su soka tinda nasan baduk aka taru akazama dayaba .
Au kina nufi bama sanki kenan ?
To Sona kike inkai da kasoni mahaifiyarka dama nasan basona take ba duk wata hanya dazata rabamu tayi Dan haka alhamdulillah burinta ya cika sai ka bini datakardata before natafi ehe.
Au Mara kunya nibance kin rabani da danaba sai ke to kuwa Zaki tafi da mummunan sako gidanku tinda bakida mutunci irinku dama masuson raba da da uwa to ta Allah batakiba ,
Baki nahau mirgudawa Ina maganganu,aiko yazabgan Mari Wanda sai da naga taurari sun gilmani,
Ihu nakurma tare da birgima Ina neman dauki,
Dariya ta sheke da ita tace dan lele kayimin dai dai nasan kahaifu ba mace na haifawa ba kekuma Mara mutunci tashi ki hada kayanki kibar Mana gida bakar kadara .
Wallahi banyafe ba Allah yasakamin insha allah sai Allah ya bimin hakkina ko a tsokar jikinkane Allah ya futarmin da zalincin da kakemin banda sauran cutar da kukemin harsai kadakeni banyafe ba wallahi,
Lallai kinshirya barin gidan sabida takurar da akeyimiki takaryar da Kika zuba shine harda zagina to kinzagi aurenki Yar banza lalatatta,
Aiko kamar an ingizoshi yakumayo wa kaina zai. daken ,
Daki nashige na kulle kofa nace nafada Allah zai sakamin ,
Kizo kifuta Danba gidan ubanki bane kije kihuta kidawo kikarasa girbar abinda Kika shuka ,
Haka suka cigaba da tattaunawa har Saida suka gama cin mutuncinsu suka futa Niko mamaki ya isheni yaushe habibu ya koma haka ,
da baya goyon bayan cin fuskar da mahaifiyarsa takemin amma lokaci daya yajuye min abin da mamaki.
Tafi tafi layi nayin gaba sai ga shi anzo Kan su sadiya sanda suka shiga jikinta sai rawa yakeyi har Saida malamin yagano rudewarta a hankali suka Sami guri suka zauna bayan sun gaisheshi ne Yake tambayarsu (kunutsu masu karatu kufuskanci wani abu anan yayin zuwa gurin malami).
Wadda tafi rudewar yakalla yayi murmushi sannan yace Al,amuranki yarinya gasunan sun bayyana agareni ba abinda nake bukatar ji sai wani Abu danagani yaki yayewa abun akwai rudu shin menene wannan duhun meke damunki yarinya?
Tinda yafara bayani suka zuba Masa Ido ita kuwa sadiya inbanda tsuma ba abinda take tace malam me kagani kabani magani Dan Allah bansan abinda kagani ba,
Yace kifara bani amsata tikun
Nidai ba abinda Yake tafe dani sai Al,amarin uwar mijina ta ta ku....katseta yayi yacigaba da cewa duk nasan wannan domin Naga komai yanzu me kikeso ayi mata domin ita kanta ba,azaune takeba ahaka dai zakiga kamar ta Allah amma bakin halin dake gareta yayi yawa sai kintashi tsaye burikane da ita akanki ke inta kai cemikima basonki takeba ko ba,ayi hakaba?
Hakane malam ga shi bayaganin kowa inba itaba komai sai ita,
Duk nasan da haka amma kisaki jikinki zamuyi maganinta a hakanma
Dan iskokin kanki masu karfine shine samun saukinki ,
(Inkun lura anan Yana amfani da abinda tacene Yana fakada zancan nata tofa shi malami Haka yake sai ya tinziroka kafara fadar damuwarka sai ya katseka yadora a inda katsaya Wanda da mutum zai lura duk zancen dayayine yaketa maimai tasu)
Juyawa tayi ta kalli aminiya tace bakice komaiba meya kamata ayi Mata?
Yo kedata gundireki aike kikasan abinda za,ayi mata ko Kuma malam kawai kayi musu farraku Wanda ko ance suga junansu ma zasuringa fargabar haduwa.
Angama yanzu abinda Zaki Nemo shine zakaru shekararru guda biyu sai kofaton kura tare da hakoransa inhar akayi aiki dasu to kuwa duk sanda zasu hadu ba abinda zai bayyana ga fuskokinsu sai fuskar kura wannan farrakune mezafi karyashi kuwa sai Wanda yashirya.
Malam hakan yayi sannan kakaramin da na mallaka sonake injuyashi son raina ga Kuma auren da tasashi yayi shima inda hali amantar dashi zancan .
Carbi ne me dubu agefensa yaturo Mata gabanta yace Kama duk Wanda yayi Miki aciki ,
Bayan ta dauki wani kwandalele daga cikine yasa hannu yakarba sannan yayi Yan magan ganunsa bayan ya,ajiye ne yace sai dai kiyi hakuri aure ba fashi amma Kuma Nagano Miki nasara ga rayuwarki amma wani bakin duhu yagilma ciki hakan Kuma baya rasa nasaba da zancen auran sannan Zaki samu alherin haihuwa metarin albarka insha Allah mallaka kuwa kinfarata daga yau indai kinzo ashirye ,
Bamu zoba sai da muka shirya mezan bayar har kudin kayan aikin sabida ba,inda zansamo su.
Kibada kudin aikinki na farko dubu talatin shikuma wannan Zan iya karbar dubu goma Sha biyar ladan aikin Kuma sai bukata ta biya.
Haka tacake Masa kudin shikuma Yana yage baki yakarba tare da dannasu karkashin filon daya tada kafa dashi Bai Basu komaiba amma yatsayar musu da ranar komawa sannan ya shaida Mata aikinta na mallaka daga yanzu yafara aiki domin kantaje gida zai fara ai watar Mata da aikin nata akan alhaji sabo.
Inason yin magana dakai Inka gama hutawa.
Aini indai kinada wata bukata kawai kigabatar babu zancan hutu gareni indai uzurinki ne aikene ko wata bukatarce kinsan nidin nakine kekadai ba Kari.
Dariya nayi nace karkashiga sahun maza masuyin zancen da sukaga dama domin inhar namiji yadora mace kan wannan tafarkin ba lallai ta bulle Masa ba .
Haba karimata da wani zance baki yarda ba kenan ?
A ,a bayardace banyiba kawai ni banida ra,ayin namiji yasani gaba da irin wannan zancen da bazai yiwuba sabida inkayi tinani sanda Allah zai shiryo maka kaddararka ai bance anyi shawara da kaiba ko ?
Inajinki domin ninasan duk abinda Zaki fada yakan zamo karuwane ko da kuwa da kalma dayane dannasan sunanki nakaramci ya biki yakan hanaki son zuciya kinsan ance suna yakan bi mutum.
Murmushi nayi nace ba,a yabon Dan kuturu sai ya girma da yatsa.
Dan haka in Allah ya kaddaro maka kaddarar watafa kadawo kacemin me ko kuwa sai karasa yadda zakayi kazo kanamin borin kunya dazai hanamu zaman lafiya Dan haka duk dadin zancen daza muyi karka dorani a keken bera karshe inzo Ina neman yin abinda bashi kenan ba banida matsala tanan matsalar kawai itace in Allah ya kaddara maka yin wani auren karka munafunceni inkuwa hakan tafaru akwai nadama bakuma daga ko inaba sai a gunka danni da kake ganina ninasan kaina Dan haka duk wani kodani da zakayi karka Kuma zancen nikadaice ba kishiya .
Ido yazuba Mata yace karimatu kenan wato ke duk irin wannan baburgeki yakeba in ma nayi sai kin gwaleni sau tari inason yimiki wani abun amma inatsoron halinki.
Ikon god wani haline Dani karkasa jikina ya mutu dakai Mana nidai kawai nasan banyarda dazancen da nasan bahaka bane bakuma nayarda a Shiga hakina Kuma Nima Ina kokarin kiyayewa to Kuma sai me haba shu,aibu.
Dariya yayi yace to abar zancen haka meyake tafe dake?
pls share
*INA BUKATAR COMMENT DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO NACIGABA*
*DAGA ALKALAMIN* *YAR MUTANAN JINGAU*
*ABINDA KEFARUWA*
*LABARI DA RUBUTAWA*
*BY*
*FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU*
*KAINUWA WRITERS*
*ASSOCIATION*
Me kike nufi Ni kikeso kicewa na,ajiye abin kunya?
Inma banfadaba Kai ka fada bakuma yau nafara jiba cutar dakaimin insha Allah sai Allah yasakamin nayi hakuri dakai da mahaifiyarka amma Baku ganiba burinku kubatamin ko hakan Mai zai dadeku dashi oho dadinta Baku kadaine dangin mijiba in wasu sun Kika wasu sai su soka tinda nasan baduk aka taru akazama dayaba .
Au kina nufi bama sanki kenan ?
To Sona kike inkai da kasoni mahaifiyarka dama nasan basona take ba duk wata hanya dazata rabamu tayi Dan haka alhamdulillah burinta ya cika sai ka bini datakardata before natafi ehe.
Au Mara kunya nibance kin rabani da danaba sai ke to kuwa Zaki tafi da mummunan sako gidanku tinda bakida mutunci irinku dama masuson raba da da uwa to ta Allah batakiba ,
Baki nahau mirgudawa Ina maganganu,aiko yazabgan Mari Wanda sai da naga taurari sun gilmani,
Ihu nakurma tare da birgima Ina neman dauki,
Dariya ta sheke da ita tace dan lele kayimin dai dai nasan kahaifu ba mace na haifawa ba kekuma Mara mutunci tashi ki hada kayanki kibar Mana gida bakar kadara .
Wallahi banyafe ba Allah yasakamin insha allah sai Allah ya bimin hakkina ko a tsokar jikinkane Allah ya futarmin da zalincin da kakemin banda sauran cutar da kukemin harsai kadakeni banyafe ba wallahi,
Lallai kinshirya barin gidan sabida takurar da akeyimiki takaryar da Kika zuba shine harda zagina to kinzagi aurenki Yar banza lalatatta,
Aiko kamar an ingizoshi yakumayo wa kaina zai. daken ,
Daki nashige na kulle kofa nace nafada Allah zai sakamin ,
Kizo kifuta Danba gidan ubanki bane kije kihuta kidawo kikarasa girbar abinda Kika shuka ,
Haka suka cigaba da tattaunawa har Saida suka gama cin mutuncinsu suka futa Niko mamaki ya isheni yaushe habibu ya koma haka ,
da baya goyon bayan cin fuskar da mahaifiyarsa takemin amma lokaci daya yajuye min abin da mamaki.
Tafi tafi layi nayin gaba sai ga shi anzo Kan su sadiya sanda suka shiga jikinta sai rawa yakeyi har Saida malamin yagano rudewarta a hankali suka Sami guri suka zauna bayan sun gaisheshi ne Yake tambayarsu (kunutsu masu karatu kufuskanci wani abu anan yayin zuwa gurin malami).
Wadda tafi rudewar yakalla yayi murmushi sannan yace Al,amuranki yarinya gasunan sun bayyana agareni ba abinda nake bukatar ji sai wani Abu danagani yaki yayewa abun akwai rudu shin menene wannan duhun meke damunki yarinya?
Tinda yafara bayani suka zuba Masa Ido ita kuwa sadiya inbanda tsuma ba abinda take tace malam me kagani kabani magani Dan Allah bansan abinda kagani ba,
Yace kifara bani amsata tikun
Nidai ba abinda Yake tafe dani sai Al,amarin uwar mijina ta ta ku....katseta yayi yacigaba da cewa duk nasan wannan domin Naga komai yanzu me kikeso ayi mata domin ita kanta ba,azaune takeba ahaka dai zakiga kamar ta Allah amma bakin halin dake gareta yayi yawa sai kintashi tsaye burikane da ita akanki ke inta kai cemikima basonki takeba ko ba,ayi hakaba?
Hakane malam ga shi bayaganin kowa inba itaba komai sai ita,
Duk nasan da haka amma kisaki jikinki zamuyi maganinta a hakanma
Dan iskokin kanki masu karfine shine samun saukinki ,
(Inkun lura anan Yana amfani da abinda tacene Yana fakada zancan nata tofa shi malami Haka yake sai ya tinziroka kafara fadar damuwarka sai ya katseka yadora a inda katsaya Wanda da mutum zai lura duk zancen dayayine yaketa maimai tasu)
Juyawa tayi ta kalli aminiya tace bakice komaiba meya kamata ayi Mata?
Yo kedata gundireki aike kikasan abinda za,ayi mata ko Kuma malam kawai kayi musu farraku Wanda ko ance suga junansu ma zasuringa fargabar haduwa.
Angama yanzu abinda Zaki Nemo shine zakaru shekararru guda biyu sai kofaton kura tare da hakoransa inhar akayi aiki dasu to kuwa duk sanda zasu hadu ba abinda zai bayyana ga fuskokinsu sai fuskar kura wannan farrakune mezafi karyashi kuwa sai Wanda yashirya.
Malam hakan yayi sannan kakaramin da na mallaka sonake injuyashi son raina ga Kuma auren da tasashi yayi shima inda hali amantar dashi zancan .
Carbi ne me dubu agefensa yaturo Mata gabanta yace Kama duk Wanda yayi Miki aciki ,
Bayan ta dauki wani kwandalele daga cikine yasa hannu yakarba sannan yayi Yan magan ganunsa bayan ya,ajiye ne yace sai dai kiyi hakuri aure ba fashi amma Kuma Nagano Miki nasara ga rayuwarki amma wani bakin duhu yagilma ciki hakan Kuma baya rasa nasaba da zancen auran sannan Zaki samu alherin haihuwa metarin albarka insha Allah mallaka kuwa kinfarata daga yau indai kinzo ashirye ,
Bamu zoba sai da muka shirya mezan bayar har kudin kayan aikin sabida ba,inda zansamo su.
Kibada kudin aikinki na farko dubu talatin shikuma wannan Zan iya karbar dubu goma Sha biyar ladan aikin Kuma sai bukata ta biya.
Haka tacake Masa kudin shikuma Yana yage baki yakarba tare da dannasu karkashin filon daya tada kafa dashi Bai Basu komaiba amma yatsayar musu da ranar komawa sannan ya shaida Mata aikinta na mallaka daga yanzu yafara aiki domin kantaje gida zai fara ai watar Mata da aikin nata akan alhaji sabo.
Inason yin magana dakai Inka gama hutawa.
Aini indai kinada wata bukata kawai kigabatar babu zancan hutu gareni indai uzurinki ne aikene ko wata bukatarce kinsan nidin nakine kekadai ba Kari.
Dariya nayi nace karkashiga sahun maza masuyin zancen da sukaga dama domin inhar namiji yadora mace kan wannan tafarkin ba lallai ta bulle Masa ba .
Haba karimata da wani zance baki yarda ba kenan ?
A ,a bayardace banyiba kawai ni banida ra,ayin namiji yasani gaba da irin wannan zancen da bazai yiwuba sabida inkayi tinani sanda Allah zai shiryo maka kaddararka ai bance anyi shawara da kaiba ko ?
Inajinki domin ninasan duk abinda Zaki fada yakan zamo karuwane ko da kuwa da kalma dayane dannasan sunanki nakaramci ya biki yakan hanaki son zuciya kinsan ance suna yakan bi mutum.
Murmushi nayi nace ba,a yabon Dan kuturu sai ya girma da yatsa.
Dan haka in Allah ya kaddaro maka kaddarar watafa kadawo kacemin me ko kuwa sai karasa yadda zakayi kazo kanamin borin kunya dazai hanamu zaman lafiya Dan haka duk dadin zancen daza muyi karka dorani a keken bera karshe inzo Ina neman yin abinda bashi kenan ba banida matsala tanan matsalar kawai itace in Allah ya kaddara maka yin wani auren karka munafunceni inkuwa hakan tafaru akwai nadama bakuma daga ko inaba sai a gunka danni da kake ganina ninasan kaina Dan haka duk wani kodani da zakayi karka Kuma zancen nikadaice ba kishiya .
Ido yazuba Mata yace karimatu kenan wato ke duk irin wannan baburgeki yakeba in ma nayi sai kin gwaleni sau tari inason yimiki wani abun amma inatsoron halinki.
Ikon god wani haline Dani karkasa jikina ya mutu dakai Mana nidai kawai nasan banyarda dazancen da nasan bahaka bane bakuma nayarda a Shiga hakina Kuma Nima Ina kokarin kiyayewa to Kuma sai me haba shu,aibu.
Dariya yayi yace to abar zancen haka meyake tafe dake?
pls share
*INA BUKATAR COMMENT DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO NACIGABA*
*DAGA ALKALAMIN* *YAR MUTANAN JINGAU*
*ABINDA KEFARUWA*
*LABARI DA RUBUTAWA*
*BY*
*FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU*