Sashe 16
Abunda Ke Faruwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
*21(U)*
*KAINUWA WRITERS*
*ASSOCIATION*
sallama dauke a bakinta tashiga gurin yayan nata bayan gaisuwar da tayiwa mutan gunne Wanda suka amsa bayabo ba fallasa takecewa Allah yasa matar yaya ta iya haihuwa Dan inba mekama Dani aka haifaba lekensa kawai zanyi bazan dauka ba dan bazan yarda kifara da kalarki ba garama kifara da kalarmu ,
Dagowa tayi shekeke ta kalle Aiko baki fadaba balallai ne yazam kingan shiba domin baccima yake ,
Yayarta ce tatashi ta dakko jinjirin ta Mika mata ,
Tace Kai Masha Allah kin iya haihuwa zarkadi duk Wanda yaganshi inba fada akaina sai ace ninayi nakudar tafada tana dariya,
Dake ba mutuncine yawada cetaba sai tace Kinga inzakiyi abinda ya kawoki ki wuce kiyi Ni banason kitifi Dan da badan Allah yasa da kwanansa gababa da tini mutan gidan daba imanine dasu ba sun kashe minshi,
Keeeee tadaka Mata tsawa tace inzaki ci kasa to kiyayi tashuri suwaye agidan?
nace suwaye a gidan badai ummata kike fadaba gara dayar ace kishiyarki ce to ko itadinma rainonn ummace bazatayi abinda Kika ceba balle sirukartaki ,
dannaga take takenki kodama bakida mutunci bansani ba naje nazauna Ina mutunta iyayan wasu nikuma tawa tananan a wulakance ,
to ahir dinki Rami nake sai dai aganni amma ba,asan abinda yake ciki ba , inma kalarki kenan toyi kokarin sauyawa Kan mijinki yadau mummunan mataki akanki,
Kebama mijinki nidinnan inmuka daura bazakiji da kyauba,
Watace afalon tace Yoshi wanna ki ai ba mahaukacibane da hankalinsa ai yasan meke faruwa inzaki iya zuba Ido tom inkuma bahakaba kema ....turo kofar dakinsa yayi yafito Yana mutstsika Ido hayaniya nakeji lafiya?
Tayi karaf ta amshe zancen mardiyya ce daga ana zancan arziki shine ta maidashi tashin hankali kamar wata yarinya Kuma har hakuri muke bata amma kamar bazancen Wasa ba ta maidashi fada.
Ya kalli Yar uwar tasa cikin salama da kauna yace Koma kizauna bansanki da tashin hankali ba abar zancan ya isa haka.
Zama tayi suka Shiga hirar zumunci daga bisani datakeson su tattauna tace yaya kozamu Dan fita saboda akwai wani personal issue Dana keson mutattauna,
Mikewa sukayi zasu futa ta kalleshi tace alhaji ka rabuda ita ta tafi nima inason zamuyi magana ,
Kamar bada umarni haka yajuya zai koma cikin zafin nama mardiyya takamo hannunsa tajashi suka fita kokarin jansa part din umma takeyi yaja ya tirje,
.yace karki Jani Nan banason zuwa musamu wani gun muzauna amma bananba kicikani ,
Data kafe sai sunshiga sai ya fuzge hannunsa zai juya da gudu Tasha gabansa tace Yaya meyake faruwane tinda nazo nake ganin difference abubuwa agidannan anya ko lafiya?
Shiru yayi domin bashida abinda zaice sai jikinsa dayakara mutuwa,
Tace yaya gurin umma nefa nan zamu Shiga bafa wani gun zamujeba ,
Tinda nace Miki bazani ba toki rabu dani banason naganta tsoro take bani kuma ko kinsan batason sadiya agidannan ko kadan batasonta nikuma duk Wanda bayason iyalina wall... .ya Isa nace ya Isa sai hawaye sharrrr sai Kuma tadurkushe kasa tafashe da kuka dagota yayi tare da Jan hannunta domin sizaga bayan dakunan gidan ,
Tinani tayi tace mushiga dakin ameera sai mutattauna acan ,
Yace wace ameera ?
Dafe Kai tayi tace innnalillahi wa Inna ilaihirraji un sai takara ruko hannunsa yazame Mata wani soko haka suka tura kofar dakin ameera suka shiga,tagama fahimtar komai lamarin Yana bukatar addu a shikansa auran anmantar dashi take Yaya dan Allah karkatafi jirani nazo,yace Ina jiranki kiyi sauri kar sadiya tabiyo mu .
Dasaurinta tashiga gurin umma ameera take kwalawa Kira cikin sauri ta fito tana cewa lafiya kywa wannan kira ?
Lafiyar kena kedai zo zasu fita sukaji umma na magana Ina fatan dai bawata maganar zaku dakko minba tace bakomai umma inmuka
dawo Zan Miki bayani yayane Yake kiranta,
A hanya take tambayarta yanayin cikin gidan yadda taganshi it's abinda tasani tagaya mata Dan batasan komaiba Akan gidan,
tace to Kuma sai Naga kamar Yaya baisan dazamankiba a gidannan amma fa karki damu abubuwane danake tinaninsu nakeson tabbatarwa hadin kanki Kuma shine zaisa komai yatafi dai dai sannan Kuma sai kinsa juriya zadai mutattauna bayan mundawo amma kidan jinkirta Inna Shiga dakamar mintina saiki biyo bayana,
.sunci gaba datattaunawa anan take sake fahimtar duk wata hira da zatayi mar indai ta umma ce baya bukatarta,
Suna cikin hirar ne ameera tayi sallama tashiga da tsokana take amsa sallamar tana matar yaya sai yanzu Kika ga damar biyo bayana gashi har Ina Shirin tafiya to ai sai kizo kiyimin taki taryan Naga wadda tafi it's Taran bako inba hakaba insa yakaro wata .
Dariya sukayi gaba daya sannan ta durkusa har kasa tagaisheshi amsawa yakeyi Yana me Kare Mata kallo yace ameera yaushe kikazo gidan ankwan bitu ba,a haduba ya Kika barosu take kowa lafiya,
. Mardiyya ce tace yaya bakasan ameeran bace amaryarka kake tambatar Ina tabarosu ai tadade rabonta dasu,
Ya rike baki Yana murmushi yace kice kanwatace amaryar aini bansan was aka auraminba wallahi namanta dazancan auran kwata kwata ,
Sukayi dariya amma Banda ameerar wadda Tasha kunu kamar tafashe ,tofa Yaya kayi laifi wayake mantawa da amaryarsa gaskiya yau kazo kabada hakuri ko aci tararka,
Dariya yakumayi yace kaina bisa wuya na amarsu Ina Nan tafe in anjima zanzo bikoe ayimin afuwa kannawane ba dadi sai a hankali.
Itako sadiya sanda suka fita ranta inyayi dubu yabaci tinani take inhar tabari yarinyarnan tana Mata katsalandan tokuwa aikinta akwai gyara akai , shewar mutanan gun e tadawo da ita daga tinanin datake sukace Anya ko sadiya haka kikabar mutumin nan wannan bada umarni haka sai kace da da uwa bamason muna muna agaya Mana sirrin,
Ta juya Kai cike da damuwa tace in ma wani abunne ai gashinan nasami wata tana Shirin rusamin amma zataci ubanta Zan maganinta haka daibsukayi ta tattauna wa daga bisani suka tashi suka tattafi sai yazama daga sadiya sai yayarta rahane matsowa tayi kusa da it's kamarunafu ci tace kenima fa tin randa Naga sun furgita da sukaga juna nayi wannan tinanin kodai wani abun kikasa akayi musu,
Tayi dariya tace ke badan nasa anyi min aiki akansu ba ai dakema bakizo gidan kin dandali arzikin da kike cikiba yanzu da wannan sittirar daya dinkamiki kusan guda hudu gasuna harda mayafi da baki samesuba nikaina da agida Zan haihu saboda takurarta shiyasa wata amiyata tayi min hanyar arziki
Pls share
*INA BUKATAR COMMENT DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO NACIGABA*
*DAGA ALKALAMIN* *YAR MUTANAN JINGAU*
*ABINDA KE* *FARUWA*
*LABARI DA RUBUTAWA*
*BY*
*FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU*
*KAINUWA WRITERS*
*ASSOCIATION*
sallama dauke a bakinta tashiga gurin yayan nata bayan gaisuwar da tayiwa mutan gunne Wanda suka amsa bayabo ba fallasa takecewa Allah yasa matar yaya ta iya haihuwa Dan inba mekama Dani aka haifaba lekensa kawai zanyi bazan dauka ba dan bazan yarda kifara da kalarki ba garama kifara da kalarmu ,
Dagowa tayi shekeke ta kalle Aiko baki fadaba balallai ne yazam kingan shiba domin baccima yake ,
Yayarta ce tatashi ta dakko jinjirin ta Mika mata ,
Tace Kai Masha Allah kin iya haihuwa zarkadi duk Wanda yaganshi inba fada akaina sai ace ninayi nakudar tafada tana dariya,
Dake ba mutuncine yawada cetaba sai tace Kinga inzakiyi abinda ya kawoki ki wuce kiyi Ni banason kitifi Dan da badan Allah yasa da kwanansa gababa da tini mutan gidan daba imanine dasu ba sun kashe minshi,
Keeeee tadaka Mata tsawa tace inzaki ci kasa to kiyayi tashuri suwaye agidan?
nace suwaye a gidan badai ummata kike fadaba gara dayar ace kishiyarki ce to ko itadinma rainonn ummace bazatayi abinda Kika ceba balle sirukartaki ,
dannaga take takenki kodama bakida mutunci bansani ba naje nazauna Ina mutunta iyayan wasu nikuma tawa tananan a wulakance ,
to ahir dinki Rami nake sai dai aganni amma ba,asan abinda yake ciki ba , inma kalarki kenan toyi kokarin sauyawa Kan mijinki yadau mummunan mataki akanki,
Kebama mijinki nidinnan inmuka daura bazakiji da kyauba,
Watace afalon tace Yoshi wanna ki ai ba mahaukacibane da hankalinsa ai yasan meke faruwa inzaki iya zuba Ido tom inkuma bahakaba kema ....turo kofar dakinsa yayi yafito Yana mutstsika Ido hayaniya nakeji lafiya?
Tayi karaf ta amshe zancen mardiyya ce daga ana zancan arziki shine ta maidashi tashin hankali kamar wata yarinya Kuma har hakuri muke bata amma kamar bazancen Wasa ba ta maidashi fada.
Ya kalli Yar uwar tasa cikin salama da kauna yace Koma kizauna bansanki da tashin hankali ba abar zancan ya isa haka.
Zama tayi suka Shiga hirar zumunci daga bisani datakeson su tattauna tace yaya kozamu Dan fita saboda akwai wani personal issue Dana keson mutattauna,
Mikewa sukayi zasu futa ta kalleshi tace alhaji ka rabuda ita ta tafi nima inason zamuyi magana ,
Kamar bada umarni haka yajuya zai koma cikin zafin nama mardiyya takamo hannunsa tajashi suka fita kokarin jansa part din umma takeyi yaja ya tirje,
.yace karki Jani Nan banason zuwa musamu wani gun muzauna amma bananba kicikani ,
Data kafe sai sunshiga sai ya fuzge hannunsa zai juya da gudu Tasha gabansa tace Yaya meyake faruwane tinda nazo nake ganin difference abubuwa agidannan anya ko lafiya?
Shiru yayi domin bashida abinda zaice sai jikinsa dayakara mutuwa,
Tace yaya gurin umma nefa nan zamu Shiga bafa wani gun zamujeba ,
Tinda nace Miki bazani ba toki rabu dani banason naganta tsoro take bani kuma ko kinsan batason sadiya agidannan ko kadan batasonta nikuma duk Wanda bayason iyalina wall... .ya Isa nace ya Isa sai hawaye sharrrr sai Kuma tadurkushe kasa tafashe da kuka dagota yayi tare da Jan hannunta domin sizaga bayan dakunan gidan ,
Tinani tayi tace mushiga dakin ameera sai mutattauna acan ,
Yace wace ameera ?
Dafe Kai tayi tace innnalillahi wa Inna ilaihirraji un sai takara ruko hannunsa yazame Mata wani soko haka suka tura kofar dakin ameera suka shiga,tagama fahimtar komai lamarin Yana bukatar addu a shikansa auran anmantar dashi take Yaya dan Allah karkatafi jirani nazo,yace Ina jiranki kiyi sauri kar sadiya tabiyo mu .
Dasaurinta tashiga gurin umma ameera take kwalawa Kira cikin sauri ta fito tana cewa lafiya kywa wannan kira ?
Lafiyar kena kedai zo zasu fita sukaji umma na magana Ina fatan dai bawata maganar zaku dakko minba tace bakomai umma inmuka
dawo Zan Miki bayani yayane Yake kiranta,
A hanya take tambayarta yanayin cikin gidan yadda taganshi it's abinda tasani tagaya mata Dan batasan komaiba Akan gidan,
tace to Kuma sai Naga kamar Yaya baisan dazamankiba a gidannan amma fa karki damu abubuwane danake tinaninsu nakeson tabbatarwa hadin kanki Kuma shine zaisa komai yatafi dai dai sannan Kuma sai kinsa juriya zadai mutattauna bayan mundawo amma kidan jinkirta Inna Shiga dakamar mintina saiki biyo bayana,
.sunci gaba datattaunawa anan take sake fahimtar duk wata hira da zatayi mar indai ta umma ce baya bukatarta,
Suna cikin hirar ne ameera tayi sallama tashiga da tsokana take amsa sallamar tana matar yaya sai yanzu Kika ga damar biyo bayana gashi har Ina Shirin tafiya to ai sai kizo kiyimin taki taryan Naga wadda tafi it's Taran bako inba hakaba insa yakaro wata .
Dariya sukayi gaba daya sannan ta durkusa har kasa tagaisheshi amsawa yakeyi Yana me Kare Mata kallo yace ameera yaushe kikazo gidan ankwan bitu ba,a haduba ya Kika barosu take kowa lafiya,
. Mardiyya ce tace yaya bakasan ameeran bace amaryarka kake tambatar Ina tabarosu ai tadade rabonta dasu,
Ya rike baki Yana murmushi yace kice kanwatace amaryar aini bansan was aka auraminba wallahi namanta dazancan auran kwata kwata ,
Sukayi dariya amma Banda ameerar wadda Tasha kunu kamar tafashe ,tofa Yaya kayi laifi wayake mantawa da amaryarsa gaskiya yau kazo kabada hakuri ko aci tararka,
Dariya yakumayi yace kaina bisa wuya na amarsu Ina Nan tafe in anjima zanzo bikoe ayimin afuwa kannawane ba dadi sai a hankali.
Itako sadiya sanda suka fita ranta inyayi dubu yabaci tinani take inhar tabari yarinyarnan tana Mata katsalandan tokuwa aikinta akwai gyara akai , shewar mutanan gun e tadawo da ita daga tinanin datake sukace Anya ko sadiya haka kikabar mutumin nan wannan bada umarni haka sai kace da da uwa bamason muna muna agaya Mana sirrin,
Ta juya Kai cike da damuwa tace in ma wani abunne ai gashinan nasami wata tana Shirin rusamin amma zataci ubanta Zan maganinta haka daibsukayi ta tattauna wa daga bisani suka tashi suka tattafi sai yazama daga sadiya sai yayarta rahane matsowa tayi kusa da it's kamarunafu ci tace kenima fa tin randa Naga sun furgita da sukaga juna nayi wannan tinanin kodai wani abun kikasa akayi musu,
Tayi dariya tace ke badan nasa anyi min aiki akansu ba ai dakema bakizo gidan kin dandali arzikin da kike cikiba yanzu da wannan sittirar daya dinkamiki kusan guda hudu gasuna harda mayafi da baki samesuba nikaina da agida Zan haihu saboda takurarta shiyasa wata amiyata tayi min hanyar arziki
Pls share
*INA BUKATAR COMMENT DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO NACIGABA*
*DAGA ALKALAMIN* *YAR MUTANAN JINGAU*
*ABINDA KE* *FARUWA*
*LABARI DA RUBUTAWA*
*BY*
*FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU*