Sashe 13
Abunda Ke Faruwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
*17(Q)*
*KAINUWA WRITERS*
*ASSOCIATION*
inasauraranki me kikeso kice?
dama kan zancan dawowar hajiya ne dukkanin dakunan kaga ba,agyare sukeba sai namu dana yara Kuma kasan bazata Shiga cikinsu tazauna ba dan hakan zai Zama rashin girmamawane amma fa anawa ganin, Ina fatan kafahimceni ?
Ko ban fahinceki ba ai dole nabi karimatu danwa kike haka mahaifiyata ce fa yanzu mekikeso ayi?
Yawwa shine nakeso mutattauna akai kamata yayi acikin wadancan dakunan daba a,gamasuba daya yakamata ace angyara Mata sai ta sauka aciki kaga bamu takura mataba bare takasa sakewa,
Hakane amma nikinsan banida kudin dazance zandau harkar gini yanzu .
Nasani amma adinga godewa Allah karka Zama me saurin karaya Mana nidai innice Kai cewa zanyi to sabida natabba duk abinda mutum yasa agabansa indai bame mutuwar zuciya neba insha allah zai cimma gaci ,
balle nasan aiba futar banza kakeba baza,a rasa yancanjin dakake ajiyewa ba tinda nasan yanzu ai ba dabaceba.
Hadaransa yayi tare da kauda kai gefe ,
Waiku meyasa Mata kuke hakane daga kunga alamun mutum da naira biyar saikun bullo masa da zancan naira goma yanzu har kinfarga datara kudin dana fara yi to gaskiya nidai bazan iya gyaran daki yanzu ba harkar gini bakarama bace Dan haka niba zanyiba.
In raina yayi dubu ya baci lallai abin babbane yanzu shu,aibu kocewa nayi kabani kudin aibaka bini dabakar maganaba ballantana zancena kasan inda yadosa,
Amma shikenan dasauran lokaci bekureba zaka iya janye kalmarka gareni domin tayimin zafi inda baka
zato,
inkuma bahakaba zamu fara wasan yanzu .
Tashi nayi nabashi guri ko takaina baibi ba wani katon abune ya tokare min narasa tinanin dazanyi kawai sai nashare zancansa nahau sabgata harya fito yakamamin yadda muka Saba daga karshema tsokanarsa nahauyi yayi kudi yagujeni ,
Dariya yakeyi yace waneni ai innayi kudi karimatu kece tafarko wadda Zan waiwaya ,
Nakama haba nace sake lale Ina kabaro hajiyar dayan uwanka nidin dai wani matsayi Allah ya ajiye ni nadaban kafin Nima Inga sanda su saddiku zasu taso kozasu sharemin hawayana ,
Cikin ikon Allah wani hawaye yaziraromin nashare yasake ziraromin domin jinayi shidin bazai iya sharemin hawayenaba lallai yakamata insake zage dantse wajan kula da iyalina kodan wata rana suzamemin gata .
Matsowa yayi yakama hannayena yace me akayimiki indai kalmar Dana fadace kiyi hakuri bansan ranki zai baciba kawai nafada ne bada manufa kigoge hawayen ki karyara sushigi suzaci wani abin nayi Miki,
Gogewa nahauyi dasauri domin nikaina bansan zasu zuboba Dana hanasu balle inso yarana sugani Musamman nana datake da hankali yanzu domin wani lokacin intaga irin Fadi tashin danakeyi takancemin umma kirage wani abun abba yayi,
dawainiyar dakike tana wahalar dake gashi inkina munnar dauko albashinki sai Inga ko dubu biyar baki ragewa ajakarki.
Sai inyi murmushi ince haka dama rayuwar take gara kisaba dayawa yayinda mace tashiga dakinta dukkanin wata dawainiya tahauta,
ke awannan zamaninma harda batataba hawa kanta take danma Allah yatarfawa garina nono akwai aikinyi.
Irin wannan hirar damuke da ita shiyake tabbatar min da hankalin dayi.
Washegari bayan muntashi da asuba munyi sallah tare dayin abinda zanyi wanka nakewa yara shikuma shu,aibu Yana shafa musu Mai tare da saka musu uniform itako nana tana kitchen domin hada abun kari muryarta naji tana cewa umma ba Madara takare Kuma suger din bazai Isa ba .
Nace Mata to Ina zuwa,
Wani tinani nayi daya hanani bada kudin daza,asiyo gurin shu,aibu nadosa nakecewa Babu Madara da suger ko za,a siyo,
Dago kansa yayi takalleni yace to bara asiyo cikin mintina saigashi yadawo ,
Inacikin aikine yakecewa kuzo kutafi bakwai da rabi tayi karku makara nakara muku aikin .
Kowa ya futo nice nashiga domin daki domin inyi Masa sallama nace nafito sallameni Zan wuce kudin abincin dayasaba bani suya dakko yabani ganin Basu kaiba ne nayi magana amma sai yace kin manta nasiyo muku Madara da suger aciki Aina dauka.
Girgiza kainayi nace ok Kai yanzu Dan Allah dubu dayan yanzu kafasa kadauki dari da sitiin din dakasiyo Mana abin Kari Kuma har inzo inyi girkin dare da rana ranmu munawa haba shu,aibu ana sasanta rayuwa mana in ansamu asan ansamu tinda....
katseni yayi bayan yayi Dan karamin tsaki yace keyanzu Dan Allah kudinnan ne bazai ishekiba baki tabacewa bazai yi mikiba sai yau kiyi yadda kikasaba kawai .
Nace tom amma dai kodayake karmu makara sai mundawo .
Addu,a yayi Mana sannan muka tafi a kudin daya bani mukatsaya a kanti nadan siya musu abin makaranta sannan nadauki naira dari nabawa nana tayi kudin mota ,
Kuyi manage zuwa dare Insha Allah
pls share
*INA BUKATAR COMMENT* *DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO NACIGABA*
*DAGA ALKALAMIN* *YAR MUTANAN JINGAU*
*ABINDA KE FARUWA*
*LABARI DA RUBUTAWA*
*BY*
*FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU*
*18(R)*
Akwai masu aikin gini a bakin makarantarmu bayan antashi gurinsu natsaya nayi musu bayanin son azo ayimin aiki agida ,
Kwatance nayi musu nagidan danake bayan sunzo sunganine suka yi min lissafin kudin da aikin zaici bawani meyawa bane siminti guda biyu nasiya sai yashi a wunin ranar akayi aikin aka gama dama karashene aikin ,
sai rufin dakin daza ayi muna da kwano katako nasa akaje akasiyo banida matsalar rufi domin sana,ar kaninace haka nasa yazo ya
yimin Kan wani lokaci saiga daki yafito amma fa zancan gaskiya natike danna kusayin kat ,
haka nace abarshi banida kudin sili wannan ma Dan karshen watane anyi Mana alert gashi dama banshiga kasuwa ba haka nasa kudin agaba aka gyara dakin da hajiyarsa zata zauna.
Sanda yadawo yagani murna sosai yayi tare da yimin godiya kamar nayimar kyautar wani Abu me muhimmanci kasa shiru nayi tinda nidin bame shiru bace nace ninayi domin Allah Kuma batun yauba nace duk abinda nayi agidannan kadena godemin domin innatashi yin and jinake kamarni Allah yadorawa dan Hala nagode kadenaimin haka banaso,
Shinan baisan magana nafada ba domin cigaba yayi da godiya har Saida haushi yasa nabar gun.
Umma ce take ta faman leke domin tin Jiya dasafe rabonta datasa dannata a ido yadaizo yayi Mata sallama dazai futa harta raba gardamar kinbarin sadiya dayayi taje unguwa tun daga sannan kuma bata karajinsa ba ,
Tana kokarin futowa taje bangaren nasune taga ko lafiya sai gashinan cikin Shiga takamala da nutsuwa yashigo zubewa yayi kasa Yana gaisheta (Allah sarki uwa )sai yashe baki takeyi domin Jin dadin ganinsa ,
har nashiga fargaba danaga jiya baka shigo ba Allah dai yasa lafiya ?
Shiru yayi Yana tinanin yadda akayi jiya Bai leko ummantasa ba , yace wallahi nasha afa nakuma rasa meyadau hankalina daban shigoba.
Sadiya ce tashigo afusace tace nifa jiranka nake shiyasa nace kashige muje inkadawo kagaisheta kana batan lokaci kasan likitocin bajirana zasuyiba,
Kallo yabita dashi domin bashida abinda zaice,
Tajuya idonta tace kana kallona katashi mutafi,
Mikewa yayi bamusu yabi bayanta ko umman ma datake Masa magana baisaurara ba shikansa jiyayi kamar Ana bashi umari tinjiya Yake fama da Al,amuranta komai gadara gadara takemar inyayi yunkurin tsawatar Mata sai yaji kamar Ana bashi umarnin yin abinda takeso,
Bayani wata biyar komaima yafaru ciki ko harda faman da umma tayi na auransa Wanda badan Allah yasa da rabon aurenba dabaza,ayishi dan alhaji sabo yanzu ganinsa agurin umma sai ancike form dakaar tasamu akayi auran ,sai dai muce Allah yabada zaman lafiya,
Ayanzu ko sadiya haihuwa ko yau ko gobe tanacin wuyar cikinnan da farko kamar bazai bata matsalaba sai da abin yazo gangara takeshan fama akwai randa tatashi da matsanancin ciwon ciki harsai da aka kirawo mahaifiyarta anzatama cikinne zai futa karshe ma batasan sanda aka futa da itaba,
Sintiri take domin tarasa yarda zatayi ga bakin Hali mutum har biyu acikin gida amma Taki kiran ko daya dama umma Bata yankayanta bare Kuma kishiya dahar yau ba,a Bata mijiba itakanta batasa akaba Dan ba dadin abin tasaniba bare adaga Mata hankali.
Tin tana ciwon da dauriya harsai da tafarayi kamar zararriya dukan cinyarta tafara kafin ta cixge dankwalin kanta murkususu take kamar zatabat duniyar gata ita kadai adaki
pls share
*INA BUKATAR COMMENT DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO* *NACIGABA*
*DAGA ALKALAMIN*
*YAR MUTANAN JINGAU*
*ABINDA KE FARUWA*
*LABARI DA RUBUTAWA*
*BY*
*FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU*
*KAINUWA WRITERS*
*ASSOCIATION*
inasauraranki me kikeso kice?
dama kan zancan dawowar hajiya ne dukkanin dakunan kaga ba,agyare sukeba sai namu dana yara Kuma kasan bazata Shiga cikinsu tazauna ba dan hakan zai Zama rashin girmamawane amma fa anawa ganin, Ina fatan kafahimceni ?
Ko ban fahinceki ba ai dole nabi karimatu danwa kike haka mahaifiyata ce fa yanzu mekikeso ayi?
Yawwa shine nakeso mutattauna akai kamata yayi acikin wadancan dakunan daba a,gamasuba daya yakamata ace angyara Mata sai ta sauka aciki kaga bamu takura mataba bare takasa sakewa,
Hakane amma nikinsan banida kudin dazance zandau harkar gini yanzu .
Nasani amma adinga godewa Allah karka Zama me saurin karaya Mana nidai innice Kai cewa zanyi to sabida natabba duk abinda mutum yasa agabansa indai bame mutuwar zuciya neba insha allah zai cimma gaci ,
balle nasan aiba futar banza kakeba baza,a rasa yancanjin dakake ajiyewa ba tinda nasan yanzu ai ba dabaceba.
Hadaransa yayi tare da kauda kai gefe ,
Waiku meyasa Mata kuke hakane daga kunga alamun mutum da naira biyar saikun bullo masa da zancan naira goma yanzu har kinfarga datara kudin dana fara yi to gaskiya nidai bazan iya gyaran daki yanzu ba harkar gini bakarama bace Dan haka niba zanyiba.
In raina yayi dubu ya baci lallai abin babbane yanzu shu,aibu kocewa nayi kabani kudin aibaka bini dabakar maganaba ballantana zancena kasan inda yadosa,
Amma shikenan dasauran lokaci bekureba zaka iya janye kalmarka gareni domin tayimin zafi inda baka
zato,
inkuma bahakaba zamu fara wasan yanzu .
Tashi nayi nabashi guri ko takaina baibi ba wani katon abune ya tokare min narasa tinanin dazanyi kawai sai nashare zancansa nahau sabgata harya fito yakamamin yadda muka Saba daga karshema tsokanarsa nahauyi yayi kudi yagujeni ,
Dariya yakeyi yace waneni ai innayi kudi karimatu kece tafarko wadda Zan waiwaya ,
Nakama haba nace sake lale Ina kabaro hajiyar dayan uwanka nidin dai wani matsayi Allah ya ajiye ni nadaban kafin Nima Inga sanda su saddiku zasu taso kozasu sharemin hawayana ,
Cikin ikon Allah wani hawaye yaziraromin nashare yasake ziraromin domin jinayi shidin bazai iya sharemin hawayenaba lallai yakamata insake zage dantse wajan kula da iyalina kodan wata rana suzamemin gata .
Matsowa yayi yakama hannayena yace me akayimiki indai kalmar Dana fadace kiyi hakuri bansan ranki zai baciba kawai nafada ne bada manufa kigoge hawayen ki karyara sushigi suzaci wani abin nayi Miki,
Gogewa nahauyi dasauri domin nikaina bansan zasu zuboba Dana hanasu balle inso yarana sugani Musamman nana datake da hankali yanzu domin wani lokacin intaga irin Fadi tashin danakeyi takancemin umma kirage wani abun abba yayi,
dawainiyar dakike tana wahalar dake gashi inkina munnar dauko albashinki sai Inga ko dubu biyar baki ragewa ajakarki.
Sai inyi murmushi ince haka dama rayuwar take gara kisaba dayawa yayinda mace tashiga dakinta dukkanin wata dawainiya tahauta,
ke awannan zamaninma harda batataba hawa kanta take danma Allah yatarfawa garina nono akwai aikinyi.
Irin wannan hirar damuke da ita shiyake tabbatar min da hankalin dayi.
Washegari bayan muntashi da asuba munyi sallah tare dayin abinda zanyi wanka nakewa yara shikuma shu,aibu Yana shafa musu Mai tare da saka musu uniform itako nana tana kitchen domin hada abun kari muryarta naji tana cewa umma ba Madara takare Kuma suger din bazai Isa ba .
Nace Mata to Ina zuwa,
Wani tinani nayi daya hanani bada kudin daza,asiyo gurin shu,aibu nadosa nakecewa Babu Madara da suger ko za,a siyo,
Dago kansa yayi takalleni yace to bara asiyo cikin mintina saigashi yadawo ,
Inacikin aikine yakecewa kuzo kutafi bakwai da rabi tayi karku makara nakara muku aikin .
Kowa ya futo nice nashiga domin daki domin inyi Masa sallama nace nafito sallameni Zan wuce kudin abincin dayasaba bani suya dakko yabani ganin Basu kaiba ne nayi magana amma sai yace kin manta nasiyo muku Madara da suger aciki Aina dauka.
Girgiza kainayi nace ok Kai yanzu Dan Allah dubu dayan yanzu kafasa kadauki dari da sitiin din dakasiyo Mana abin Kari Kuma har inzo inyi girkin dare da rana ranmu munawa haba shu,aibu ana sasanta rayuwa mana in ansamu asan ansamu tinda....
katseni yayi bayan yayi Dan karamin tsaki yace keyanzu Dan Allah kudinnan ne bazai ishekiba baki tabacewa bazai yi mikiba sai yau kiyi yadda kikasaba kawai .
Nace tom amma dai kodayake karmu makara sai mundawo .
Addu,a yayi Mana sannan muka tafi a kudin daya bani mukatsaya a kanti nadan siya musu abin makaranta sannan nadauki naira dari nabawa nana tayi kudin mota ,
Kuyi manage zuwa dare Insha Allah
pls share
*INA BUKATAR COMMENT* *DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO NACIGABA*
*DAGA ALKALAMIN* *YAR MUTANAN JINGAU*
*ABINDA KE FARUWA*
*LABARI DA RUBUTAWA*
*BY*
*FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU*
*18(R)*
Akwai masu aikin gini a bakin makarantarmu bayan antashi gurinsu natsaya nayi musu bayanin son azo ayimin aiki agida ,
Kwatance nayi musu nagidan danake bayan sunzo sunganine suka yi min lissafin kudin da aikin zaici bawani meyawa bane siminti guda biyu nasiya sai yashi a wunin ranar akayi aikin aka gama dama karashene aikin ,
sai rufin dakin daza ayi muna da kwano katako nasa akaje akasiyo banida matsalar rufi domin sana,ar kaninace haka nasa yazo ya
yimin Kan wani lokaci saiga daki yafito amma fa zancan gaskiya natike danna kusayin kat ,
haka nace abarshi banida kudin sili wannan ma Dan karshen watane anyi Mana alert gashi dama banshiga kasuwa ba haka nasa kudin agaba aka gyara dakin da hajiyarsa zata zauna.
Sanda yadawo yagani murna sosai yayi tare da yimin godiya kamar nayimar kyautar wani Abu me muhimmanci kasa shiru nayi tinda nidin bame shiru bace nace ninayi domin Allah Kuma batun yauba nace duk abinda nayi agidannan kadena godemin domin innatashi yin and jinake kamarni Allah yadorawa dan Hala nagode kadenaimin haka banaso,
Shinan baisan magana nafada ba domin cigaba yayi da godiya har Saida haushi yasa nabar gun.
Umma ce take ta faman leke domin tin Jiya dasafe rabonta datasa dannata a ido yadaizo yayi Mata sallama dazai futa harta raba gardamar kinbarin sadiya dayayi taje unguwa tun daga sannan kuma bata karajinsa ba ,
Tana kokarin futowa taje bangaren nasune taga ko lafiya sai gashinan cikin Shiga takamala da nutsuwa yashigo zubewa yayi kasa Yana gaisheta (Allah sarki uwa )sai yashe baki takeyi domin Jin dadin ganinsa ,
har nashiga fargaba danaga jiya baka shigo ba Allah dai yasa lafiya ?
Shiru yayi Yana tinanin yadda akayi jiya Bai leko ummantasa ba , yace wallahi nasha afa nakuma rasa meyadau hankalina daban shigoba.
Sadiya ce tashigo afusace tace nifa jiranka nake shiyasa nace kashige muje inkadawo kagaisheta kana batan lokaci kasan likitocin bajirana zasuyiba,
Kallo yabita dashi domin bashida abinda zaice,
Tajuya idonta tace kana kallona katashi mutafi,
Mikewa yayi bamusu yabi bayanta ko umman ma datake Masa magana baisaurara ba shikansa jiyayi kamar Ana bashi umari tinjiya Yake fama da Al,amuranta komai gadara gadara takemar inyayi yunkurin tsawatar Mata sai yaji kamar Ana bashi umarnin yin abinda takeso,
Bayani wata biyar komaima yafaru ciki ko harda faman da umma tayi na auransa Wanda badan Allah yasa da rabon aurenba dabaza,ayishi dan alhaji sabo yanzu ganinsa agurin umma sai ancike form dakaar tasamu akayi auran ,sai dai muce Allah yabada zaman lafiya,
Ayanzu ko sadiya haihuwa ko yau ko gobe tanacin wuyar cikinnan da farko kamar bazai bata matsalaba sai da abin yazo gangara takeshan fama akwai randa tatashi da matsanancin ciwon ciki harsai da aka kirawo mahaifiyarta anzatama cikinne zai futa karshe ma batasan sanda aka futa da itaba,
Sintiri take domin tarasa yarda zatayi ga bakin Hali mutum har biyu acikin gida amma Taki kiran ko daya dama umma Bata yankayanta bare Kuma kishiya dahar yau ba,a Bata mijiba itakanta batasa akaba Dan ba dadin abin tasaniba bare adaga Mata hankali.
Tin tana ciwon da dauriya harsai da tafarayi kamar zararriya dukan cinyarta tafara kafin ta cixge dankwalin kanta murkususu take kamar zatabat duniyar gata ita kadai adaki
pls share
*INA BUKATAR COMMENT DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO* *NACIGABA*
*DAGA ALKALAMIN*
*YAR MUTANAN JINGAU*
*ABINDA KE FARUWA*
*LABARI DA RUBUTAWA*
*BY*
*FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU*