Sashe 6
Abunda Ke Faruwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
*10(J)*
*KAINUWA WRITERS*
*ASSOCIATION*
Sunyi kuka sunyi jimami domin sunyi rashi yatsare musu abubuwa da dama Musamman dayakasance yana tare dasu ya maye musu gurbi dayawa Wanda ko danginsu dasuke dolensu basuyi musuba walau na uwa ko na uba dan sanda yakamata su rungumesu bawanda yake lura dasu ko ta tarbiyya bare na abinda zasuci malam tanko yasha sasu suje su gaida dangin nasu amma ko sunje sukan nuna dasu da babu duk daya .
Bayan anshare makoki da mako daya suka tare agidan kafin sutafine tayi magana da dangin malam tanko akan zaman yaran gurinta to dake sudin sunsan yakamata daman ko lokacin da matarsa ta rasu sunso daukarsu shine dai yaki haka suka tattara yaran suka tafi dasu .
Tayi murna tayi farin ciki bata taba tinanin samun sauyin rayuwaba sai gashi Allah ya musanya Mata da mafificin alherinsa domin duk inda tarbiyya take tsakanin sabo da mardiyya sunsameta sannan ga wannan tagomashin da Allah yayi musu .
basu ritsa shekaraba agidan mardiyya tasamu miji cikin kankanin lokaci akayi bikin batare da bacin lokaciba asannan shima taringa yimasa nuni da yayi kokari yasamo matar aure.
Yakance nifa umma ba yanzu zanyi aureba .
Sai tayi dariya tace toni dai yanzu abinda yaragemin kenan auranka nake fatan Allah ya nunamin .
Zanyi karki damu sonake sai nagama ginin gidannan gabadaya,
To ai wannan mesauki ne mezai hana gidanmu da muka taso kasashi akasuwa sai kakarasa ginin da kudin .
Bayan ansiyar da gidanne ya hada da wasu daga cikin kudin gurinsa aka karasa sannan ya zuba mata kujeru da Yan tarkacen gida .
Duk dai a runtsin Allah ya hadashi da wata yarinya sunje siyan Kaya gurinsa aiko tinda taganshi ta makale masa musamman data shi yaro ga kudi Kuma Yana juyawa shima Kuma dama ya kyasa.
har yafara zuwa gidansu zance tin anan tafara fuskantar irin matsalar dazata fuskanta akalla yaje zance kusan so biyar gidansu bakuma shi da hirar komai sai ta ummansa tin tana biye Masa har tafara Jin haushi takuma fara Jin tsanar matar .
Wata rana yazo yake ce Mata tashirya gobe zaizo suje ta gaisa da ummansa.
Aiko da misalin karfe biyar yazo ba bata lokaci suka tafi gidan
tarya hannu biyu umma tayi Mata tayi Munna da kawota dayayi ta Kuma yaba da hankalinta .
Sai dai kanta tafi sai ta fuskanci irin kallon wulakancin da sadiyar take Mata tare da taunar cingam na rashin kunya har wani hurashi take inyayi billi sai ta tauneshi haka zai bada Kara karasassss.
Bayan yakaita gida yadawo umman tasa yatarar tayi tagumi cikin dagin hankali Yake tambayarta meke damunta?
Ajiyar zuciya tayi sannan take cewa niko sabo wannan yarinyar ko tadace dakai ?
me Kika gani ummana?
Shima ya tambayeta ,
Nayi Mata kallon Mara tarbiyya da farko yarinyar ta kwantamin daga bisani nafuskanci kamar batada tarbiyya.
Murmushi yayi yace haba umma Allah lafiyayyi yace domin ko Ido bata yarda mu hada da ita karshenta shedanne danyaga kin yaba shine zai tinzira minke Allah ki kwantar da hankalinki batada matsala.
Ahaka aka cigaba har Allah yasa yaje gurin Yan uwan mahaifinsa yanemi alfarmar sukai Masa kudin aure sunso su hanashi amma da sukayimar kallon tsaf sai sukaga baya neman tallafinsu aiko jiki na rawa suka karba bai barsuba sai da yabasu har kudin mota tare da kudin dazasusa a aljihunsu sai ko aka hau kirarin addu,a ga mahaifinsa .
Murmushi yayi tare da yin sallama garesu ya koma inda yafuto.
Abinda Yake damun sadiya Bai wuce ganin mahaifiyarsa tarigata Shiga gidannan ba Tasha tsara rayuwarta akan ita kadai zata rayu da mijin ta Bata yarda da iskancinnan nadangin mijiba baza,a takura mataba tayi aurene Dan ta huta bawata Yar kwal
uba dazata rabesu bare azo a hana su walwala bakuma ta bukatar ko wace tace zatazo tashiga hurumin gidanta bare azo ayi Mata kafafar wanane kodan Yar babatane balle su uwar miji suji labari tamafi tsanar ace uwar mijin da zata aura tana raye karshen matsalar kenan in suna hira da kawayenta sukanyi shewa suce nifa uwar miji inda kikasan ciwon dan yatsa haka nadauketa, hhhhhh ke da sauki ma nifa da,ace Ina da uwar miji gara infasa auren ,Medan dama damance takance ni banida matsala da ita matsalar dayace ace tashiga hurumina tofa anan labarin zaisha banban .
dan haka suke da iko kana tare da mijinka cikin kwanciyar hankali sai kaji yace abinda yasa kikaga ban siya Miki ankonnan ba babatace take bukatar wasu kudi shiyasa to Kuma sanda Zan baki sai akasami akasi shine nabata kudin daxanbaki kidan jinkirtamin zuwa wani lokaci toko kunga ai akwai matsala ,shewa suka sake sawa tare da addu,ar Allah yarabu da ciwon ulcer Allah yasa ta kwanta dama Kan mu isketa.
To Kuma sai gashi ita gida daya ma zasu zauna
Inda ta lura Kuma baya hada babar tasa da komi dan ko maganar ta zayyi sai ya kwantar da muryarsa duk saboda girmamawa.
Ansha shagali cikin farin ciki amarya ta tare sungudanar da daransu cikin kwanciyar hankali Dan har makara sai da sukayi hakan Kuma bai hanashi kokarin tayar da itaba domin Shiga kitchen tare da jaddada Mata ummansa tana jiran break fast domin ya lekata da ya idar da sallah har sannan barcin gajiya take shiyasa yakeso kafin tatashi sai dai tatarar da abinci daga sirikarta.
Hakane yasa ta kullaceta domin yadda take karantawa a novel ba hakace tasameta ba memakon tafarka taga ya girka Mata ko Kuma ita umman ta Aiko Mata dashi amma sai sabanin haka ace ita kamar ita amarya ba a temaka mataba har za,ace ta tashi ta girka.
Dafarko taso takai zuciyar ta nesa tana kula da ita Musamman dataga duk duniya bashida farin ciki sama da ya kyautata wa ummansa sai taga abin Yana neman wuce gona da iri abinci bazaici ba sai yaje yaga in taci sannan zaizo ya zauna yaci komai baya bawa muhimmanci sama da ita shiyasa itama taga fa intayi sake za,ayi ba ita.
Ajiyar zuciya tayi tare da juyawa zuwa daya hannun idonta yayi jajir tabbas inta bari sadiya tayi galaba Akan danta to kuwa zuciyarta tana iya bugawa.
Karimatu ce take bawa yaranta umarnin kowa yacire uniform dinsa yasa a ruwan omon data jika.
*INA BUKATAR COMMENT DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO NACIGABA*
*DAGA ALKALAMIN YAR* *MUTANAN JINGAU*
*ABINDA KE FARUWA*
*LABARI DA RUBUTAWA*
*BY*
*FAUZIYYA AUWALU ALIN BABA JINGAU*
*KAINUWA WRITERS*
*ASSOCIATION*
Sunyi kuka sunyi jimami domin sunyi rashi yatsare musu abubuwa da dama Musamman dayakasance yana tare dasu ya maye musu gurbi dayawa Wanda ko danginsu dasuke dolensu basuyi musuba walau na uwa ko na uba dan sanda yakamata su rungumesu bawanda yake lura dasu ko ta tarbiyya bare na abinda zasuci malam tanko yasha sasu suje su gaida dangin nasu amma ko sunje sukan nuna dasu da babu duk daya .
Bayan anshare makoki da mako daya suka tare agidan kafin sutafine tayi magana da dangin malam tanko akan zaman yaran gurinta to dake sudin sunsan yakamata daman ko lokacin da matarsa ta rasu sunso daukarsu shine dai yaki haka suka tattara yaran suka tafi dasu .
Tayi murna tayi farin ciki bata taba tinanin samun sauyin rayuwaba sai gashi Allah ya musanya Mata da mafificin alherinsa domin duk inda tarbiyya take tsakanin sabo da mardiyya sunsameta sannan ga wannan tagomashin da Allah yayi musu .
basu ritsa shekaraba agidan mardiyya tasamu miji cikin kankanin lokaci akayi bikin batare da bacin lokaciba asannan shima taringa yimasa nuni da yayi kokari yasamo matar aure.
Yakance nifa umma ba yanzu zanyi aureba .
Sai tayi dariya tace toni dai yanzu abinda yaragemin kenan auranka nake fatan Allah ya nunamin .
Zanyi karki damu sonake sai nagama ginin gidannan gabadaya,
To ai wannan mesauki ne mezai hana gidanmu da muka taso kasashi akasuwa sai kakarasa ginin da kudin .
Bayan ansiyar da gidanne ya hada da wasu daga cikin kudin gurinsa aka karasa sannan ya zuba mata kujeru da Yan tarkacen gida .
Duk dai a runtsin Allah ya hadashi da wata yarinya sunje siyan Kaya gurinsa aiko tinda taganshi ta makale masa musamman data shi yaro ga kudi Kuma Yana juyawa shima Kuma dama ya kyasa.
har yafara zuwa gidansu zance tin anan tafara fuskantar irin matsalar dazata fuskanta akalla yaje zance kusan so biyar gidansu bakuma shi da hirar komai sai ta ummansa tin tana biye Masa har tafara Jin haushi takuma fara Jin tsanar matar .
Wata rana yazo yake ce Mata tashirya gobe zaizo suje ta gaisa da ummansa.
Aiko da misalin karfe biyar yazo ba bata lokaci suka tafi gidan
tarya hannu biyu umma tayi Mata tayi Munna da kawota dayayi ta Kuma yaba da hankalinta .
Sai dai kanta tafi sai ta fuskanci irin kallon wulakancin da sadiyar take Mata tare da taunar cingam na rashin kunya har wani hurashi take inyayi billi sai ta tauneshi haka zai bada Kara karasassss.
Bayan yakaita gida yadawo umman tasa yatarar tayi tagumi cikin dagin hankali Yake tambayarta meke damunta?
Ajiyar zuciya tayi sannan take cewa niko sabo wannan yarinyar ko tadace dakai ?
me Kika gani ummana?
Shima ya tambayeta ,
Nayi Mata kallon Mara tarbiyya da farko yarinyar ta kwantamin daga bisani nafuskanci kamar batada tarbiyya.
Murmushi yayi yace haba umma Allah lafiyayyi yace domin ko Ido bata yarda mu hada da ita karshenta shedanne danyaga kin yaba shine zai tinzira minke Allah ki kwantar da hankalinki batada matsala.
Ahaka aka cigaba har Allah yasa yaje gurin Yan uwan mahaifinsa yanemi alfarmar sukai Masa kudin aure sunso su hanashi amma da sukayimar kallon tsaf sai sukaga baya neman tallafinsu aiko jiki na rawa suka karba bai barsuba sai da yabasu har kudin mota tare da kudin dazasusa a aljihunsu sai ko aka hau kirarin addu,a ga mahaifinsa .
Murmushi yayi tare da yin sallama garesu ya koma inda yafuto.
Abinda Yake damun sadiya Bai wuce ganin mahaifiyarsa tarigata Shiga gidannan ba Tasha tsara rayuwarta akan ita kadai zata rayu da mijin ta Bata yarda da iskancinnan nadangin mijiba baza,a takura mataba tayi aurene Dan ta huta bawata Yar kwal
uba dazata rabesu bare azo a hana su walwala bakuma ta bukatar ko wace tace zatazo tashiga hurumin gidanta bare azo ayi Mata kafafar wanane kodan Yar babatane balle su uwar miji suji labari tamafi tsanar ace uwar mijin da zata aura tana raye karshen matsalar kenan in suna hira da kawayenta sukanyi shewa suce nifa uwar miji inda kikasan ciwon dan yatsa haka nadauketa, hhhhhh ke da sauki ma nifa da,ace Ina da uwar miji gara infasa auren ,Medan dama damance takance ni banida matsala da ita matsalar dayace ace tashiga hurumina tofa anan labarin zaisha banban .
dan haka suke da iko kana tare da mijinka cikin kwanciyar hankali sai kaji yace abinda yasa kikaga ban siya Miki ankonnan ba babatace take bukatar wasu kudi shiyasa to Kuma sanda Zan baki sai akasami akasi shine nabata kudin daxanbaki kidan jinkirtamin zuwa wani lokaci toko kunga ai akwai matsala ,shewa suka sake sawa tare da addu,ar Allah yarabu da ciwon ulcer Allah yasa ta kwanta dama Kan mu isketa.
To Kuma sai gashi ita gida daya ma zasu zauna
Inda ta lura Kuma baya hada babar tasa da komi dan ko maganar ta zayyi sai ya kwantar da muryarsa duk saboda girmamawa.
Ansha shagali cikin farin ciki amarya ta tare sungudanar da daransu cikin kwanciyar hankali Dan har makara sai da sukayi hakan Kuma bai hanashi kokarin tayar da itaba domin Shiga kitchen tare da jaddada Mata ummansa tana jiran break fast domin ya lekata da ya idar da sallah har sannan barcin gajiya take shiyasa yakeso kafin tatashi sai dai tatarar da abinci daga sirikarta.
Hakane yasa ta kullaceta domin yadda take karantawa a novel ba hakace tasameta ba memakon tafarka taga ya girka Mata ko Kuma ita umman ta Aiko Mata dashi amma sai sabanin haka ace ita kamar ita amarya ba a temaka mataba har za,ace ta tashi ta girka.
Dafarko taso takai zuciyar ta nesa tana kula da ita Musamman dataga duk duniya bashida farin ciki sama da ya kyautata wa ummansa sai taga abin Yana neman wuce gona da iri abinci bazaici ba sai yaje yaga in taci sannan zaizo ya zauna yaci komai baya bawa muhimmanci sama da ita shiyasa itama taga fa intayi sake za,ayi ba ita.
Ajiyar zuciya tayi tare da juyawa zuwa daya hannun idonta yayi jajir tabbas inta bari sadiya tayi galaba Akan danta to kuwa zuciyarta tana iya bugawa.
Karimatu ce take bawa yaranta umarnin kowa yacire uniform dinsa yasa a ruwan omon data jika.
*INA BUKATAR COMMENT DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO NACIGABA*
*DAGA ALKALAMIN YAR* *MUTANAN JINGAU*
*ABINDA KE FARUWA*
*LABARI DA RUBUTAWA*
*BY*
*FAUZIYYA AUWALU ALIN BABA JINGAU*